Sashe 20
Taki Zaman Aure Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kareem be ce komai ba ya bude motarsa ya dauko 50k ya mikawa Baba.
“Baba ga wannan ayi chefa ne, ina mai kara baka hakuri akan abubuwan da suka faru, kowa baya wuce kaddararsa. Ka yi hakuri dan Allah yanzu haka Noor tana asibiti, ita kanta tana cikin tashin hankali na abun da ya faru”
Baba ya saka hannu biyu ya karbe kudin ya jefa alJihu sai dai har lokacin damuwar bata bar fuskarsa ba.
“Toh dole ai zai hakuri, yaran zamani ne duk yadda zaka fada musu abu ta bayan kunnensu yake bi”
“Allah ya kyauta, zan tafi zan samu abokin nawa sai mu tattauna”
“Toh an gode, ka ba shi hakuri dan Allah, na san halin Noor zata iya komai, ka ba shi hakuri ita kuma In Shaa Allahu za mu gargadeta”
“Tohm”
Kareem ya shiga motarsa yayi mata key ya juya ya fice daga unguwar.
NOOR POV.
Duk yadda na yi kokarin tafiya sai matar ta sha gabana da kalamai ta hana ni fita. Ina zaune har kusan sha daya na rana ina ta tunanin mafita, na sake kiran Kareem na masa magana ne ko kuma dai idan na samu damar fita na tafi kai tsaye gurin Hafiz na ba shi hakuri. Karar turo kofar dakin ne ya saka na daga kai na kalli kofar arba da na yi da fuskar Aisha ya saka ni jin kamar an kara min ciwon dake jiki even though ba ni da tabbacin tana tare da Hafiz ne ko akasin haka. Cooler abinci ce a hannunta Ina zaune ta karaso ta aje kayan abinci cikin tausayin da yanzu na tabbatar na makirci ne Aisha ta zauna a kujera tana kallona kamar zata fasa kuka.
“Noor ya jikin na ki?”
Na dauke kai na kawarta da fuska ba tare da na amsa ba.
“Noor rai ne ya bace haka? Ki yi hakuri da abin da ya faru, ni kaina ban jidadi ba, Wallahi be fada min ba sai yanzu da zai fita, shiyasa na yo rushing na zo dubaki ya jikin”
“Bana bukatar dubiyarki, dan Allah ki tashi ki tafi”
“Ikon Allah ni miye nawa a ciki Noor? Dalilin zuwana fa so nake a gyara abun nan kamin ma familynsa su sani”
Na juyo na kalleta.
“Duk halin da na shiga a yau ke ce sila, gaba daya kin rikita min tunani kin dasa min abubuwan da babu a zuciyata, daga baya kuma kike daure ni da su kina cutar da ni, bana son ganinki Aisha”
“Hmmm Allah sarki, an hure miki kunne ko? Ke yarinya ce baki san miye duniya ba, amman ni kauna nake nuna miki saboda na rike ki ne tsakani da Allah”
“Karya kike yi, kina munafurci ne kawai kina ke din ta kwarai ce alhalin ba haka ba ne, to yanzu ya sake ni hakan be wadatar dake ba sai kin biyo ni har nan?”
“Alheri ne ya kawo ni ba sheri ba, ban jidadin yadda kike jefata da zargina da abun da ba hali na ba, wata rana zaki gane gaskiya”
Ta mike tsayeta fice daga dakin. Wasu hawaye masu zafi ne suka sauko min, na sani ko da zan fadi kasa na yi birgima na roki ta ce Hafiz ya maida aurensa da ni ba zata yi hakan ba, domin ita ce silar lalacewarsa, aikata hakan kuma raina kai ne a gurinta da janyowa kai gori. Ban saka tsamanin zuwa kowa ba domin ba zan iya tunkarar mahaifina da takardar Saki ba, kamar yadda na san Mama ba zata saurare ni ba, babu wanda zai duba ni, babu wanda zai yarda da ni ko da kuwa ina da gaskiya.
Sai dai abun da ya fi komai yi min ciwo shi ne, me yasa Hafiz zai aureni alhalin ya san yana son matarsa kuma ya san ba zai iya adalci a tsakanina da shi ba, ba zai iya tausaya min ba. Misalin karfe daya ina zaune a dakin shiru Gwaggo Saude tare da kanwarta suna shigowa bata duba halin da nake ciki ba ta rufe ni da fada kamar wadda bata da gata, sai kanwarta ce take dan tare min tana cewa ba a bincika ba wata kila ni ce mai gaskiya. Ban san waya fada musu ba ban san ta ina suka ji ba maganar sakin ba domin ban yi maganar da kowa ba bayan Kareem. Haka na yi kwana biyu a asibitin a duk tsawon zaman da na yi Hafiz be leko ba, daman me zai saka ya leko ni bayan ya datse igiyar data hada, mahaifiyata kam ina jin bata da labarin komai sai dai abun da ya daure min kai shi ne rashin zuwa Ya Nabil da Hana duba ni, haka ma Baba be zo ba, Kareem din ma da matarsa ta yi min illa be leko ba ko sau daya be taba shigowa ya duba ni ba. A zaton su raunin da na samu Hafiz ne yayi min duka ni kuma ban damu na fada ba domin ni na kai kaina fadar zai kara janyo min karin wani tsanar ne ko fadan. Idan suka tambaye me ya faru tsakaninmu sai na ce babu komai ban masa komai ba, na samu kaina da nauyin fadar dalilin asalin fada na samun robar c**mdom da maganin planning a jakata, a lura da na yi ne da hakan babban abu ne da zai iya sakawa wasu ma su zarge ni kamar yadda Hafiz ma ya kasa yarda da ni shi da yake mijina. Ranar da aka sallamoni daga asibitin tare da Gwaggo na dawo gida, gaba daya tsoron irin tarbon da Baba zai yi min ya gama firgita ni ya saka na fita hayyacina a take, tsoronsa da nake ji a yanzu ya ninka wanda nake ji a lokacin da ban yi aurenba.
Ban gane dawowa gidan na zauna kuskure ba ne har sai da gari ya waye, na leka daki na gaishe da Baba ya ki ya amsa min, daman tun da muka shigo be sake min fuska ba. Haka Ya Nabil ma be ce min komai ba, hana ma ta kasa sake min kamar ba ita ba. Within a week na lalace kamar ba ni ba, labarin sakin da aka yi ma ya cika unguwa wasu na tambayar yaushe ma aka yi auren har na dawo gidan, daman sun san ba zan yi zaman aure ba, haka Zainab take fada min yadda ake yawo da ni a unguwa. Ga shi cikin zaman babu dadi domin sun hade min kai, Yaya baya min magana, Hana bata hira da ni iyakacinta idan ta girka abinci ta zuba min ta koma gefe ta zauna, Baba kuma idan ya shigo ba yi masa sannu baya amsa min, idan zai fita ko da safe idan na gaishe shi baya amsa kuma be taba tambayata me ya faru ba!! Haka Mama bata kira ta tambaye ni me ya faru ba, na san kuma ba zata rasa sani ba, domin Ya Nabil yana yawan waya da ita, Hana kuma ta tafi gurinta sau biyu a zuwan da ta yi na karshe take fadawa Yaya jumma'ar ne aka daura mata aure.
A tunanina suna min horo ne da wannan saboda a gaba idan na koma kar na sake marmarin dawowa gidan, Sai dai abun da suka kasa fahimta shi ne mace bata sakin kanta, ni kaina na zan iya cewa ga abun da na yi masa ba da har ya saka ya sake ni, saboda suna ganin bana jin magana tun asali ne shiyasa babu wanda zai yarda da ni. Hakan kuma ya saka na ji kamar a gidan yari nake rayuwa saboda kunci da takura, a kowace Sallah sai na roki Allah ya daidaita ni da mijina, sannan na daukarwa kaina alkawari ko da Hafiz sai yanka ni ya ci ko kuma yayi min horo da wuta ba zan taba daga ido na kalleshi ba balle har na yi wani kuskuren da sai saka ya sake sakina. Tsegumin mutane kadai ya ashe ni, wasu har fadar suke wai amanar Zafeer, ba mamaki kuma ta kan iya zaman amanarsa ce ta hana ni zama cikin amincin a gidan Hafiz, domin na cutar da Zafeer na raba kaina da shi da na yi, sanadin Baba wata ila da gaske amanarsa ce Allah kadai ya san halin da ya shiga a sanadin haka.
#KhadeejaCandyPAID PAGE 1️⃣2️⃣
©KhadeejaCandy
©®Copyright
2024
Littafin nan na kudi ne, don't read if you didn't pay... One word kika karanta baki biya ni ba, ban yafe hakkina ba.
To be part of the journey pay 500 to 2451879008
ZenithBank
Hadiza Abubakar
And send the evidence of payment to my WhatsApp number 08036126660....
You can read my latest update on arewabooks a handle dina @KhadeejaCandy
https://www.arewabooks.com/book?id=659a94c8be87d7a51f831153
_______•••_______
Ina ta tsammanin zuwan Hafiz ko Kareem da sunan gyara amman ban ga ko dayansu, hakan kuma ba karamin Mamaki ya ba ni ba, sai na ke ganin kamar daman can Hafiz ba sona yake ba, ya aure ni ne kawai saboda yana son raba ni da wanda ke tsananin kaunata. Sai dai Kareem ya fi ba ni mamaki domin sanadinsa na san Hafiz ko kuma nace Hafiz ya san ni, kuma na kai masa kukana ba sau daya ba amman har yanzu be yi komai ba.
Idan na zauna ina tunani sai na ji zuciyata kamar zata fashe, gaba daya na rasa tudun dafawa na rasa ina zan saka kaina na ji sanyi, Mijin da ya dauke ni ya saki ni be waiwayo ba, abokinsa da shi ne sanadin auren be yi wani yunkuri ba, a gidanmu kuma Baba baya min magana saboda yana ganin laifina, Kanwata bata hira da ni, yayana baya kulani na rasa, hakan ya saka na dauki laifin na dorawa kaina. Kullum burina taya zan bullowa lamarin na samu komawa dakin mijina. Da yammancin wata labara na saka hijabina na saka talkamina na fito tsakar gidan. A lokacin Hana ce kadai zaune tana karatun biology, sau daya ta kalleni ta maida kanta bata ce min uffan ba duk kuwa da ta san fita nake da niyar ni.
“Hana”
Ta juyo ta kalleni ba tare da ta amsa ba.
“Abun da kuke min ya dace kenan? Kun maida ni bare a gidan nan?”
“Baba ga wannan ayi chefa ne, ina mai kara baka hakuri akan abubuwan da suka faru, kowa baya wuce kaddararsa. Ka yi hakuri dan Allah yanzu haka Noor tana asibiti, ita kanta tana cikin tashin hankali na abun da ya faru”
Baba ya saka hannu biyu ya karbe kudin ya jefa alJihu sai dai har lokacin damuwar bata bar fuskarsa ba.
“Toh dole ai zai hakuri, yaran zamani ne duk yadda zaka fada musu abu ta bayan kunnensu yake bi”
“Allah ya kyauta, zan tafi zan samu abokin nawa sai mu tattauna”
“Toh an gode, ka ba shi hakuri dan Allah, na san halin Noor zata iya komai, ka ba shi hakuri ita kuma In Shaa Allahu za mu gargadeta”
“Tohm”
Kareem ya shiga motarsa yayi mata key ya juya ya fice daga unguwar.
NOOR POV.
Duk yadda na yi kokarin tafiya sai matar ta sha gabana da kalamai ta hana ni fita. Ina zaune har kusan sha daya na rana ina ta tunanin mafita, na sake kiran Kareem na masa magana ne ko kuma dai idan na samu damar fita na tafi kai tsaye gurin Hafiz na ba shi hakuri. Karar turo kofar dakin ne ya saka na daga kai na kalli kofar arba da na yi da fuskar Aisha ya saka ni jin kamar an kara min ciwon dake jiki even though ba ni da tabbacin tana tare da Hafiz ne ko akasin haka. Cooler abinci ce a hannunta Ina zaune ta karaso ta aje kayan abinci cikin tausayin da yanzu na tabbatar na makirci ne Aisha ta zauna a kujera tana kallona kamar zata fasa kuka.
“Noor ya jikin na ki?”
Na dauke kai na kawarta da fuska ba tare da na amsa ba.
“Noor rai ne ya bace haka? Ki yi hakuri da abin da ya faru, ni kaina ban jidadi ba, Wallahi be fada min ba sai yanzu da zai fita, shiyasa na yo rushing na zo dubaki ya jikin”
“Bana bukatar dubiyarki, dan Allah ki tashi ki tafi”
“Ikon Allah ni miye nawa a ciki Noor? Dalilin zuwana fa so nake a gyara abun nan kamin ma familynsa su sani”
Na juyo na kalleta.
“Duk halin da na shiga a yau ke ce sila, gaba daya kin rikita min tunani kin dasa min abubuwan da babu a zuciyata, daga baya kuma kike daure ni da su kina cutar da ni, bana son ganinki Aisha”
“Hmmm Allah sarki, an hure miki kunne ko? Ke yarinya ce baki san miye duniya ba, amman ni kauna nake nuna miki saboda na rike ki ne tsakani da Allah”
“Karya kike yi, kina munafurci ne kawai kina ke din ta kwarai ce alhalin ba haka ba ne, to yanzu ya sake ni hakan be wadatar dake ba sai kin biyo ni har nan?”
“Alheri ne ya kawo ni ba sheri ba, ban jidadin yadda kike jefata da zargina da abun da ba hali na ba, wata rana zaki gane gaskiya”
Ta mike tsayeta fice daga dakin. Wasu hawaye masu zafi ne suka sauko min, na sani ko da zan fadi kasa na yi birgima na roki ta ce Hafiz ya maida aurensa da ni ba zata yi hakan ba, domin ita ce silar lalacewarsa, aikata hakan kuma raina kai ne a gurinta da janyowa kai gori. Ban saka tsamanin zuwa kowa ba domin ba zan iya tunkarar mahaifina da takardar Saki ba, kamar yadda na san Mama ba zata saurare ni ba, babu wanda zai duba ni, babu wanda zai yarda da ni ko da kuwa ina da gaskiya.
Sai dai abun da ya fi komai yi min ciwo shi ne, me yasa Hafiz zai aureni alhalin ya san yana son matarsa kuma ya san ba zai iya adalci a tsakanina da shi ba, ba zai iya tausaya min ba. Misalin karfe daya ina zaune a dakin shiru Gwaggo Saude tare da kanwarta suna shigowa bata duba halin da nake ciki ba ta rufe ni da fada kamar wadda bata da gata, sai kanwarta ce take dan tare min tana cewa ba a bincika ba wata kila ni ce mai gaskiya. Ban san waya fada musu ba ban san ta ina suka ji ba maganar sakin ba domin ban yi maganar da kowa ba bayan Kareem. Haka na yi kwana biyu a asibitin a duk tsawon zaman da na yi Hafiz be leko ba, daman me zai saka ya leko ni bayan ya datse igiyar data hada, mahaifiyata kam ina jin bata da labarin komai sai dai abun da ya daure min kai shi ne rashin zuwa Ya Nabil da Hana duba ni, haka ma Baba be zo ba, Kareem din ma da matarsa ta yi min illa be leko ba ko sau daya be taba shigowa ya duba ni ba. A zaton su raunin da na samu Hafiz ne yayi min duka ni kuma ban damu na fada ba domin ni na kai kaina fadar zai kara janyo min karin wani tsanar ne ko fadan. Idan suka tambaye me ya faru tsakaninmu sai na ce babu komai ban masa komai ba, na samu kaina da nauyin fadar dalilin asalin fada na samun robar c**mdom da maganin planning a jakata, a lura da na yi ne da hakan babban abu ne da zai iya sakawa wasu ma su zarge ni kamar yadda Hafiz ma ya kasa yarda da ni shi da yake mijina. Ranar da aka sallamoni daga asibitin tare da Gwaggo na dawo gida, gaba daya tsoron irin tarbon da Baba zai yi min ya gama firgita ni ya saka na fita hayyacina a take, tsoronsa da nake ji a yanzu ya ninka wanda nake ji a lokacin da ban yi aurenba.
Ban gane dawowa gidan na zauna kuskure ba ne har sai da gari ya waye, na leka daki na gaishe da Baba ya ki ya amsa min, daman tun da muka shigo be sake min fuska ba. Haka Ya Nabil ma be ce min komai ba, hana ma ta kasa sake min kamar ba ita ba. Within a week na lalace kamar ba ni ba, labarin sakin da aka yi ma ya cika unguwa wasu na tambayar yaushe ma aka yi auren har na dawo gidan, daman sun san ba zan yi zaman aure ba, haka Zainab take fada min yadda ake yawo da ni a unguwa. Ga shi cikin zaman babu dadi domin sun hade min kai, Yaya baya min magana, Hana bata hira da ni iyakacinta idan ta girka abinci ta zuba min ta koma gefe ta zauna, Baba kuma idan ya shigo ba yi masa sannu baya amsa min, idan zai fita ko da safe idan na gaishe shi baya amsa kuma be taba tambayata me ya faru ba!! Haka Mama bata kira ta tambaye ni me ya faru ba, na san kuma ba zata rasa sani ba, domin Ya Nabil yana yawan waya da ita, Hana kuma ta tafi gurinta sau biyu a zuwan da ta yi na karshe take fadawa Yaya jumma'ar ne aka daura mata aure.
A tunanina suna min horo ne da wannan saboda a gaba idan na koma kar na sake marmarin dawowa gidan, Sai dai abun da suka kasa fahimta shi ne mace bata sakin kanta, ni kaina na zan iya cewa ga abun da na yi masa ba da har ya saka ya sake ni, saboda suna ganin bana jin magana tun asali ne shiyasa babu wanda zai yarda da ni. Hakan kuma ya saka na ji kamar a gidan yari nake rayuwa saboda kunci da takura, a kowace Sallah sai na roki Allah ya daidaita ni da mijina, sannan na daukarwa kaina alkawari ko da Hafiz sai yanka ni ya ci ko kuma yayi min horo da wuta ba zan taba daga ido na kalleshi ba balle har na yi wani kuskuren da sai saka ya sake sakina. Tsegumin mutane kadai ya ashe ni, wasu har fadar suke wai amanar Zafeer, ba mamaki kuma ta kan iya zaman amanarsa ce ta hana ni zama cikin amincin a gidan Hafiz, domin na cutar da Zafeer na raba kaina da shi da na yi, sanadin Baba wata ila da gaske amanarsa ce Allah kadai ya san halin da ya shiga a sanadin haka.
#KhadeejaCandyPAID PAGE 1️⃣2️⃣
©KhadeejaCandy
©®Copyright
2024
Littafin nan na kudi ne, don't read if you didn't pay... One word kika karanta baki biya ni ba, ban yafe hakkina ba.
To be part of the journey pay 500 to 2451879008
ZenithBank
Hadiza Abubakar
And send the evidence of payment to my WhatsApp number 08036126660....
You can read my latest update on arewabooks a handle dina @KhadeejaCandy
https://www.arewabooks.com/book?id=659a94c8be87d7a51f831153
_______•••_______
Ina ta tsammanin zuwan Hafiz ko Kareem da sunan gyara amman ban ga ko dayansu, hakan kuma ba karamin Mamaki ya ba ni ba, sai na ke ganin kamar daman can Hafiz ba sona yake ba, ya aure ni ne kawai saboda yana son raba ni da wanda ke tsananin kaunata. Sai dai Kareem ya fi ba ni mamaki domin sanadinsa na san Hafiz ko kuma nace Hafiz ya san ni, kuma na kai masa kukana ba sau daya ba amman har yanzu be yi komai ba.
Idan na zauna ina tunani sai na ji zuciyata kamar zata fashe, gaba daya na rasa tudun dafawa na rasa ina zan saka kaina na ji sanyi, Mijin da ya dauke ni ya saki ni be waiwayo ba, abokinsa da shi ne sanadin auren be yi wani yunkuri ba, a gidanmu kuma Baba baya min magana saboda yana ganin laifina, Kanwata bata hira da ni, yayana baya kulani na rasa, hakan ya saka na dauki laifin na dorawa kaina. Kullum burina taya zan bullowa lamarin na samu komawa dakin mijina. Da yammancin wata labara na saka hijabina na saka talkamina na fito tsakar gidan. A lokacin Hana ce kadai zaune tana karatun biology, sau daya ta kalleni ta maida kanta bata ce min uffan ba duk kuwa da ta san fita nake da niyar ni.
“Hana”
Ta juyo ta kalleni ba tare da ta amsa ba.
“Abun da kuke min ya dace kenan? Kun maida ni bare a gidan nan?”