Sashe 22
Kwantan Bauna Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bai jima ba ya fito yana fitowa ya shirya cikin shigar sa ta manyan kaya ya saka d'auki key d'in mota da wayar sa ya fita, direct airport d'in Bauchi wuce yana tsayawa ya bayar da mota ajiya ya shiga ciki ya hau jirgin k'arfe sha d'aya na safe zuwa Abuja. Mintina kad'an suka kawo shi Abuja yana sauka ya d'auki waya yana kiran wajan wanda yazo, ba jimawa aka zo da mota aka d'auke shi suka wuce.
Har cikin gidan aka shiga dashi aka masa iso har cikin gidan kafin a k'yale shi ya shiga shi kad'ai, babban falo ne katafare ma kuwa yana shiga ya hango Zaid a zaune daga shi sai wando three quarter sai bodyhop a jikin sa yan zaune yana danna laptop, ganin Asad ya shigo ya saka shi jan tsaki yace, "Ina jin dai bashi kake bina ka dame ni da waya?."
Asad ya zauna yana sauke numfashi yayi masa banza ya kalle shi ganin hakan sai ya tab'e baki ya cigaba da aikin danna laptop d'in sa.
K'aramar yarinya ce ta shigo doguwa mara jiki mai kyau wacce zata kai kimanin shekaru takwas ta shigk ya kalle ta yace, "Amani kawowa masa drinks." Ba musu ta k'arasa kitchen ta kawo ruwa da lemo har da cake ta ajjiye sannan tace, "morning uncle." Jin hakan sai Asad ya bud'e ido ya kalle ta yayi murmushi amma baice komai ba ita kuma ta wuce ciki.
"U no Zaid i can't believe that beautiful girl is your own daughter" Asad ya furta a hankali yana kallon Zaid. Idanu ya d'ago ya kalle shi ya tab'e bakin sa ya shiga ba da aikin laptop kafin yace, "ka fad'a min meke tafe dakai ina da aikin yi. Ka ishe ni da waya kamar wanda yake bina bashi, kuma wallahi kar ka saka min larabci a maganar ka."
Nan ma banza Asad yayi masa sai ruwan da ya sha sai kuma Zaid ya kalle shi ya d'auki wayar gefen sa ya kira aka d'auka yace, "Precious Asad is here, please make him some breakfast" yana fad'a ya kashe wayar ya ajjiye a gefe.
Ba jimawa sai ga ta ta fito da k'aton tray a hannun ta sanye da hijjab har k'asa ta k'araso ta ajjiye a kan center table zatayi magana ya d'aga mata hannu ya mata alamun da ta koma kar tayi masa magana, murmushi tayi ta girgiza ta wuce shi ta koma ciki. Asad da yake kallon sa shima murmushin yayi kafin yace, " is that really you Zaid." Murmushi shima yayi ya kalle shi yace, "Ai naga sarautar kake ji dashi kar tayi magana kayi mata banza like yadda ka yiwa Amani bazan d'auka ba" ya fad'a yana kallon sa.
Tea d'in yasha hankali kwance babu tunanin an zuba masa wani abun sai da ya gama ya kalle shi yace, "friend Hameed fa?." Wara hannayen sa yayi alamun oho Asad ya runtse idanu yace,"Daddy fa?."
"Kano" ya bashi amsa a tak'aice.
"You know what friend? i need your help." Kunne ya nuna masa alamun yana jin sa basai ya kalle shi ba. Allah ya sani Asad bazai iya bashi labari ba hakan ya saka shi danna wayar sa yana rubuta masa text dan shima d'in ba mai son magana bane ba.
K'arar shigar message yayi ya kalle shi kafin ya d'auka yana karantawa Zaid ya tab'e baki ya kalle shi yace, "prince Asad, na fad'a maka akwai abinda ya maqale a throat d'in ka, kana buk'atar ayi maka surgery wannan rashin maganar is too much."
Asad yace, "please."
"Can you explain?."
"I can."
Tsam Zaid ya tashi ya yi masa alama da shima ya tashi ya kuwa mik'e suka shiga wani babban d'aki dake cikin falon sai gasu a baban d'akin zane da manyan boards da k'ananu da yawa ga pencils da paints na zane babu adadi a wajan. Zama yayi a kujera d'aya ya kalli Asad alamun ya fara masa bayanin ta.
Asad ya runtse ido yana tuno ta a hankali ya fara fad'a masa yanayin face d'in, Zaid ya zana ya kuma kallon sa Asad kafin ya jawo wata drawer ya d'auko samples na idanun mutane alamun ya nuna masa irin nata, Asad yayi lucky kawai ya zab'a ya saka nuna masa hanci da baki nan ma ya zab'a shi kuma yana zanawa.
Juyo masa da zanen yayi Asad yana kalla yana wara idanun sa ganin sakk irin yadda yake ganin ta a mafarki yadda yake ganin rabin face d'in ta haka ya zana rabin ya kuma k'arasa hanci da baki da kansa. Asad ya kalle shi alamun ya akayi Zaid yace, "Yeah indai har a yadda kayi min bayani fuskanta yake then definitely that's how her face should be seen."
K'arewa face d'in kallo yake amma Asad shi sam bai amince da k'arasawar da Zaid yayi ba kawai babu yadda zaiyi dashi ne amma tabbas saman fuskar nata ne k'asan ne bai amince dashi ba dan haka bai yarda face d'in ta ya fita tasss ba. "Thanks friend" ya furta yana kallon Zaid ya d'age kafad'a yana tashi daga wajan. Tare suka fito hannun Asad rik'e da board d'in.
Zaman kurame suke yi a falon har akayi azahar wata maganar kirki bata had'a su ba sai da Asad yayi azahar har abinci yaci sannan ya kalli Zaid yace, "Yaran ka nawa yanzu?."
"Four, maza biyu mata biyu, sun ishe ni" ya fad'a yana kallon sa Asad yayi murmushi baice komai ba Zaid yace, "Asad soon kai ma zaka tara naka yaran dakai da dream girl d'in ka dan nasan kana son tane. You're in trouble tunda ka bari ka fara soyayya it's not easy and sometimes it's painful."
Asad ya murmusa zuciyar sa na harbawa Zaid yace, "Nan gaba wannan murmushin u can't do it, forget about kai prince ne zata mayar dakai like crazy sai kaji ina ma baka san teste na love ba." Murmushi sosai Asad yayi dan ya bashi dariya shima ya sake yin dariya yace, "Dariya na baka right..? In akace soyayya ina dariya ne nima a baya i thought babu wata soyayya a duniya but daga baya fa...? ina fad'a maka hakan ne saboda ya faru dani kayi addu'a akan yarinyar taso ka idan ba haka ba you're doom wallahi" ya fad'a yana clapping hannun sa yana girgiza kai.
Asad da yake dariya kad'an ya daure cikin muryar sa da take da dad'in ji yace, “Did you think I'm also that type of guys...? actually u are mistaking don't forget who am I."
Zaid yace," well, we shall see.. soyayya dai ba ruwanta da mulki ko sarauta... taqamar ka kai din dan sarki ne u think you're sufficiently akwai ranar da zata zo wanda sarautar da kake taqama da ita da duk abin daka mallaka basu isa su baka wannan soyayyar da kake yi mata ba zaka ce na fad'a maka."
Asad ya mik'e tsaye ya ajjiye kud'i a kan table kana yace, "beside let me remind you one thing, I'm not in love with d girl. A bawa baby ta siyi chocolate."
Shima ya mik'e yace, "fad'ar gaskiyar ka shine abin da saka muka zama friends few years back, and now you're trying to deny the fact. I'm telling u, you go wipe your own tears my friend." Asad ya gaji da magana sosai yana daurewa ne kawai ya lura Zaid ya koyo surutu baice komai ba murmushi zaid ya rako shi har gate driver Zaid ya d'auke shi a mota sukayi sallama ya koma.
Da board d'in da aka zana fuskar yarinyar har cikin motar sa bayan ya sauka daga jirgi yana k'arewa hoton kallon sam bai amince da zanen ba gabad'aya sabida sanin halin Zaid d'in shiyasa bai nuna masa ba, kuma mutum yayi maka abu babu ko sisin ka bai kamata kace masa baiyi daidai ba. Window ya sauke ya cilla board d'in ya bi ta kansa ya wuce zuciyar sa na sake hararo masa kammanin yarinyar dake cikin mafarkin sa.
Yaro dake wasa a harabar wajan ya tsallako da gudu ya d'auki zanen fuskar Rauda sa aka cillar a wajan ya d'auka yana kallon face d'in yana murna ya tsinci hoto kafin ya k'arasa a guje ya shiga mota su bar wajan.
Asad baiyi nisa ba ya ja ya tsaya ya wara idanun sa tuno da yarinyar da suka had'u jiya kamar fuskar tace complete a cikin zanen ya juya kan motar ya koma amma yana zuwa wajan babu board d'in da ya cillar ya daki sitiyarin motar yace, "Ya salam!." Sai kuma ya lumshe idanun sa komai ya tuna kuma ya sake juya kan motar ya nufi Katagum kai tsaye.
*KWANTAN ƁAUNA*
FitattuBiyar 2023
©️ *Nana Haleema.*
*Book 1*
*011.*
Maimakon ya wuce gida samun kansa yayi da nufar gusset house d'in mai martaba da yake hannun sa ya shiga ya faka motar ya shiga cikin gidan, a kan kujera ya zauna yana sauke numfashi a wannan lokacin kiran Zaid ya shigo wayar sa, d'auka yayi dan yasan maganar guda d'aya ce ya ya sauka kuma daman abinda ya tambaya d'in kenan. Ajjiye wayar yayi yana kallon wani waje daban kafin ya kulle idanun sa hoton ta yana gifta masa a idanun sa.
Tuno fuskar da aka zana masa yayi ya tuno fuskar yarinyar da ya taimakawa a bayyane yace, "Akwai kama sosai, kenan suna da relation?." Sai kuma ya dafe kansa a zuciyar sa yace, _Why Asad meyasa wannan zai dame ka?, kawai dream ne fa ba gaskiya bane, ka manta da wannan tunanin ko zaka samu peace of mind._ numfashi ya sake saukewa a bayyane yace, "but why nake ganin ta a mafarki always tana taimako na?."
Har cikin gidan aka shiga dashi aka masa iso har cikin gidan kafin a k'yale shi ya shiga shi kad'ai, babban falo ne katafare ma kuwa yana shiga ya hango Zaid a zaune daga shi sai wando three quarter sai bodyhop a jikin sa yan zaune yana danna laptop, ganin Asad ya shigo ya saka shi jan tsaki yace, "Ina jin dai bashi kake bina ka dame ni da waya?."
Asad ya zauna yana sauke numfashi yayi masa banza ya kalle shi ganin hakan sai ya tab'e baki ya cigaba da aikin danna laptop d'in sa.
K'aramar yarinya ce ta shigo doguwa mara jiki mai kyau wacce zata kai kimanin shekaru takwas ta shigk ya kalle ta yace, "Amani kawowa masa drinks." Ba musu ta k'arasa kitchen ta kawo ruwa da lemo har da cake ta ajjiye sannan tace, "morning uncle." Jin hakan sai Asad ya bud'e ido ya kalle ta yayi murmushi amma baice komai ba ita kuma ta wuce ciki.
"U no Zaid i can't believe that beautiful girl is your own daughter" Asad ya furta a hankali yana kallon Zaid. Idanu ya d'ago ya kalle shi ya tab'e bakin sa ya shiga ba da aikin laptop kafin yace, "ka fad'a min meke tafe dakai ina da aikin yi. Ka ishe ni da waya kamar wanda yake bina bashi, kuma wallahi kar ka saka min larabci a maganar ka."
Nan ma banza Asad yayi masa sai ruwan da ya sha sai kuma Zaid ya kalle shi ya d'auki wayar gefen sa ya kira aka d'auka yace, "Precious Asad is here, please make him some breakfast" yana fad'a ya kashe wayar ya ajjiye a gefe.
Ba jimawa sai ga ta ta fito da k'aton tray a hannun ta sanye da hijjab har k'asa ta k'araso ta ajjiye a kan center table zatayi magana ya d'aga mata hannu ya mata alamun da ta koma kar tayi masa magana, murmushi tayi ta girgiza ta wuce shi ta koma ciki. Asad da yake kallon sa shima murmushin yayi kafin yace, " is that really you Zaid." Murmushi shima yayi ya kalle shi yace, "Ai naga sarautar kake ji dashi kar tayi magana kayi mata banza like yadda ka yiwa Amani bazan d'auka ba" ya fad'a yana kallon sa.
Tea d'in yasha hankali kwance babu tunanin an zuba masa wani abun sai da ya gama ya kalle shi yace, "friend Hameed fa?." Wara hannayen sa yayi alamun oho Asad ya runtse idanu yace,"Daddy fa?."
"Kano" ya bashi amsa a tak'aice.
"You know what friend? i need your help." Kunne ya nuna masa alamun yana jin sa basai ya kalle shi ba. Allah ya sani Asad bazai iya bashi labari ba hakan ya saka shi danna wayar sa yana rubuta masa text dan shima d'in ba mai son magana bane ba.
K'arar shigar message yayi ya kalle shi kafin ya d'auka yana karantawa Zaid ya tab'e baki ya kalle shi yace, "prince Asad, na fad'a maka akwai abinda ya maqale a throat d'in ka, kana buk'atar ayi maka surgery wannan rashin maganar is too much."
Asad yace, "please."
"Can you explain?."
"I can."
Tsam Zaid ya tashi ya yi masa alama da shima ya tashi ya kuwa mik'e suka shiga wani babban d'aki dake cikin falon sai gasu a baban d'akin zane da manyan boards da k'ananu da yawa ga pencils da paints na zane babu adadi a wajan. Zama yayi a kujera d'aya ya kalli Asad alamun ya fara masa bayanin ta.
Asad ya runtse ido yana tuno ta a hankali ya fara fad'a masa yanayin face d'in, Zaid ya zana ya kuma kallon sa Asad kafin ya jawo wata drawer ya d'auko samples na idanun mutane alamun ya nuna masa irin nata, Asad yayi lucky kawai ya zab'a ya saka nuna masa hanci da baki nan ma ya zab'a shi kuma yana zanawa.
Juyo masa da zanen yayi Asad yana kalla yana wara idanun sa ganin sakk irin yadda yake ganin ta a mafarki yadda yake ganin rabin face d'in ta haka ya zana rabin ya kuma k'arasa hanci da baki da kansa. Asad ya kalle shi alamun ya akayi Zaid yace, "Yeah indai har a yadda kayi min bayani fuskanta yake then definitely that's how her face should be seen."
K'arewa face d'in kallo yake amma Asad shi sam bai amince da k'arasawar da Zaid yayi ba kawai babu yadda zaiyi dashi ne amma tabbas saman fuskar nata ne k'asan ne bai amince dashi ba dan haka bai yarda face d'in ta ya fita tasss ba. "Thanks friend" ya furta yana kallon Zaid ya d'age kafad'a yana tashi daga wajan. Tare suka fito hannun Asad rik'e da board d'in.
Zaman kurame suke yi a falon har akayi azahar wata maganar kirki bata had'a su ba sai da Asad yayi azahar har abinci yaci sannan ya kalli Zaid yace, "Yaran ka nawa yanzu?."
"Four, maza biyu mata biyu, sun ishe ni" ya fad'a yana kallon sa Asad yayi murmushi baice komai ba Zaid yace, "Asad soon kai ma zaka tara naka yaran dakai da dream girl d'in ka dan nasan kana son tane. You're in trouble tunda ka bari ka fara soyayya it's not easy and sometimes it's painful."
Asad ya murmusa zuciyar sa na harbawa Zaid yace, "Nan gaba wannan murmushin u can't do it, forget about kai prince ne zata mayar dakai like crazy sai kaji ina ma baka san teste na love ba." Murmushi sosai Asad yayi dan ya bashi dariya shima ya sake yin dariya yace, "Dariya na baka right..? In akace soyayya ina dariya ne nima a baya i thought babu wata soyayya a duniya but daga baya fa...? ina fad'a maka hakan ne saboda ya faru dani kayi addu'a akan yarinyar taso ka idan ba haka ba you're doom wallahi" ya fad'a yana clapping hannun sa yana girgiza kai.
Asad da yake dariya kad'an ya daure cikin muryar sa da take da dad'in ji yace, “Did you think I'm also that type of guys...? actually u are mistaking don't forget who am I."
Zaid yace," well, we shall see.. soyayya dai ba ruwanta da mulki ko sarauta... taqamar ka kai din dan sarki ne u think you're sufficiently akwai ranar da zata zo wanda sarautar da kake taqama da ita da duk abin daka mallaka basu isa su baka wannan soyayyar da kake yi mata ba zaka ce na fad'a maka."
Asad ya mik'e tsaye ya ajjiye kud'i a kan table kana yace, "beside let me remind you one thing, I'm not in love with d girl. A bawa baby ta siyi chocolate."
Shima ya mik'e yace, "fad'ar gaskiyar ka shine abin da saka muka zama friends few years back, and now you're trying to deny the fact. I'm telling u, you go wipe your own tears my friend." Asad ya gaji da magana sosai yana daurewa ne kawai ya lura Zaid ya koyo surutu baice komai ba murmushi zaid ya rako shi har gate driver Zaid ya d'auke shi a mota sukayi sallama ya koma.
Da board d'in da aka zana fuskar yarinyar har cikin motar sa bayan ya sauka daga jirgi yana k'arewa hoton kallon sam bai amince da zanen ba gabad'aya sabida sanin halin Zaid d'in shiyasa bai nuna masa ba, kuma mutum yayi maka abu babu ko sisin ka bai kamata kace masa baiyi daidai ba. Window ya sauke ya cilla board d'in ya bi ta kansa ya wuce zuciyar sa na sake hararo masa kammanin yarinyar dake cikin mafarkin sa.
Yaro dake wasa a harabar wajan ya tsallako da gudu ya d'auki zanen fuskar Rauda sa aka cillar a wajan ya d'auka yana kallon face d'in yana murna ya tsinci hoto kafin ya k'arasa a guje ya shiga mota su bar wajan.
Asad baiyi nisa ba ya ja ya tsaya ya wara idanun sa tuno da yarinyar da suka had'u jiya kamar fuskar tace complete a cikin zanen ya juya kan motar ya koma amma yana zuwa wajan babu board d'in da ya cillar ya daki sitiyarin motar yace, "Ya salam!." Sai kuma ya lumshe idanun sa komai ya tuna kuma ya sake juya kan motar ya nufi Katagum kai tsaye.
*KWANTAN ƁAUNA*
FitattuBiyar 2023
©️ *Nana Haleema.*
*Book 1*
*011.*
Maimakon ya wuce gida samun kansa yayi da nufar gusset house d'in mai martaba da yake hannun sa ya shiga ya faka motar ya shiga cikin gidan, a kan kujera ya zauna yana sauke numfashi a wannan lokacin kiran Zaid ya shigo wayar sa, d'auka yayi dan yasan maganar guda d'aya ce ya ya sauka kuma daman abinda ya tambaya d'in kenan. Ajjiye wayar yayi yana kallon wani waje daban kafin ya kulle idanun sa hoton ta yana gifta masa a idanun sa.
Tuno fuskar da aka zana masa yayi ya tuno fuskar yarinyar da ya taimakawa a bayyane yace, "Akwai kama sosai, kenan suna da relation?." Sai kuma ya dafe kansa a zuciyar sa yace, _Why Asad meyasa wannan zai dame ka?, kawai dream ne fa ba gaskiya bane, ka manta da wannan tunanin ko zaka samu peace of mind._ numfashi ya sake saukewa a bayyane yace, "but why nake ganin ta a mafarki always tana taimako na?."