Sashe 52
Gobe Na Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
“Akwai abunda yake faruwa a tsakaninku Abdulhamid, wanda ba ka son mu ji kuma ba lallai ne sai mun ji ba, amman ka dubi girman Allah ka ji tausayin yarinyar nan, ace har ta fara shaye-shaye amman kake maganar sakinta? Abunda ya same ta kaddara ne miyasa ba zaka nuna mata hakan ba? Rashin lafiyarka ma ka nuna mata zaka nemo magani, i promise you zaka samu sauki soon...”
shiru Abdulhamid yai for a while kamin ya sake bude bakinsa ya ce.
“I think rabuwar shi ya fi alheri a tsakaninmu dukan mu za mu samu kwanciyar hankali”
Wani irin kallon Abdallah yai masa.
“Ta auri mutunen da be cancanta ya zama mijinta ba, Abdulhamid ban yi tsammani haka daga gareka ba... ”
“Ba ka fahimta ba ne Abdallah tun kamin wannan abun ya faru Halima tai ciki, kuma ta zubar da shi ba tare da na sani ba....”
“Ciki? pregnant.... Ciki?”
Ya maimaita har sau uku, sai kuma yai saurin mikewa tsaye ya nufi window falon ya tsaya a gurin yana shafa kansa, gaba daya zuciyarsa ta gama narkewa da tausayin Halimatu yanzu kam. A hankali ya busar da iskar bakinsa yana sauraren yadda Abdulhamid yake labarta abunda ta fada masa da kuma kin yardar da yai da ita. Lumshe ido yai ya bude, so yake yacewa dan'uwansa Halimatu tana da gaskiya amman taya? Shi kansa ba shi da hujja, iyakar abunda yai imani da shi, shi kam ya yarda da Halimatu ko da bata kafa hujja da komai ba, and ya san idan har Halimatu za ta aikata zina to zata aikata ne tun a lokacin da take gidan Aminu. Juyowa yai ya kalli dan'uwansa.
“Amman ka yi magana da ita? Abdulhamid ko da da gaske Halima ta aikata haka ta cancanci ka zauna da ita, macen da zata bar yayanta, ya bar duk wani abu mai muhimmancin a gareta ta yarda ta aureka da matsalarka ta gama maka komai, kama yai ka tambaye ta ka bincike ta wata kila ta iya gane wanda yai mata wannan abun sai a bincike shi amman duka ba ka yi wannan ba sai kawai ka juya mata baya? And now kana maganar ka sake ta? Ka yi convince dinta ka nuna mata sakin ba mafita ba ne a gareta, ta shiga damuwa da yawa, Abdulhamid, Halima deserve a happiness”
“Ya isa haka Husaini wuce ka je gurin aikinka”
Hajiya ta fada a tsawace tana daga masa hannu. Ya gyada mata kai yana hade wani irin abu daya tsaya masa a kahon zuciya. Ko minti biyu be kara cikin falon ba ya fito ya shiga motarsa, Halimatun dai ce ta tsaya masa a rai ya kasa rika ko da sitiyarin motar har na tsawon lokaci ba yi wata halitta da yake tausayi a duniya kamar Halimatu ba. How he wish shi ne a step din Abdulhamid da ya nuna mata soyayya da kauna ya rumgumeta har sai ta manta da duk wani bacin rai a duniyar nan. Ya dade a gurin kamin ya tashi motarsa ya danna horn a bude nasa gate ya fita da motar, titi ya hau yana tunanin inda zai je direct asibiti gurin aikinsa ko kuma gurin Halimatu? He need to talk to her, sai kuma wata zuciyar ta ce nasa no, kuskure ne yai magana da ita a yanzu, ba zata fahimta ba, son da yake mata ma yana jin a ransa cewar ya aikata baban zunubi kuma yana jin kamar ya ci amanar dan'uwa, wannan kadai ya saka shi a damuwa. And maybe idan yai magana da ita ta fahimta ta daina zancen sakin, he can talk to her as her brother wata kila ta fahimta.
Haka yake ta sake sake a ransa, daga karshe ya yanke shawarar kiranta a waya, sai dai kuma idan ya kirata a waya dan'uwansa ya ji he may think something else... But yes he can talk to her as Abdulhamid brother as his best friend, as her husband best friend. Har cikin ransa baya son ta rabu da Abdulhamid saboda ba mafita ba ne a gareta, and idan ta rabu da shi yanzu zuciyarsa kan iya bijiro masa abunda ba mai yiyuwa ba ne akanta. Wayarsa ya ciro ya aikawa Abdulhamid sms.
“Can i talk to her? As your brother”
Immediately yai masa reply.
“Yes i trust you”
The truth word break his heart sai yaji ina ma be tambaya ba. But yes mace ta bukaci saki a gurin miji ai ya kamata yan'uwansa su ji daga gareta su ji dalilinta. Sai da ya saita natsuwarsa sannan ya dauki hanyar gidan Abdulhamid yana ta tunanin a irin halin da zai samu Halimatu. Zuciyarsa sai raya masa take kar yaje, ya faka motarsa a bakin gate sannan ya fito ya tura kofar gate din ya shiga cikin gidan. Ya dade tsaye a kofar falon sannan yai knocked. For like five minutes ta bude kofar suna hada ido, idonsa ya cika da kwalla wani irin tausayinta yake ji yake kamar ya dauke ta ya hade ta manta da komai.
“Abdulhamid ba ya nan”
“Gurinki na zo”
Sai ta saki kofar falon shi kuma ya turo ya shigo cikin falon ya zauna a kujerar da ke kusa da kofar falon. Daga inda take tsaye fuska babu annuri ta ce
“Ina jinka”
Sai ya nuna mata kujera alamar ta zauna, ba musu ta zauna a kujerar da ke nesa da shi sosai, after ta zauna ya soma magana a natse.
“zan yi magana da ke as Abdulhamid brother, Abdulhamid ya zo mana da magana marar dadin ji daga gareki, b zan iya nanata maganar ba amman ina fatar ba haka zan ji daga bakinki ba.... ”
Bata ko jira ya karasa ba ta dora da nata.
“Haka yake ko ba zancen saki ba?”
“Amman Halimatu wannan ba mafita ba ce a gareki and... ”
“And what? Idan ya sake ni mutuwa zan yi?”
Kasa ce masa komai yai, gaba daya ta canja a tsaye take kamar ba ita ba.
“Be kamata ki canja rayuwarki ba akan abunda ya same ki, kowa ya san kaddara ce, ki tattara komai ki aje a gafe ki barwa Allah labarinsa, dabi'un da kika dauka yanzu ba za su kai ki ko'ina ba and mijinki yana son ki yana cikin damuwar abunda ya same ki....”
“Babu abunda zaka fada min da zai saka na canja kudirina Abdallah, bana son jin wata magana daga gareka ko wace iri ce, let it go can't hold me back anymore, duk abunda ya faru ai kai ka janyo you try to act innocent, da ba ka aikata min abunda ka aikata ba, da yanzu komai be faru ba, na rasa gane wane irin mutum ne kai Abdallah na kwarai mai son taimakona da yarana, ko kuma mai son ruguza rayuwata?”
Still now be iya ce mata komai ba, gaba daya jikinsa ya gama sanyi, be fahimci inda zancen ta ya dosa ba. Ita kuma bata fasa fayyace masa komai ba.
“Mutumen da yai min fyade be rage komai a zoben hannunka ba, na danna na cige ina ta boye abu saboda na samu natsuwa a zaman aurena, amman Abdulhamid ya masa yarda da ni, ba zubar da cikin nai ba zubewa yai saboda tashin hankalin batan Namra, amman yana ganin kamar na aikata alfasha da wani ne na zubar da cikin, shin idan na fada masa dan'uwansa ne ya aikata ya kake tunanin zai ji?”
Rumtse idonsa yai da mugun karfi ya fisgi kansa kamar ba shi ba. Be taba jin magana daci ba irin wannan, ba a taba munana masa zato ba irin wannan, amman a maimakon ya ga laifinta sai tausayinta ya kara rufe shi, tausayin da be san daga ina yake ba, gani yake yanzu kanta a chushe yake, bata fahimtar komai da kyau kuma tana da raunin tunani.
A lokacin da ya bude ido sai ya ji kamar ba a duniyar nan yake ba, maganganunta na ta maimaita kansu a cikin kunnuwansa. Zoben hannunsa ya kurawa ido, kokarin tuna inda ya tsiya zoben yake a office right! Wani mai kawo musu kaya ya kawo rings even though shi ba masoyin zobe ba ne ya tsiya daya ya saka saboda zoben ya masa kyau. Yes he remembers at first ma mai alphabet H ya dauka sai kuma ya ga rashin dacewar hakan then ya canja to A mai sunansa. Magana ya fara yi tana rabe masa hawaye na sauko masa.
“Na san kin san ina son ki... Na fada miki... Kuma... Kin san haka.... Amman soyayyarki.... Bata taba saka min sha'awarki ba.... Ban tana jin sha'awar na rika hannunki ba daidai da minti daya Halimatu..... Indai har dan jikinki ne.... Zan bukace ko a lokacin da kike gidan.... Aminu.... Ko a lokacin da kike zawarci.... Ba yanzu da kika auren dan'uwana ba.... Wallahi ban tana aikata zina ba.... Zuciyata bata taba raya min akanki ba..... Kullum burina da fata na aurenki ne.... Saboda ki huta ki samu kwanciyar hankali.... Tausayi kike ba ni Halimatu... Yana daya daga cikin dalilin da ya saka nake daukar dawainiyar yaranki..... Da ke kanki... Na ke damuwa da damuwarki..... Yes i love you.... I do love you..... I love more i did before... Amman yanzu duk wannan ya wuce saboda kin riga kin auri dan'uwana twins brother na..... And yes na so na aure ki saboda na samu da namiji ko ba komai hakan zai kara min kaunarki.... Amman yanzu duk wannan ya wuce.... ”
Lumshe ido yai ya bude har lokacin yana hawaye.
shiru Abdulhamid yai for a while kamin ya sake bude bakinsa ya ce.
“I think rabuwar shi ya fi alheri a tsakaninmu dukan mu za mu samu kwanciyar hankali”
Wani irin kallon Abdallah yai masa.
“Ta auri mutunen da be cancanta ya zama mijinta ba, Abdulhamid ban yi tsammani haka daga gareka ba... ”
“Ba ka fahimta ba ne Abdallah tun kamin wannan abun ya faru Halima tai ciki, kuma ta zubar da shi ba tare da na sani ba....”
“Ciki? pregnant.... Ciki?”
Ya maimaita har sau uku, sai kuma yai saurin mikewa tsaye ya nufi window falon ya tsaya a gurin yana shafa kansa, gaba daya zuciyarsa ta gama narkewa da tausayin Halimatu yanzu kam. A hankali ya busar da iskar bakinsa yana sauraren yadda Abdulhamid yake labarta abunda ta fada masa da kuma kin yardar da yai da ita. Lumshe ido yai ya bude, so yake yacewa dan'uwansa Halimatu tana da gaskiya amman taya? Shi kansa ba shi da hujja, iyakar abunda yai imani da shi, shi kam ya yarda da Halimatu ko da bata kafa hujja da komai ba, and ya san idan har Halimatu za ta aikata zina to zata aikata ne tun a lokacin da take gidan Aminu. Juyowa yai ya kalli dan'uwansa.
“Amman ka yi magana da ita? Abdulhamid ko da da gaske Halima ta aikata haka ta cancanci ka zauna da ita, macen da zata bar yayanta, ya bar duk wani abu mai muhimmancin a gareta ta yarda ta aureka da matsalarka ta gama maka komai, kama yai ka tambaye ta ka bincike ta wata kila ta iya gane wanda yai mata wannan abun sai a bincike shi amman duka ba ka yi wannan ba sai kawai ka juya mata baya? And now kana maganar ka sake ta? Ka yi convince dinta ka nuna mata sakin ba mafita ba ne a gareta, ta shiga damuwa da yawa, Abdulhamid, Halima deserve a happiness”
“Ya isa haka Husaini wuce ka je gurin aikinka”
Hajiya ta fada a tsawace tana daga masa hannu. Ya gyada mata kai yana hade wani irin abu daya tsaya masa a kahon zuciya. Ko minti biyu be kara cikin falon ba ya fito ya shiga motarsa, Halimatun dai ce ta tsaya masa a rai ya kasa rika ko da sitiyarin motar har na tsawon lokaci ba yi wata halitta da yake tausayi a duniya kamar Halimatu ba. How he wish shi ne a step din Abdulhamid da ya nuna mata soyayya da kauna ya rumgumeta har sai ta manta da duk wani bacin rai a duniyar nan. Ya dade a gurin kamin ya tashi motarsa ya danna horn a bude nasa gate ya fita da motar, titi ya hau yana tunanin inda zai je direct asibiti gurin aikinsa ko kuma gurin Halimatu? He need to talk to her, sai kuma wata zuciyar ta ce nasa no, kuskure ne yai magana da ita a yanzu, ba zata fahimta ba, son da yake mata ma yana jin a ransa cewar ya aikata baban zunubi kuma yana jin kamar ya ci amanar dan'uwa, wannan kadai ya saka shi a damuwa. And maybe idan yai magana da ita ta fahimta ta daina zancen sakin, he can talk to her as her brother wata kila ta fahimta.
Haka yake ta sake sake a ransa, daga karshe ya yanke shawarar kiranta a waya, sai dai kuma idan ya kirata a waya dan'uwansa ya ji he may think something else... But yes he can talk to her as Abdulhamid brother as his best friend, as her husband best friend. Har cikin ransa baya son ta rabu da Abdulhamid saboda ba mafita ba ne a gareta, and idan ta rabu da shi yanzu zuciyarsa kan iya bijiro masa abunda ba mai yiyuwa ba ne akanta. Wayarsa ya ciro ya aikawa Abdulhamid sms.
“Can i talk to her? As your brother”
Immediately yai masa reply.
“Yes i trust you”
The truth word break his heart sai yaji ina ma be tambaya ba. But yes mace ta bukaci saki a gurin miji ai ya kamata yan'uwansa su ji daga gareta su ji dalilinta. Sai da ya saita natsuwarsa sannan ya dauki hanyar gidan Abdulhamid yana ta tunanin a irin halin da zai samu Halimatu. Zuciyarsa sai raya masa take kar yaje, ya faka motarsa a bakin gate sannan ya fito ya tura kofar gate din ya shiga cikin gidan. Ya dade tsaye a kofar falon sannan yai knocked. For like five minutes ta bude kofar suna hada ido, idonsa ya cika da kwalla wani irin tausayinta yake ji yake kamar ya dauke ta ya hade ta manta da komai.
“Abdulhamid ba ya nan”
“Gurinki na zo”
Sai ta saki kofar falon shi kuma ya turo ya shigo cikin falon ya zauna a kujerar da ke kusa da kofar falon. Daga inda take tsaye fuska babu annuri ta ce
“Ina jinka”
Sai ya nuna mata kujera alamar ta zauna, ba musu ta zauna a kujerar da ke nesa da shi sosai, after ta zauna ya soma magana a natse.
“zan yi magana da ke as Abdulhamid brother, Abdulhamid ya zo mana da magana marar dadin ji daga gareki, b zan iya nanata maganar ba amman ina fatar ba haka zan ji daga bakinki ba.... ”
Bata ko jira ya karasa ba ta dora da nata.
“Haka yake ko ba zancen saki ba?”
“Amman Halimatu wannan ba mafita ba ce a gareki and... ”
“And what? Idan ya sake ni mutuwa zan yi?”
Kasa ce masa komai yai, gaba daya ta canja a tsaye take kamar ba ita ba.
“Be kamata ki canja rayuwarki ba akan abunda ya same ki, kowa ya san kaddara ce, ki tattara komai ki aje a gafe ki barwa Allah labarinsa, dabi'un da kika dauka yanzu ba za su kai ki ko'ina ba and mijinki yana son ki yana cikin damuwar abunda ya same ki....”
“Babu abunda zaka fada min da zai saka na canja kudirina Abdallah, bana son jin wata magana daga gareka ko wace iri ce, let it go can't hold me back anymore, duk abunda ya faru ai kai ka janyo you try to act innocent, da ba ka aikata min abunda ka aikata ba, da yanzu komai be faru ba, na rasa gane wane irin mutum ne kai Abdallah na kwarai mai son taimakona da yarana, ko kuma mai son ruguza rayuwata?”
Still now be iya ce mata komai ba, gaba daya jikinsa ya gama sanyi, be fahimci inda zancen ta ya dosa ba. Ita kuma bata fasa fayyace masa komai ba.
“Mutumen da yai min fyade be rage komai a zoben hannunka ba, na danna na cige ina ta boye abu saboda na samu natsuwa a zaman aurena, amman Abdulhamid ya masa yarda da ni, ba zubar da cikin nai ba zubewa yai saboda tashin hankalin batan Namra, amman yana ganin kamar na aikata alfasha da wani ne na zubar da cikin, shin idan na fada masa dan'uwansa ne ya aikata ya kake tunanin zai ji?”
Rumtse idonsa yai da mugun karfi ya fisgi kansa kamar ba shi ba. Be taba jin magana daci ba irin wannan, ba a taba munana masa zato ba irin wannan, amman a maimakon ya ga laifinta sai tausayinta ya kara rufe shi, tausayin da be san daga ina yake ba, gani yake yanzu kanta a chushe yake, bata fahimtar komai da kyau kuma tana da raunin tunani.
A lokacin da ya bude ido sai ya ji kamar ba a duniyar nan yake ba, maganganunta na ta maimaita kansu a cikin kunnuwansa. Zoben hannunsa ya kurawa ido, kokarin tuna inda ya tsiya zoben yake a office right! Wani mai kawo musu kaya ya kawo rings even though shi ba masoyin zobe ba ne ya tsiya daya ya saka saboda zoben ya masa kyau. Yes he remembers at first ma mai alphabet H ya dauka sai kuma ya ga rashin dacewar hakan then ya canja to A mai sunansa. Magana ya fara yi tana rabe masa hawaye na sauko masa.
“Na san kin san ina son ki... Na fada miki... Kuma... Kin san haka.... Amman soyayyarki.... Bata taba saka min sha'awarki ba.... Ban tana jin sha'awar na rika hannunki ba daidai da minti daya Halimatu..... Indai har dan jikinki ne.... Zan bukace ko a lokacin da kike gidan.... Aminu.... Ko a lokacin da kike zawarci.... Ba yanzu da kika auren dan'uwana ba.... Wallahi ban tana aikata zina ba.... Zuciyata bata taba raya min akanki ba..... Kullum burina da fata na aurenki ne.... Saboda ki huta ki samu kwanciyar hankali.... Tausayi kike ba ni Halimatu... Yana daya daga cikin dalilin da ya saka nake daukar dawainiyar yaranki..... Da ke kanki... Na ke damuwa da damuwarki..... Yes i love you.... I do love you..... I love more i did before... Amman yanzu duk wannan ya wuce saboda kin riga kin auri dan'uwana twins brother na..... And yes na so na aure ki saboda na samu da namiji ko ba komai hakan zai kara min kaunarki.... Amman yanzu duk wannan ya wuce.... ”
Lumshe ido yai ya bude har lokacin yana hawaye.