Sashe 21
Billy Pinky Durlin Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
Har guraren 11:30 bacci ya kasa d'aukar su kowa nason yaji d'an uwan sa manne dashi.
Hakeem ne ya kasa haquri ya juyo ya kalli Billy yace"meyasa kin kasa bacci tun d'azu ko so kike ki koma d'akin ki?saurin girgiza mai kai tayi tare da fad'in tsoro nake ji Bobby"abu ga mai jira da sauri ya matsa gab da ita tare da rungume ta yace"yi baccin ki haka ba abinda zai same ki kinji"bata ce komai ba sae qara shigewa tayi a jikin sa shi kuma yana faman bubbuga bayan ta kamar wata er baby wai so yake tayi bacci,
daga haka ya fara shafar bayan ta sannu sannu har ya soma zuwa koina na jikin ta,duk pinky naji ta fara jin wani iri amma ta kasa hana shi,duk da kuwa taji yanda ya rikice har yana qoqarin raba ta da rigar jikin ta, bai cire mata rigar ba sae hannun sa taji kan qirjin ta yana wasa da dukiyar fulanin ta son ransa,
nan jikin ta ya d'auki rawa duk tabi ta tsorace muryar ta na rawa tace"Bobby....saurin d'ora yatsan sa yayi a bakin ta yace "Shiiii!pinky wasan yana min dad'i sosai pls kar ki katse ni"
nan ya had'e bakin su gam yana tsutsar lips d'in ta kamar wanda ya sami alawa,nan ya samu cikin hikima ya raba ta da rigar jikin ta ya bar ta da d'an pant haka shima boxer kadai ya bari a jikin sa,kuka ta ajiye mishi sbd yanda ya haukace yana shan mamman ta, cak ya tsaya domin jin kukan ta yake tamkar ana hura mai wani zafin bala'i cikin kunne.
Rungume ta yayi sosai a qirjin sa yana fitar da wahalallen numfashi yakai bakin sa gab da kunnen ta yace"pinky zan mutu please kimin abu d'aya ko zan iya bacci"muryar ta na rawa tace me zan maka Bobby? nan ya gaya mata abinda zata mishi wanda take ganin kamar yafi qarfin ta amma tsabar tausayi yasa ta mishi inda cikin 15mnt yaji sauqin komai sai qara rungume ta yayi a jikin sa suka shiga bacci.
Koda ya farka da Asuba bai ga pinky ba but bai yi mamaki ba domin ya tuna lokacin da yaji ta zare jikin ta daga nashi.
Tashi yayi yaje yayi arwala yayi sallah yaje ya murd'a qofar pinky yaji ta gam nan ya koma d'akin sa domin baya so ya tashe ta.
Pinky kuwa tana jin lokacin da Hakeem ya maurd'a qofa amma ta share shi ba don taso ba sae don ta hana zuciyar ta abinda take ji game da Hakeem wacce tun lokacin da ta sato jiki ta dawo d'aki sae haushin kanta take ji kan ta kai kanta d'akin Hakeem ta sake mishi jiki ya ta6a ta duk inda yaso abinda mai son ta da gaske kad'ai ya kamata ta bawa wannan damar ba Hakeem ba da take ganin son plan ne yake mata.
Kuka ta fashe dashi sosai tana tambayar kanta meyasa ta fara son Hakeem a lokacin da ta fahimci ba da gaske yake son ta ba❓.
Bata da amsa nan taci kuka har ta gode Allah tana cikin kukan ne taji Hakeem na mata knocking da sauri ta share hawayen ta taje ta bude qofa kad'an bcs bata son ya ganta kar ya fahimci kuka take.
Yace "je kiyi wanka time zai tafi kinsan a 12am zamuyi tafiyar" gyad'a mishi kai tayi tare da rufe qofar bata d'aga gurin ba sae manna bayan ta tayi jikin qofa tana kuka marar sauti nan ta zame jiki ta zauna qasa ta hade kai da guiwa tana ci gaba da kuka sbd tuna mata tafiyar tamkar ya tuna mata zasu rabu sbd bata jin zata barshi ya aiwatar da plan d'in shi kafin ita.
Da qyar ta hana kanta kuka ta fad'a toilet tayi wanka tana gama shiri taji knocking taje ta bude ta sami Hakeem a tsaye cike da kulawa ya riqo hannun ta yace"zo muje kiyi break fast.
Tafiya suke kan staircase sae kallon shi take inda ta fahimci fuskar nan tashi d'auke take da farin ciki fal.
Hakeem ne ya kasa haquri ya juyo ya kalli Billy yace"meyasa kin kasa bacci tun d'azu ko so kike ki koma d'akin ki?saurin girgiza mai kai tayi tare da fad'in tsoro nake ji Bobby"abu ga mai jira da sauri ya matsa gab da ita tare da rungume ta yace"yi baccin ki haka ba abinda zai same ki kinji"bata ce komai ba sae qara shigewa tayi a jikin sa shi kuma yana faman bubbuga bayan ta kamar wata er baby wai so yake tayi bacci,
daga haka ya fara shafar bayan ta sannu sannu har ya soma zuwa koina na jikin ta,duk pinky naji ta fara jin wani iri amma ta kasa hana shi,duk da kuwa taji yanda ya rikice har yana qoqarin raba ta da rigar jikin ta, bai cire mata rigar ba sae hannun sa taji kan qirjin ta yana wasa da dukiyar fulanin ta son ransa,
nan jikin ta ya d'auki rawa duk tabi ta tsorace muryar ta na rawa tace"Bobby....saurin d'ora yatsan sa yayi a bakin ta yace "Shiiii!pinky wasan yana min dad'i sosai pls kar ki katse ni"
nan ya had'e bakin su gam yana tsutsar lips d'in ta kamar wanda ya sami alawa,nan ya samu cikin hikima ya raba ta da rigar jikin ta ya bar ta da d'an pant haka shima boxer kadai ya bari a jikin sa,kuka ta ajiye mishi sbd yanda ya haukace yana shan mamman ta, cak ya tsaya domin jin kukan ta yake tamkar ana hura mai wani zafin bala'i cikin kunne.
Rungume ta yayi sosai a qirjin sa yana fitar da wahalallen numfashi yakai bakin sa gab da kunnen ta yace"pinky zan mutu please kimin abu d'aya ko zan iya bacci"muryar ta na rawa tace me zan maka Bobby? nan ya gaya mata abinda zata mishi wanda take ganin kamar yafi qarfin ta amma tsabar tausayi yasa ta mishi inda cikin 15mnt yaji sauqin komai sai qara rungume ta yayi a jikin sa suka shiga bacci.
Koda ya farka da Asuba bai ga pinky ba but bai yi mamaki ba domin ya tuna lokacin da yaji ta zare jikin ta daga nashi.
Tashi yayi yaje yayi arwala yayi sallah yaje ya murd'a qofar pinky yaji ta gam nan ya koma d'akin sa domin baya so ya tashe ta.
Pinky kuwa tana jin lokacin da Hakeem ya maurd'a qofa amma ta share shi ba don taso ba sae don ta hana zuciyar ta abinda take ji game da Hakeem wacce tun lokacin da ta sato jiki ta dawo d'aki sae haushin kanta take ji kan ta kai kanta d'akin Hakeem ta sake mishi jiki ya ta6a ta duk inda yaso abinda mai son ta da gaske kad'ai ya kamata ta bawa wannan damar ba Hakeem ba da take ganin son plan ne yake mata.
Kuka ta fashe dashi sosai tana tambayar kanta meyasa ta fara son Hakeem a lokacin da ta fahimci ba da gaske yake son ta ba❓.
Bata da amsa nan taci kuka har ta gode Allah tana cikin kukan ne taji Hakeem na mata knocking da sauri ta share hawayen ta taje ta bude qofa kad'an bcs bata son ya ganta kar ya fahimci kuka take.
Yace "je kiyi wanka time zai tafi kinsan a 12am zamuyi tafiyar" gyad'a mishi kai tayi tare da rufe qofar bata d'aga gurin ba sae manna bayan ta tayi jikin qofa tana kuka marar sauti nan ta zame jiki ta zauna qasa ta hade kai da guiwa tana ci gaba da kuka sbd tuna mata tafiyar tamkar ya tuna mata zasu rabu sbd bata jin zata barshi ya aiwatar da plan d'in shi kafin ita.
Da qyar ta hana kanta kuka ta fad'a toilet tayi wanka tana gama shiri taji knocking taje ta bude ta sami Hakeem a tsaye cike da kulawa ya riqo hannun ta yace"zo muje kiyi break fast.
Tafiya suke kan staircase sae kallon shi take inda ta fahimci fuskar nan tashi d'auke take da farin ciki fal.