Sashe 22
Billy Pinky Durlin Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Suna zuwa kan dining ya zauna tare da d'ora ta kan cinyar shi ya bude kula soyayen dankalin turawa ne da soyayyen qwai se plantain sunyi kyau sosai,
kallon shi tayi da mamaki tace"Bobby kuku ya dawo ne? A'a nine kukun mu na yau, kallon shi ta shiga yi domin tasan Hakeem bai iya komai ba,idon ta ya kai kan hannun sa inda taga ruwan mai ya qona shi har da yankan wuqa, kamar zata yi kuka tace"Bobby jibi yanda ruwan mai ya qona ka kuma har da yankan wuqa"forget about it, me yake damunki naga idon ki har ya soma kumbura kamar wacce tayi kuka"
ya fad'i hakane yayinda yake qarewa fuskarta kallo,duqar da kanta tayi tare da fad'in bacci ne"a u sure? gyada mishi kai tayi,nan ya sauke ajiyar zuciya ya fara ciyadda ita a hankali, kar6ar abincin take cike da damuwa bcs sae kallon hannun sa take da ya qone.
Yana cikin ciyadda ita ne ta kai hannu zata qarasa shigar da arish d'inda bai kammala shiga bakin ta ba, Hakeem yayi saurin dakatar da ita yace "kar ki 6ata hannun ki"
Shi ya shigar da arish d'in a hankali cikin bakin ta,Billy sae kallon shi take kamar mai neman wani abu a fuskar shi yace"me yake faruwa ne pinky ko wani abu kike so? girgiza mishi kai tayi tana qoqarin tashi kan jikin sa tace"na qoshi".
Sallamar doctor suka ji Hakeem ya amsa sallamar yayinda ya bawa Billy ruwa tasha ya zaro tissue ya goge mata bakin ta.
Gaban ta ne ya fad'i lokacin da ta hada ido da doctor sae duk jikin ta yayi sanyi domin ganin take yazo ne su tattauna kan plan d'in da suke shiri.
Tafiya take zata haura sama doctor ya kalli Hakeem yace"kamar pinky bata jin dad'i fa"saurin kallon ta Hakeem yayi yace "me ka gani doctor? Baka ga jikin ta a sanyaye ba fuskar ta fayau kamar mara lafiya,wlh na tambaye ta doctor tace min wai bacci ne, a'a ba gaskiya bane akwai abinda ke damun ta.
Hakeem na jin haka ya dakatar da ita ya jata suka zauna kan kujera sae kallon ta yake yace"pinky me yake damunki kike 6oye min? shiru ta mishi,Yace"please pinky say something.... may be ko ita bata san me yake damun ta ba,amma da alama zazza6i ke son kama ta bari naje cikin mota na d'auko allura ayi mata,ok doctor, nan doctor ya fita, Billy ta kalli Hakeem idanun ta cike da hawaye tace"Bobby bana son allura kuma ni lafiya ta qalau"no pinky da ganin ki ba kya jin dad'in jikin ki ki bari a miki allurà kinji,kuka ta fara mishi ya shiga lallashin ta.
Doctor yazo ya same ta duk ta shagwa6ewa Hakeem tana kuka bata son allura.
Yace doctor a ajiye zancen allurar nan bata so,, Hakeem... Please doctor wlh bana son jin kukanta ne da ace bana kusa da zan iya haqura domin in na tuna a gabana zaka soka mata allurar ina kallo to kuwa wlh ba mamaki zaka ji ina taya ta kukan,hmm shi dai doctor komai kasa cewa yayi sae kallon su yake cike da sha'awa yanda Hakeem ke lalla6a Billy kan ta daina kuka inda yake share mata hawaye cike da kulawa.
Sae da tayi shiru yace"kin qarasa packing?girgiza mai kai tayi yace"to je ki qarasa kafin muyi break fast nida doctor sae muje asibiti mu duba Naini kafin mu tafi,
nan ta tashi Hakeem ya bita da kallo cike da so har ta shige d'aki.
ya maida duban shi gun doctor da ya saki baki yana kallon shi sae kace statue, Hakeem ya 6allah hannun shi tare da waving fuskar doctor,doctor yace "ai ina qasar banje koina ba kawai dai na zama speechless ne,kana abu kamar ba soja ba....kai doctor ajiye zancen soja koma nace ka ajiye zancen komai idan ana zancen so, na rantse maka doctor na bala'in kamuwa da son pinky abinda ban ta6a tunanin zai faru tsakani na da ita ba.....gaskyr ka Hakeem domin ba wanda zai sanku a da yayi tunanin zaku zamo haka,kuma kasan Allah,tun farko fa Naini bai mutu ba nine na tsara hakan sbd na samu na sasanta ta ku kafin ku koma Nigeria,domin nasan tabbas baza ka bari a kama pinky ba zaka d'ora laifin a kanka se nayi tunanin in taga hakan zata fara sonka... Au haba? Allah kuwa,oh no doctor ai tun farko ita ta fara sake min kafin ni amma naqi bata dama domin na d'auka wani abu take shirin yi,,eyyah nifa duk a tunani na kai ka fara sake mata kuma tun lokacin da aka mata aiki na d'auka fishi take da kai bata daina ba,ashe kenan ko wata magana da naji tayi lokacin da police suka je da kai har na shiga mamakin ta, nasan ta fad'i haka ne sbd ganin kaqi sake mata bare ta sa ran zaku ci gaba da rayuwar aure... bari kawai doctor wlh yau cike nake da farin ciki zamu koma ga iyayen mu muna masu son juna duk da kuwa ba wanda ya furta ma wani so a cikin mu amma mun san muna son juna,
har ma na qagu mu koma gida domin kawai na furta cewa ina son pinky a gaban iyayen mu sbd na sasu farin cikin da ban ta6a sasu ba a rayuwa,har surprise nake son bawa Billy na pink mota da nasa aka qera mata hadaddiya, kuma 6angaren mu gabadaya kwalliyar pink nasa akayi har da daki na kuwa,ba wanda yasan da hakan hatta su umma da Abba,
Amjad kad'ai ya sani shida nasa aikin na kuma roqe shi kan kar ya fad'a ko su umma sun dawo sbd koda akayi aikin sunyi tafiya.
Amma fa gaskiya Hakeem sae dae nace Allah ya d'ore soyayyar nan taku har jannatul Fiddausi,amin doctor na gode sosai fa domin kayi min addu'ar da tun da na fahimci ina son pinky nakeyin ta wacce nake matuqar fatar ta zama kar6a66iya sbd soyayya ta da pinky ina ji a jikina ta daban ce ba ko wace irin soyayya bace... But doctor muje muyi break fast kasan na qagu mu koma Nigeria domin dole a sake bikin auren mu ayi wanda muke cikin farin ciki ba kamar wancan ba... Au haba? Allah kuwa kuma dole kaje domin na gayyace ka tun yanzu,,,inshaAllah kuwa zanje.
Nan suka je kan dining suna break fast cike da nishad'i Hakeem sae fad'in yake yanda zai tsara bikin har yana fad'in kaf abokanan sa da sukayi karatu a turai sae sun zo.
Pinky kuwa tana d'aki sae wani sabon kuka yazo mata domin ganin take suna can suna qara tsara plan d'insu na ganin Hakeem ya wulaqanta ta idan suka je Nigeria hakan yasa ta qudiri sae ta riga Hakeem aiwatar da plan d'in ta kafin shi.
Tafiya suke cikin mota sun fito asibiti zasu je airport sae kuka take ji sosai tana ta faman hana kanta domin duk jin take kamar su fasa tafiyar suyi zaman su har sae Hakeem ya fara son ta da gaske ko zasu koma.
Hakeem ya fahimci yanayin ta sae duk yaji ba dad'i nan ya shiga bata labarai masu ban dariya har ya samu ta fara sakewa har tana dariya.
Fara'a take abinta har suka shiga jirgi.
zaune take a 6angaren window jirgi na tashi ta kalli Hakeem cike da zolaya tayi pointing out of window tace"see Jennifer sae faman gudu take tana kiran ka,da wasa ya buge yatsar ya saka yatsar a bakin sa ya d'an ciza har sae da tayi er qara yace"idan kika sake nuna min Jennifer ko sae na mird'e yatsan, shi kuma bakin da ya sake furta Jennifer zan kama shi na tsotse tas tamkar alawa....a cikin jirgi mutane na kallon ka... to wa zai hana ni nida mata ta,bari ma kiga...dariya take ciki ciki tayi saurin 6oye fuskar ta a qirjin sa, a nan take se hawaye suka zubo mata sbd ko kad'an bata son ta tuna zata aiwatar da plan d'in ta har jin take kamar ta fasa taga shin me Hakeem zai yi amma gudun kar na Hakeem yasa ta baqin ciki da yawa zai sa ta fara nata kafin shi.
Hakeem kuwa cike da farin ciki yakai hannu ya qara rungumota tare da d'ora mata a kiss a ka yayinda ya furta a ransa
_"Allah ka nuna min mun isa gida lafiya domin na sanar da iyayen mu tsananin farin cikin da nake d'auke da shi a zuciya ta sannan na bawa Billyta surprise"_
To masu karatu muje muga shin wa zai riga wani a cikin su.
Nidai nace.....🙊oh no Nana saca only tace kar na fad'a😉 sae dae munga wa zai riga wani.
Luv u😘.
*Billy giro😊*
👛👛👛👛👛👛👛👛👛👛
[9/22, 7:22 PM] +234 810 038 8117: : [ 8/22/2016] Billy giro😊:
*👛BILLY PINKY DURLING👛*
*Na Billy giro😊*
*Page*
*👛45&46👛*
A washe gari suka sauka guraren qarfe goma na safe kasancewar sun kwana a garin abuja.
Suna fitowa Billy sae rarraba ido take ta inda zata hango su umma ai kuwa tana ganin su ta saki jakar hannun ta tafi da gudu ta fad'a jikin umma,Hakeem ne ya d'auki jakar ya biyo ta da ita inda ya same ta sae rungumar su Abba take wato mahaifin Hakeem da nata sannan ta jewa qawar ta Feenah da ita ma tana gurin.
Shima zuwa yayi cike da murna gurin iyayen shi suna tarbon shi,sae dad'i suke ji a ransu ganin Hakeem da Billy kowanen su yayi kyau ya qara haske kuma kallo d'aya zaka yi musu kasan suna son junan su sosai.
Nan suka tattara zuwa gida sae nan nan ake da su,sukayi zaune suna kwasar lafiyayen girkin da aka musu,gabad'aya kowa na kan dining sai santi suke zubawa sbd umman Hakeem mace ce wacce ta iya girki sosai.
kallon shi tayi da mamaki tace"Bobby kuku ya dawo ne? A'a nine kukun mu na yau, kallon shi ta shiga yi domin tasan Hakeem bai iya komai ba,idon ta ya kai kan hannun sa inda taga ruwan mai ya qona shi har da yankan wuqa, kamar zata yi kuka tace"Bobby jibi yanda ruwan mai ya qona ka kuma har da yankan wuqa"forget about it, me yake damunki naga idon ki har ya soma kumbura kamar wacce tayi kuka"
ya fad'i hakane yayinda yake qarewa fuskarta kallo,duqar da kanta tayi tare da fad'in bacci ne"a u sure? gyada mishi kai tayi,nan ya sauke ajiyar zuciya ya fara ciyadda ita a hankali, kar6ar abincin take cike da damuwa bcs sae kallon hannun sa take da ya qone.
Yana cikin ciyadda ita ne ta kai hannu zata qarasa shigar da arish d'inda bai kammala shiga bakin ta ba, Hakeem yayi saurin dakatar da ita yace "kar ki 6ata hannun ki"
Shi ya shigar da arish d'in a hankali cikin bakin ta,Billy sae kallon shi take kamar mai neman wani abu a fuskar shi yace"me yake faruwa ne pinky ko wani abu kike so? girgiza mishi kai tayi tana qoqarin tashi kan jikin sa tace"na qoshi".
Sallamar doctor suka ji Hakeem ya amsa sallamar yayinda ya bawa Billy ruwa tasha ya zaro tissue ya goge mata bakin ta.
Gaban ta ne ya fad'i lokacin da ta hada ido da doctor sae duk jikin ta yayi sanyi domin ganin take yazo ne su tattauna kan plan d'in da suke shiri.
Tafiya take zata haura sama doctor ya kalli Hakeem yace"kamar pinky bata jin dad'i fa"saurin kallon ta Hakeem yayi yace "me ka gani doctor? Baka ga jikin ta a sanyaye ba fuskar ta fayau kamar mara lafiya,wlh na tambaye ta doctor tace min wai bacci ne, a'a ba gaskiya bane akwai abinda ke damun ta.
Hakeem na jin haka ya dakatar da ita ya jata suka zauna kan kujera sae kallon ta yake yace"pinky me yake damunki kike 6oye min? shiru ta mishi,Yace"please pinky say something.... may be ko ita bata san me yake damun ta ba,amma da alama zazza6i ke son kama ta bari naje cikin mota na d'auko allura ayi mata,ok doctor, nan doctor ya fita, Billy ta kalli Hakeem idanun ta cike da hawaye tace"Bobby bana son allura kuma ni lafiya ta qalau"no pinky da ganin ki ba kya jin dad'in jikin ki ki bari a miki allurà kinji,kuka ta fara mishi ya shiga lallashin ta.
Doctor yazo ya same ta duk ta shagwa6ewa Hakeem tana kuka bata son allura.
Yace doctor a ajiye zancen allurar nan bata so,, Hakeem... Please doctor wlh bana son jin kukanta ne da ace bana kusa da zan iya haqura domin in na tuna a gabana zaka soka mata allurar ina kallo to kuwa wlh ba mamaki zaka ji ina taya ta kukan,hmm shi dai doctor komai kasa cewa yayi sae kallon su yake cike da sha'awa yanda Hakeem ke lalla6a Billy kan ta daina kuka inda yake share mata hawaye cike da kulawa.
Sae da tayi shiru yace"kin qarasa packing?girgiza mai kai tayi yace"to je ki qarasa kafin muyi break fast nida doctor sae muje asibiti mu duba Naini kafin mu tafi,
nan ta tashi Hakeem ya bita da kallo cike da so har ta shige d'aki.
ya maida duban shi gun doctor da ya saki baki yana kallon shi sae kace statue, Hakeem ya 6allah hannun shi tare da waving fuskar doctor,doctor yace "ai ina qasar banje koina ba kawai dai na zama speechless ne,kana abu kamar ba soja ba....kai doctor ajiye zancen soja koma nace ka ajiye zancen komai idan ana zancen so, na rantse maka doctor na bala'in kamuwa da son pinky abinda ban ta6a tunanin zai faru tsakani na da ita ba.....gaskyr ka Hakeem domin ba wanda zai sanku a da yayi tunanin zaku zamo haka,kuma kasan Allah,tun farko fa Naini bai mutu ba nine na tsara hakan sbd na samu na sasanta ta ku kafin ku koma Nigeria,domin nasan tabbas baza ka bari a kama pinky ba zaka d'ora laifin a kanka se nayi tunanin in taga hakan zata fara sonka... Au haba? Allah kuwa,oh no doctor ai tun farko ita ta fara sake min kafin ni amma naqi bata dama domin na d'auka wani abu take shirin yi,,eyyah nifa duk a tunani na kai ka fara sake mata kuma tun lokacin da aka mata aiki na d'auka fishi take da kai bata daina ba,ashe kenan ko wata magana da naji tayi lokacin da police suka je da kai har na shiga mamakin ta, nasan ta fad'i haka ne sbd ganin kaqi sake mata bare ta sa ran zaku ci gaba da rayuwar aure... bari kawai doctor wlh yau cike nake da farin ciki zamu koma ga iyayen mu muna masu son juna duk da kuwa ba wanda ya furta ma wani so a cikin mu amma mun san muna son juna,
har ma na qagu mu koma gida domin kawai na furta cewa ina son pinky a gaban iyayen mu sbd na sasu farin cikin da ban ta6a sasu ba a rayuwa,har surprise nake son bawa Billy na pink mota da nasa aka qera mata hadaddiya, kuma 6angaren mu gabadaya kwalliyar pink nasa akayi har da daki na kuwa,ba wanda yasan da hakan hatta su umma da Abba,
Amjad kad'ai ya sani shida nasa aikin na kuma roqe shi kan kar ya fad'a ko su umma sun dawo sbd koda akayi aikin sunyi tafiya.
Amma fa gaskiya Hakeem sae dae nace Allah ya d'ore soyayyar nan taku har jannatul Fiddausi,amin doctor na gode sosai fa domin kayi min addu'ar da tun da na fahimci ina son pinky nakeyin ta wacce nake matuqar fatar ta zama kar6a66iya sbd soyayya ta da pinky ina ji a jikina ta daban ce ba ko wace irin soyayya bace... But doctor muje muyi break fast kasan na qagu mu koma Nigeria domin dole a sake bikin auren mu ayi wanda muke cikin farin ciki ba kamar wancan ba... Au haba? Allah kuwa kuma dole kaje domin na gayyace ka tun yanzu,,,inshaAllah kuwa zanje.
Nan suka je kan dining suna break fast cike da nishad'i Hakeem sae fad'in yake yanda zai tsara bikin har yana fad'in kaf abokanan sa da sukayi karatu a turai sae sun zo.
Pinky kuwa tana d'aki sae wani sabon kuka yazo mata domin ganin take suna can suna qara tsara plan d'insu na ganin Hakeem ya wulaqanta ta idan suka je Nigeria hakan yasa ta qudiri sae ta riga Hakeem aiwatar da plan d'in ta kafin shi.
Tafiya suke cikin mota sun fito asibiti zasu je airport sae kuka take ji sosai tana ta faman hana kanta domin duk jin take kamar su fasa tafiyar suyi zaman su har sae Hakeem ya fara son ta da gaske ko zasu koma.
Hakeem ya fahimci yanayin ta sae duk yaji ba dad'i nan ya shiga bata labarai masu ban dariya har ya samu ta fara sakewa har tana dariya.
Fara'a take abinta har suka shiga jirgi.
zaune take a 6angaren window jirgi na tashi ta kalli Hakeem cike da zolaya tayi pointing out of window tace"see Jennifer sae faman gudu take tana kiran ka,da wasa ya buge yatsar ya saka yatsar a bakin sa ya d'an ciza har sae da tayi er qara yace"idan kika sake nuna min Jennifer ko sae na mird'e yatsan, shi kuma bakin da ya sake furta Jennifer zan kama shi na tsotse tas tamkar alawa....a cikin jirgi mutane na kallon ka... to wa zai hana ni nida mata ta,bari ma kiga...dariya take ciki ciki tayi saurin 6oye fuskar ta a qirjin sa, a nan take se hawaye suka zubo mata sbd ko kad'an bata son ta tuna zata aiwatar da plan d'in ta har jin take kamar ta fasa taga shin me Hakeem zai yi amma gudun kar na Hakeem yasa ta baqin ciki da yawa zai sa ta fara nata kafin shi.
Hakeem kuwa cike da farin ciki yakai hannu ya qara rungumota tare da d'ora mata a kiss a ka yayinda ya furta a ransa
_"Allah ka nuna min mun isa gida lafiya domin na sanar da iyayen mu tsananin farin cikin da nake d'auke da shi a zuciya ta sannan na bawa Billyta surprise"_
To masu karatu muje muga shin wa zai riga wani a cikin su.
Nidai nace.....🙊oh no Nana saca only tace kar na fad'a😉 sae dae munga wa zai riga wani.
Luv u😘.
*Billy giro😊*
👛👛👛👛👛👛👛👛👛👛
[9/22, 7:22 PM] +234 810 038 8117: : [ 8/22/2016] Billy giro😊:
*👛BILLY PINKY DURLING👛*
*Na Billy giro😊*
*Page*
*👛45&46👛*
A washe gari suka sauka guraren qarfe goma na safe kasancewar sun kwana a garin abuja.
Suna fitowa Billy sae rarraba ido take ta inda zata hango su umma ai kuwa tana ganin su ta saki jakar hannun ta tafi da gudu ta fad'a jikin umma,Hakeem ne ya d'auki jakar ya biyo ta da ita inda ya same ta sae rungumar su Abba take wato mahaifin Hakeem da nata sannan ta jewa qawar ta Feenah da ita ma tana gurin.
Shima zuwa yayi cike da murna gurin iyayen shi suna tarbon shi,sae dad'i suke ji a ransu ganin Hakeem da Billy kowanen su yayi kyau ya qara haske kuma kallo d'aya zaka yi musu kasan suna son junan su sosai.
Nan suka tattara zuwa gida sae nan nan ake da su,sukayi zaune suna kwasar lafiyayen girkin da aka musu,gabad'aya kowa na kan dining sai santi suke zubawa sbd umman Hakeem mace ce wacce ta iya girki sosai.