Sashe 119
Gobe Na Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
“To ya za'ayi? Nima ba amanar wasu na ci ba? Kin mutum mai irin matsala ba ko wace mace yake aure ba, kuma idan nace zan nemi mace mai irin ciwona na aura, ban fallasa sirrina ne kawai, kara dai mu rufawa juna asiri ni da ita mu yi zama na tsakani da Allah”
“Allah yasa hakan shi ya fi alheri”
Na fada cike da tausayawa.
“Amin ina fatar dai yarana ba su san da maganar nan ba”
“Ban fada musu ba, kuma ba zan taba fada musu ba In-Sha-Allah”
“Na gode”
Ya ciro kudin da za su kai 30k ya miko min.
“Ga wannan kwai siye wani abu”
“A a muna da komai”
“Haba dai hakkina ne ai”
Na kai hannuna na karba sai ya sakar min murmushi.
“Ina taya wanda ya aureki murna, hakika ya samu mata mai kawaici, mai hakuri, kuma kyakkyawa”
A yau Aminu da kansa ne yake fadar ina da kawaice abunda be taba fada ba a lokacin da nake gidansa, a yau shi da kansa yake kina da kyakkyawa kyau da ya kasa gani a lokacin da nake kusa da shi.
“Ina fatar mutumen da kika aura zai rike miki yaranki”
“Ka yafe mushi su ne?”
“A irin wannan condition din dole nai nesa nesa da su, kuma kin san masu irin matsalar mu musamman maza ba wani dadewa suke a duniya ba, bana son na mutu na barki da dawainiya, ina son ko da zan mutu at least ace kina samun wanda zai taimaka miki wajen kula da su, maybe ma su ne kadai yayan da Allah zai ba ni a duniya i don't know”
Ya karasa hawaye na cika idonsa.
“Cuta ba mutuwa ba ce Aminu...”
“Tawa ta mutuwa ce Halima, kawai dai ki yi ta saka musu albarka”
Ya mike tsaye.
“I wish you all the best”
“Na gode”
Murmushi yai min as respond sannan ya saka kai ya fice, ni kuma na tashi na nufi dakina na saka kudin a cikin jakata, sannan na fito na fara gyare gyare dakina da dakin Mama daman Aisha ta share dakin Inna.
Da azahar aminiyata Hajara ta shigo gidanmu da murnarta kamar zata cinye ni, wai ita babu abunda yai mata dadi kamar yadda Ahmad yafi dukan mazanjen da na aura rufin asiri, domin da ce wani makaskanci na aura da yanzu makiya sun saka min dariya amman duk wanda yaji ga wanda na aura sai yace hakurin da nai ne Allah yai min wannan sakamakon, ni kan har ta ci ta shude ban ji komai araina ba wai dan Ahmad yana da arziki, wata kila saboda dukiyar tasa bata gabana ne, ni yi mamakin inda ta ji domin ban fada mata ba gashi line ma yana hannun Ahmad balle nace ko kiranta nai, ashe abun har ya fita da goron da aka raba a makota da kuma can family mu wannan ya fada wancan jin babban mutum ne nn da nan maganar ta yadu ita ma gurin wata kawarta tace wacce ita kuma yar'uwarmu ce.
Sai yamma ta tafi gida, bayan Abban Afrah ya zo daukarta da kansa har da shi yake min murna wai ya ji na yi aure Allah ya sa alheri, a wunin ranar na damu matuka da ban ji daga Ahmad ba, duk be wani saba min sosai da kira ba amman a yanzu ai ni matarsa ce ya kamata ace ya kira ya ji tashina, ko da yake line yana can hannunsa kuma ban san uzurinsa ba.
Can da la'asar sai ga Siyama ta shigo gidanmu, sai da ta gaisa da kowa sannan ta bukaci ganina aka fada mata ina dakin Inna, ina zaune a dakin ta shigo sanye da atamfa mayafinta a hannunta tare da jakarta, da sauri ta zo ta rumgume ni.
“Matar Yaya”
Na yi dariya ina dan jin kunyarta sai ta zauna kusa da ni muka gaisa cikin far'a.
“Hajiya tace tana gaishe ki”
“Ina amsawa”
“Yaya yace ya zo na karbi takardar idan kin rubuta”
Sam ni na ma manta da zancen wani rubuta abubuwan da muke bukata sai a yanzu.
“Wallahi ban rubuta na manta”
“Ayyah za ki iya rubutawa a yanzu?”
“Ko kuma mu bari har gobe ko jini saboda ko na rubuta wani abun zan iya mantawa da wani a yanzu”
“Okay to ba matsala”
Ta saka hannunta a jaka ta dauko sabon line ta miko min.
“Ga line yace ki saka zai kira ki”
“Okay lafiya yake”
Na tambaya bayan na karba.
“Lafiya kalau”
Sai ta mike tsaye
“Ni zan tafi in-law Allah ya baki ikon rike min brother na da gaskiya, because yayana yana son ki sosai, Hajiya da ni duka muna son ki Allah yasa kar ki ba mu kunya”
“Allah ya bani ikon kula da ku duka”
Na fada ina murmushi sai ta amsa da amin ta fice rike da makullin motarta. Ban tashi daga inda nake ba na kira Aiman ya dauko min wayata na saka line ciki, ina kunnawa kiransa na shigowata sai nai picking na kara a kunne tare da sallama.
“Tun dazun nake ta kiran line ne ina son ki saka na ji muryarki, ya kike?”
“Ina lafiya, Siyama ta kawo min shi yanzu nan”
“Na sani kin bata list din”
Yanayin yadda yake amsa min kamar a wahale, ni kuma na amsa masa cikin sanyi jikina.
“Aa na manta ban rubuta ba sai gobe”
“Ba ki da matsala Queen, za mu yi waya anjima”
Daga haka ya kashe wayar.
ABDALLAH POV.
Har a yanzu bana ganin laifin Halima a iya abunda yake gani Ahmad kamar ya mata cilas ne tun da gashi abun daga sama suka ji daurin auren.
Zai iya rasa komai ya hakura ban da Halima, in his own life ya san Halima ba son Ahmad take ba, kuma yana ganin Ahmad kamar ba zai iya rike Halima da gaskiya.
Duk kuwa da irin kirarin da mahaifiyarsa take na cewar wai daman can Halima haka take so ta bata alakar da ke tsakaninsa da dan'uwansa yanzu kuma ta hana dan'uwansa aure kuma ita ta yi aurenta, a yanzu babu abunda Hajiya bata sani ba na abunda Abdulhamid ya aikata da alakarsu da Ahmad amman saboda bakar kiyayay ta kasa daina ganin laifin Halima, a ganinta ai saboda ita asirin Abdulhamid din ya tonu gashi ta kassarasa masa rayuwa ita ta gyara nata. Abdulhamid ma da Hajiya ta kai masa labarin auren Halima kam yayi farinciki da ba Abdallah da aura ba duk kuwa da ya san Hajiya ba zata bari ba amman auren Abdallah zai fi komai tsaya masa a rai idan har ace haka din ta kasance. Babu abunda yafi yi ma Hajiya ciwo kamar sanin cewa mutunen da Halima ta aura a yanzu yafi yayanta rufi asiri, babu abunda take fata take kuma son ganin kamar lalacewar auren ko kuma Halima ta shiga wani hali. A ranar da za a fara shiga kotu da Abdulhamid da Abraham da wasu mutane hudu babu irin kukan da Hajiya ba tai ba sai ta ji kamar ta hade zuciyata ta mutu dan bakinciki.
AHMAD POV.
A ranar da ya bar gidansu Halima be iya kai kansa gida ba, saboda wani irin azababben ciwo da ya rika jin yana masa yawo a jiki, a dole ya faka motarsa gefen titi ya kira driver din gidansi yace ya zo ya tuka shi. Da suka isa gida sai ya wuce part dinsa ya kwanta yana ta jin abun na masa yawo a cikin jiki sai dai hannunsa ya fi ko'ina yi masa zafi domin yai masa nauyi kuma ya masa kamar an dora shi akan garwashin wuta. Duk yadda yake da juriya da iya dakewa a daren kasa hakuri yai idan yai tsaye ya zauna ya tashi haka yai ta yi har garin Allah ya waye. Da asuba ma kasa sallah asuba yai saboda bala'in ciwon da hannun yake masa, gumi sai ke to masa yake ta ko'ina kamar wanda maciji ya tsara, kamin haske ya dan shigo Hajiya ta shigo part dinsa ganin shi be fito ba har jin yai kamar ba zai rayu ba. Tana ganin halin da danta yake hankalinta yai mugun tashi da taimakon mutanen gidan suka saka shi mota aka nufi asibiti da shi, wani abun mamaki da aka yi kwaje kwaje aka duba hannu ba a same shi da komai ba, amman Ahmad azabar ciwo yake masa sosai idan ya samu sauki sai idan an masa allurar kashe ciwo sannan zai ji abun ya kwanta masa amman ko allurar bachi aka masa baya jin sauki domin ciwon baya bashirin bachi.
Sai dai likitocin sun fada masa yawan yi masa allurar matsala tun da ba aiki za ayi masa ba, hakan yasa shi da kansa ya shirya fita waje ganin likita, ko da wasa be fadawa Hajiya cewar tun daga lokacin daya gaisa da Abdallah abun ya sameshi ba domin baya son tai blamed Lims dinsa, secondly kuma ya hana kowa ya fadawa Halima halin da yake ciki saboda kar hankalinta ya tashe kuma kar canfin da take na cewar duk wanda ya kusance ta sai wani abu ya same shi ya tabbata, yana son ganinta amman ba dama sai dai ya kirata a waya, ko video call be son yi da ita saboda kar ta fahimci halin da yake ciki.
HALIMATU POV.
“Allah yasa hakan shi ya fi alheri”
Na fada cike da tausayawa.
“Amin ina fatar dai yarana ba su san da maganar nan ba”
“Ban fada musu ba, kuma ba zan taba fada musu ba In-Sha-Allah”
“Na gode”
Ya ciro kudin da za su kai 30k ya miko min.
“Ga wannan kwai siye wani abu”
“A a muna da komai”
“Haba dai hakkina ne ai”
Na kai hannuna na karba sai ya sakar min murmushi.
“Ina taya wanda ya aureki murna, hakika ya samu mata mai kawaici, mai hakuri, kuma kyakkyawa”
A yau Aminu da kansa ne yake fadar ina da kawaice abunda be taba fada ba a lokacin da nake gidansa, a yau shi da kansa yake kina da kyakkyawa kyau da ya kasa gani a lokacin da nake kusa da shi.
“Ina fatar mutumen da kika aura zai rike miki yaranki”
“Ka yafe mushi su ne?”
“A irin wannan condition din dole nai nesa nesa da su, kuma kin san masu irin matsalar mu musamman maza ba wani dadewa suke a duniya ba, bana son na mutu na barki da dawainiya, ina son ko da zan mutu at least ace kina samun wanda zai taimaka miki wajen kula da su, maybe ma su ne kadai yayan da Allah zai ba ni a duniya i don't know”
Ya karasa hawaye na cika idonsa.
“Cuta ba mutuwa ba ce Aminu...”
“Tawa ta mutuwa ce Halima, kawai dai ki yi ta saka musu albarka”
Ya mike tsaye.
“I wish you all the best”
“Na gode”
Murmushi yai min as respond sannan ya saka kai ya fice, ni kuma na tashi na nufi dakina na saka kudin a cikin jakata, sannan na fito na fara gyare gyare dakina da dakin Mama daman Aisha ta share dakin Inna.
Da azahar aminiyata Hajara ta shigo gidanmu da murnarta kamar zata cinye ni, wai ita babu abunda yai mata dadi kamar yadda Ahmad yafi dukan mazanjen da na aura rufin asiri, domin da ce wani makaskanci na aura da yanzu makiya sun saka min dariya amman duk wanda yaji ga wanda na aura sai yace hakurin da nai ne Allah yai min wannan sakamakon, ni kan har ta ci ta shude ban ji komai araina ba wai dan Ahmad yana da arziki, wata kila saboda dukiyar tasa bata gabana ne, ni yi mamakin inda ta ji domin ban fada mata ba gashi line ma yana hannun Ahmad balle nace ko kiranta nai, ashe abun har ya fita da goron da aka raba a makota da kuma can family mu wannan ya fada wancan jin babban mutum ne nn da nan maganar ta yadu ita ma gurin wata kawarta tace wacce ita kuma yar'uwarmu ce.
Sai yamma ta tafi gida, bayan Abban Afrah ya zo daukarta da kansa har da shi yake min murna wai ya ji na yi aure Allah ya sa alheri, a wunin ranar na damu matuka da ban ji daga Ahmad ba, duk be wani saba min sosai da kira ba amman a yanzu ai ni matarsa ce ya kamata ace ya kira ya ji tashina, ko da yake line yana can hannunsa kuma ban san uzurinsa ba.
Can da la'asar sai ga Siyama ta shigo gidanmu, sai da ta gaisa da kowa sannan ta bukaci ganina aka fada mata ina dakin Inna, ina zaune a dakin ta shigo sanye da atamfa mayafinta a hannunta tare da jakarta, da sauri ta zo ta rumgume ni.
“Matar Yaya”
Na yi dariya ina dan jin kunyarta sai ta zauna kusa da ni muka gaisa cikin far'a.
“Hajiya tace tana gaishe ki”
“Ina amsawa”
“Yaya yace ya zo na karbi takardar idan kin rubuta”
Sam ni na ma manta da zancen wani rubuta abubuwan da muke bukata sai a yanzu.
“Wallahi ban rubuta na manta”
“Ayyah za ki iya rubutawa a yanzu?”
“Ko kuma mu bari har gobe ko jini saboda ko na rubuta wani abun zan iya mantawa da wani a yanzu”
“Okay to ba matsala”
Ta saka hannunta a jaka ta dauko sabon line ta miko min.
“Ga line yace ki saka zai kira ki”
“Okay lafiya yake”
Na tambaya bayan na karba.
“Lafiya kalau”
Sai ta mike tsaye
“Ni zan tafi in-law Allah ya baki ikon rike min brother na da gaskiya, because yayana yana son ki sosai, Hajiya da ni duka muna son ki Allah yasa kar ki ba mu kunya”
“Allah ya bani ikon kula da ku duka”
Na fada ina murmushi sai ta amsa da amin ta fice rike da makullin motarta. Ban tashi daga inda nake ba na kira Aiman ya dauko min wayata na saka line ciki, ina kunnawa kiransa na shigowata sai nai picking na kara a kunne tare da sallama.
“Tun dazun nake ta kiran line ne ina son ki saka na ji muryarki, ya kike?”
“Ina lafiya, Siyama ta kawo min shi yanzu nan”
“Na sani kin bata list din”
Yanayin yadda yake amsa min kamar a wahale, ni kuma na amsa masa cikin sanyi jikina.
“Aa na manta ban rubuta ba sai gobe”
“Ba ki da matsala Queen, za mu yi waya anjima”
Daga haka ya kashe wayar.
ABDALLAH POV.
Har a yanzu bana ganin laifin Halima a iya abunda yake gani Ahmad kamar ya mata cilas ne tun da gashi abun daga sama suka ji daurin auren.
Zai iya rasa komai ya hakura ban da Halima, in his own life ya san Halima ba son Ahmad take ba, kuma yana ganin Ahmad kamar ba zai iya rike Halima da gaskiya.
Duk kuwa da irin kirarin da mahaifiyarsa take na cewar wai daman can Halima haka take so ta bata alakar da ke tsakaninsa da dan'uwansa yanzu kuma ta hana dan'uwansa aure kuma ita ta yi aurenta, a yanzu babu abunda Hajiya bata sani ba na abunda Abdulhamid ya aikata da alakarsu da Ahmad amman saboda bakar kiyayay ta kasa daina ganin laifin Halima, a ganinta ai saboda ita asirin Abdulhamid din ya tonu gashi ta kassarasa masa rayuwa ita ta gyara nata. Abdulhamid ma da Hajiya ta kai masa labarin auren Halima kam yayi farinciki da ba Abdallah da aura ba duk kuwa da ya san Hajiya ba zata bari ba amman auren Abdallah zai fi komai tsaya masa a rai idan har ace haka din ta kasance. Babu abunda yafi yi ma Hajiya ciwo kamar sanin cewa mutunen da Halima ta aura a yanzu yafi yayanta rufi asiri, babu abunda take fata take kuma son ganin kamar lalacewar auren ko kuma Halima ta shiga wani hali. A ranar da za a fara shiga kotu da Abdulhamid da Abraham da wasu mutane hudu babu irin kukan da Hajiya ba tai ba sai ta ji kamar ta hade zuciyata ta mutu dan bakinciki.
AHMAD POV.
A ranar da ya bar gidansu Halima be iya kai kansa gida ba, saboda wani irin azababben ciwo da ya rika jin yana masa yawo a jiki, a dole ya faka motarsa gefen titi ya kira driver din gidansi yace ya zo ya tuka shi. Da suka isa gida sai ya wuce part dinsa ya kwanta yana ta jin abun na masa yawo a cikin jiki sai dai hannunsa ya fi ko'ina yi masa zafi domin yai masa nauyi kuma ya masa kamar an dora shi akan garwashin wuta. Duk yadda yake da juriya da iya dakewa a daren kasa hakuri yai idan yai tsaye ya zauna ya tashi haka yai ta yi har garin Allah ya waye. Da asuba ma kasa sallah asuba yai saboda bala'in ciwon da hannun yake masa, gumi sai ke to masa yake ta ko'ina kamar wanda maciji ya tsara, kamin haske ya dan shigo Hajiya ta shigo part dinsa ganin shi be fito ba har jin yai kamar ba zai rayu ba. Tana ganin halin da danta yake hankalinta yai mugun tashi da taimakon mutanen gidan suka saka shi mota aka nufi asibiti da shi, wani abun mamaki da aka yi kwaje kwaje aka duba hannu ba a same shi da komai ba, amman Ahmad azabar ciwo yake masa sosai idan ya samu sauki sai idan an masa allurar kashe ciwo sannan zai ji abun ya kwanta masa amman ko allurar bachi aka masa baya jin sauki domin ciwon baya bashirin bachi.
Sai dai likitocin sun fada masa yawan yi masa allurar matsala tun da ba aiki za ayi masa ba, hakan yasa shi da kansa ya shirya fita waje ganin likita, ko da wasa be fadawa Hajiya cewar tun daga lokacin daya gaisa da Abdallah abun ya sameshi ba domin baya son tai blamed Lims dinsa, secondly kuma ya hana kowa ya fadawa Halima halin da yake ciki saboda kar hankalinta ya tashe kuma kar canfin da take na cewar duk wanda ya kusance ta sai wani abu ya same shi ya tabbata, yana son ganinta amman ba dama sai dai ya kirata a waya, ko video call be son yi da ita saboda kar ta fahimci halin da yake ciki.
HALIMATU POV.