Sashe 14
Billy Pinky Durlin Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Bai wani jima ba ya dawo dauke da leda a hannun sa,ya sami Billy sae qoqarin tashi zaune take cike da son tayi kuka,cikin hanzari Hakeem ya qarasa gurinta yace"mene ne?ina so na zauna amma inaji kamar bazan iya ba,
lumshe idonshi yayi a hankali ya ajiye ledar da ke hannun sa,ya taimaka mata ta zauna.
Sannan ya dauko ledar da ya shigo da ita ya bud'e ba wani abu bane face snacks da danqwaleliyar gasasshiyar kaza yakai gaban ta ya ajiye ta tsure abincin da ido kawai ba alamar zata ci.
Ganin haka yasa ya gutsura naman kaza ya kai mata a baki bata bud'e bakin ta ba sae kallon sa take kamar mai magana cikin ranta,can ta bud'e bakin ta a hankali ya saka mata.
Da haka yaci gaba da ciyar da ita har sae da tace ya ishe ta.
Nan ya tsiyaya ruwan lemu fresh one ya bata,wad'an da dama akan kawo ma patients su had'e da abinci amma sanin bata cin abincin ya siyo mata wani .
A hankali ta koma ta kwanta yasa top bedsheet ya rufa mata har zuwa qirjinta.
Billy sae kallon sa take kamar wani baqon ta tace"Bobby baka gaya min ba,bari kiyi bacci tukun kinji.
Kamar zata ce wani abu sae kuma ta fasa.
Sannu sannu kuwa ta fara jin bacci na fizgar ta har ta rufe idonta.
Hakeem kuwa yana tsaye a kanta kamar wani bodyguard sae can ya zauna wanda yayi dai dai da shigowar doctor.
Doctor yace ya ake ciki ta koma bacci ne? Eh, ok inace ka sanar da ita dalilin zuwan ta asibiti domin nasan da tashin ta ta buqaci jin hakan,
Ban sanar da ita ba domin bansan a ya zata d'auki abun ba... Kaga ka sanar da ita kawai meye a ciki,matar ka ce fa, sae dae kuskuren ka d'aya girman kan da kasa na qin sanar da ita buqatar ka kaje ka saka mata maganin bacci a ice cream domin ka biya buqatar ka, ba tare da ta sani ba, wanda nasan jin hakan ne kad'ai zai 6ata mata rai, amma ai kai namiji ne zaka iya shawo kanta idan kaso,, sae da ya nisa sannan yace haka ne doctor zan gwada yin hakan.
Duk maganar nan da sukeyi sak a kunnen Billy wanda ta tsinci kanta cikin tashin hankali har ta qagu doctor ya fita.
Fitar sa keda wuya ta yaye bedsheet d'in jikin ta ta jefar da shi,ta kalli Hakeem cikin tsananin tashin hankali hawaye wani na bin wani bakinta na rawa tace"innalillahi wa inna ilaihi raji'un!
Bobby cin amanar da kamin kenan!
ka rabani da budurci na domin kawai ka lalata min rayuwa!
Cike da son yi mata bayañi ya tashi yayinda
ta wani sauka kan bed da qarfi kamar ba wacce akayiwa aiki ba.. Hakeem yace"No ba fa haka bane saurare ni kiji....a fusace taci kwalar shi tace"me zanji! me zaka ce dani! bayan ka lalata min rayuwa!why Bobby! why baka kashe ni ba a lokacin da ka gama keta min haddi!?why!?
da sauri Hakeem ya rungumo ta sbd yanda take jijjiga jikin ta sosai, gashi yana gudun ta jiwa kanta ciwo, yace"nifa ban kusance ki ba ki saurareni kiji.... Qarya ne!
ta fad'i haka ne yayinda ta fizgi jikin ta daga nashi taci gaba da cewa"bcs wannan rad'ad'in da nake ji a qasa na bazai ta6a bani damar yarda da zancen ka ba!azzalumi macuci wlh sae Allah ya isar min
domin bazan ta6a yafe maka ba!
"Ya salam"
cewar Hakeem wanda yaji komai ya cakud'e masa,
Sae ga wani tashin hankali wato hango jini na sauka a qafafun Billy, domin da qarfi ta fizge kanta daga jikin Hakeem.
Kafin Hakeem yace komai sae ga doctor ya shigo cikin sauri sbd jin hayaniya,doctor yace"subhannallah! Hakeem ya akayi haka ta faru? cikin rud'u Hakeem ke kallon doctor ya rasa me zai ce da shi,doctor ya kalli Billy wacce ke kuka sosai mai tsima zuciya,jini na faman sauka a qafafunta,cikin kuka ta durqusa kan guiwoyinta ba tare da ta damu da jinin da ke fita a jikin ta ba,
sae maganganu take kan Hakeem ya cuce ta.
Wanda nan Doctor ya fahimci komai,yaje gab da ita yana so ya mata bayani yanda abun yake....tayi saurin sa hannu ta rufe kunnuwanta tace"bana son jin kamoi doctor! bana so!domin naji komai a kunne na kuma naji a jikina da gaske ne abun,domin inajin zafin rad'ad'in abinda ya min!
Tana gama fad'a ta share hawaye da takaici ta nufi hanyar fita daga d'akin kamar wata zautacciya, Hakeem yayi saurin kamo ta,doctor Yace"dora ta kan bed ayi mata allurar bacci"
Da qyar Hakeem ya d'ora ta domin sae fizge fizge take tana kai mai cizo ta koina wanda da qyar doctor ya samu ya mata allura.
A tare suka sauke ajiyar zuciya cike da damuwa.
Nan doctor ya fita sae gashi ya dawo tare da wata baindiya wato likitar da tayiwa Billy aiki,
Nan doctor yaja Hakeem suka fita waje.
Zaune Hakeem yake amma kwata kwata hankalin sa baya gurin sae halin da Billy take ciki yake tunani..... Wayar sa ce tayi qara koda ya duba Naini ne,maida ta kawai yayi a aljihu domin baya jin zai iya receiving call a halin da yake ciki,yana ji tana ta faman ruri har ta tsinke.
Docta na fitowa Hakeem ya miqe da hanzarin sa ta dakatar da shi kan cewa bazai sami shiga yanzu ba domin ana buqatar Billy ta sami hutu sosai.
Jiki sanyaye yaje ya zauna sae dai ya kasa zama ya kasa tsayi har sae da yaje nan wani guri da ake hango mutum ta jikin glass ya leqa inda yaga ancanza mata uniform din jikin ta ancire wad'an da suka 6aci da jini har bedsheets d'inma duk an canza,ya jima yana kallon ta sannan ya koma ya zauna tare da zaro wayar sa ya kira Naini sukayi magana.
Sai gashi ba a wani jima ba yazo hankali tashe duk yabi ya shiga damuwa.
Da qyar Hakeem ya samu ya kwantar mai da hankali kan cewa ba wani abu bane.
Sae da ta tashi daga bacci ne aka basu damar shiga wanda a lokacin har Hakeem yaje ya d'auko Mimi daga school.
In banda kuka ba abinda Billy keyi,
Naini yayi iya qoqarin sa na ganin ta daina kuka tayi magana amma taqi haka ko Mimi,
bare shi Hakeem da baya ko son yayi magana ta hau shi da masifa kan abinda bai riga ya aikata ba.
Washe gari aka sallame ta,suka koma gida.
Har akayi kwana biyu Billy bata da aiki sae kuka duk tabi ta rame lokaci d'aya.
Sosai Hakeem ya shiga damuwa ya rasa ta yanda zai yi ya rarrashi Billy domin ya samu ya fahimtar da ita.
Guraren qarfe biyu na dare Hakeem ya fito daga d'akin shi sbd yaji fitowar Billy,
yana kallo taje kan two seater ta zauna wacce yaga har yanzu tana cikin qunci sosai,sae faman share hawaye take domin yanzu aikin kenan,kamar daga sama yaji ta fashe da wani sabon kuka ta hade kai da guiwa.
Sosai kukan ya ratsa jikin Hakeem,ya koma dakinsa cike da damuwa ya d'auko wasu takardu kamar na asibiti.
Ya sauko downstairs gaban Billy ya durqasa kan guiwoyinsa kafin yace komai ta d'ago sbd motsin da taji ta kalli Hakeem da yayi kneel down a gaban ta,sae kawai taga ya kama kunnen sa yace"please am sorry *Pinky*,am so sorry.
*Billy giro😊*
👛👛👛👛👛👛👛👛👛👛
[9/22, 6:54 PM] +234 810 038 8117: [ 8/15/2016] Billy giro😊:
*👛BILLY PINKY DURLING👛*
*Na*
*Billy giro😊*
*page*
*👛33&34👛*
Hannun ta ya ajiye a hankali hade da fitar da ajiyar zuciya, ya d'an kauda kansa gefe ya kuma sake kallon Billy wacce har yanzu idon ta yana kanshi.
Idanun ta ne suka ciko tap da qwallah sbd rad'ad'in bala'in da take ji a qasan ta, ta shiga kallon yananyin d'akin cike da mamaki yayinda hawaye ke qoqarin gangarowa kan kumatun ta,cike da damuwa Hakeem ya d'an matsa kusa da ita tare da riqo hannun ta kamar mai son cewa wani abu.
Billy kuwa cikin muryar kuka tace"Bobby me yake faruwa da ni ne?
Shiru Hakeem yayi ya rasa me zai ce da ita, domin ko kad'an baya son tasan dalilin faruwar hakan.
Hannun ta da yake riqe da shi ya ke faman murzawa a hankali cike da tunanin me zai ce mata.
Sautin kukanta ne ya dawo dashi,
yayi saurin kallon ta hade da girgiza mata kai alamar ta daina kuka.
Cike da shagwa6a ta fizge hannunta da yake faman murza tace"to ni ka sanar dani me ya faru dani har ka kawo ni asibiti?
cikin muryar lallashi abinda bai ta6a yi mata ba yace"shi kenan kukan ya isa haka kiyi shiru idan kina son na sanar da ke kinji, nan ta share hawayen ta kamar wata er baby tace"to fad'amin ina jinka, um um ni bazan gaya miki ba sae kinci abinci tukun, yayi maganar ne tamkar da qaramar yarinya yake magana kuma yana sane yayi hakan just bcs ya samu ya lalla6a ta.
Bata ce da shi komai ba har ya tashi ya fita daga d'akin.
lumshe idonshi yayi a hankali ya ajiye ledar da ke hannun sa,ya taimaka mata ta zauna.
Sannan ya dauko ledar da ya shigo da ita ya bud'e ba wani abu bane face snacks da danqwaleliyar gasasshiyar kaza yakai gaban ta ya ajiye ta tsure abincin da ido kawai ba alamar zata ci.
Ganin haka yasa ya gutsura naman kaza ya kai mata a baki bata bud'e bakin ta ba sae kallon sa take kamar mai magana cikin ranta,can ta bud'e bakin ta a hankali ya saka mata.
Da haka yaci gaba da ciyar da ita har sae da tace ya ishe ta.
Nan ya tsiyaya ruwan lemu fresh one ya bata,wad'an da dama akan kawo ma patients su had'e da abinci amma sanin bata cin abincin ya siyo mata wani .
A hankali ta koma ta kwanta yasa top bedsheet ya rufa mata har zuwa qirjinta.
Billy sae kallon sa take kamar wani baqon ta tace"Bobby baka gaya min ba,bari kiyi bacci tukun kinji.
Kamar zata ce wani abu sae kuma ta fasa.
Sannu sannu kuwa ta fara jin bacci na fizgar ta har ta rufe idonta.
Hakeem kuwa yana tsaye a kanta kamar wani bodyguard sae can ya zauna wanda yayi dai dai da shigowar doctor.
Doctor yace ya ake ciki ta koma bacci ne? Eh, ok inace ka sanar da ita dalilin zuwan ta asibiti domin nasan da tashin ta ta buqaci jin hakan,
Ban sanar da ita ba domin bansan a ya zata d'auki abun ba... Kaga ka sanar da ita kawai meye a ciki,matar ka ce fa, sae dae kuskuren ka d'aya girman kan da kasa na qin sanar da ita buqatar ka kaje ka saka mata maganin bacci a ice cream domin ka biya buqatar ka, ba tare da ta sani ba, wanda nasan jin hakan ne kad'ai zai 6ata mata rai, amma ai kai namiji ne zaka iya shawo kanta idan kaso,, sae da ya nisa sannan yace haka ne doctor zan gwada yin hakan.
Duk maganar nan da sukeyi sak a kunnen Billy wanda ta tsinci kanta cikin tashin hankali har ta qagu doctor ya fita.
Fitar sa keda wuya ta yaye bedsheet d'in jikin ta ta jefar da shi,ta kalli Hakeem cikin tsananin tashin hankali hawaye wani na bin wani bakinta na rawa tace"innalillahi wa inna ilaihi raji'un!
Bobby cin amanar da kamin kenan!
ka rabani da budurci na domin kawai ka lalata min rayuwa!
Cike da son yi mata bayañi ya tashi yayinda
ta wani sauka kan bed da qarfi kamar ba wacce akayiwa aiki ba.. Hakeem yace"No ba fa haka bane saurare ni kiji....a fusace taci kwalar shi tace"me zanji! me zaka ce dani! bayan ka lalata min rayuwa!why Bobby! why baka kashe ni ba a lokacin da ka gama keta min haddi!?why!?
da sauri Hakeem ya rungumo ta sbd yanda take jijjiga jikin ta sosai, gashi yana gudun ta jiwa kanta ciwo, yace"nifa ban kusance ki ba ki saurareni kiji.... Qarya ne!
ta fad'i haka ne yayinda ta fizgi jikin ta daga nashi taci gaba da cewa"bcs wannan rad'ad'in da nake ji a qasa na bazai ta6a bani damar yarda da zancen ka ba!azzalumi macuci wlh sae Allah ya isar min
domin bazan ta6a yafe maka ba!
"Ya salam"
cewar Hakeem wanda yaji komai ya cakud'e masa,
Sae ga wani tashin hankali wato hango jini na sauka a qafafun Billy, domin da qarfi ta fizge kanta daga jikin Hakeem.
Kafin Hakeem yace komai sae ga doctor ya shigo cikin sauri sbd jin hayaniya,doctor yace"subhannallah! Hakeem ya akayi haka ta faru? cikin rud'u Hakeem ke kallon doctor ya rasa me zai ce da shi,doctor ya kalli Billy wacce ke kuka sosai mai tsima zuciya,jini na faman sauka a qafafunta,cikin kuka ta durqusa kan guiwoyinta ba tare da ta damu da jinin da ke fita a jikin ta ba,
sae maganganu take kan Hakeem ya cuce ta.
Wanda nan Doctor ya fahimci komai,yaje gab da ita yana so ya mata bayani yanda abun yake....tayi saurin sa hannu ta rufe kunnuwanta tace"bana son jin kamoi doctor! bana so!domin naji komai a kunne na kuma naji a jikina da gaske ne abun,domin inajin zafin rad'ad'in abinda ya min!
Tana gama fad'a ta share hawaye da takaici ta nufi hanyar fita daga d'akin kamar wata zautacciya, Hakeem yayi saurin kamo ta,doctor Yace"dora ta kan bed ayi mata allurar bacci"
Da qyar Hakeem ya d'ora ta domin sae fizge fizge take tana kai mai cizo ta koina wanda da qyar doctor ya samu ya mata allura.
A tare suka sauke ajiyar zuciya cike da damuwa.
Nan doctor ya fita sae gashi ya dawo tare da wata baindiya wato likitar da tayiwa Billy aiki,
Nan doctor yaja Hakeem suka fita waje.
Zaune Hakeem yake amma kwata kwata hankalin sa baya gurin sae halin da Billy take ciki yake tunani..... Wayar sa ce tayi qara koda ya duba Naini ne,maida ta kawai yayi a aljihu domin baya jin zai iya receiving call a halin da yake ciki,yana ji tana ta faman ruri har ta tsinke.
Docta na fitowa Hakeem ya miqe da hanzarin sa ta dakatar da shi kan cewa bazai sami shiga yanzu ba domin ana buqatar Billy ta sami hutu sosai.
Jiki sanyaye yaje ya zauna sae dai ya kasa zama ya kasa tsayi har sae da yaje nan wani guri da ake hango mutum ta jikin glass ya leqa inda yaga ancanza mata uniform din jikin ta ancire wad'an da suka 6aci da jini har bedsheets d'inma duk an canza,ya jima yana kallon ta sannan ya koma ya zauna tare da zaro wayar sa ya kira Naini sukayi magana.
Sai gashi ba a wani jima ba yazo hankali tashe duk yabi ya shiga damuwa.
Da qyar Hakeem ya samu ya kwantar mai da hankali kan cewa ba wani abu bane.
Sae da ta tashi daga bacci ne aka basu damar shiga wanda a lokacin har Hakeem yaje ya d'auko Mimi daga school.
In banda kuka ba abinda Billy keyi,
Naini yayi iya qoqarin sa na ganin ta daina kuka tayi magana amma taqi haka ko Mimi,
bare shi Hakeem da baya ko son yayi magana ta hau shi da masifa kan abinda bai riga ya aikata ba.
Washe gari aka sallame ta,suka koma gida.
Har akayi kwana biyu Billy bata da aiki sae kuka duk tabi ta rame lokaci d'aya.
Sosai Hakeem ya shiga damuwa ya rasa ta yanda zai yi ya rarrashi Billy domin ya samu ya fahimtar da ita.
Guraren qarfe biyu na dare Hakeem ya fito daga d'akin shi sbd yaji fitowar Billy,
yana kallo taje kan two seater ta zauna wacce yaga har yanzu tana cikin qunci sosai,sae faman share hawaye take domin yanzu aikin kenan,kamar daga sama yaji ta fashe da wani sabon kuka ta hade kai da guiwa.
Sosai kukan ya ratsa jikin Hakeem,ya koma dakinsa cike da damuwa ya d'auko wasu takardu kamar na asibiti.
Ya sauko downstairs gaban Billy ya durqasa kan guiwoyinsa kafin yace komai ta d'ago sbd motsin da taji ta kalli Hakeem da yayi kneel down a gaban ta,sae kawai taga ya kama kunnen sa yace"please am sorry *Pinky*,am so sorry.
*Billy giro😊*
👛👛👛👛👛👛👛👛👛👛
[9/22, 6:54 PM] +234 810 038 8117: [ 8/15/2016] Billy giro😊:
*👛BILLY PINKY DURLING👛*
*Na*
*Billy giro😊*
*page*
*👛33&34👛*
Hannun ta ya ajiye a hankali hade da fitar da ajiyar zuciya, ya d'an kauda kansa gefe ya kuma sake kallon Billy wacce har yanzu idon ta yana kanshi.
Idanun ta ne suka ciko tap da qwallah sbd rad'ad'in bala'in da take ji a qasan ta, ta shiga kallon yananyin d'akin cike da mamaki yayinda hawaye ke qoqarin gangarowa kan kumatun ta,cike da damuwa Hakeem ya d'an matsa kusa da ita tare da riqo hannun ta kamar mai son cewa wani abu.
Billy kuwa cikin muryar kuka tace"Bobby me yake faruwa da ni ne?
Shiru Hakeem yayi ya rasa me zai ce da ita, domin ko kad'an baya son tasan dalilin faruwar hakan.
Hannun ta da yake riqe da shi ya ke faman murzawa a hankali cike da tunanin me zai ce mata.
Sautin kukanta ne ya dawo dashi,
yayi saurin kallon ta hade da girgiza mata kai alamar ta daina kuka.
Cike da shagwa6a ta fizge hannunta da yake faman murza tace"to ni ka sanar dani me ya faru dani har ka kawo ni asibiti?
cikin muryar lallashi abinda bai ta6a yi mata ba yace"shi kenan kukan ya isa haka kiyi shiru idan kina son na sanar da ke kinji, nan ta share hawayen ta kamar wata er baby tace"to fad'amin ina jinka, um um ni bazan gaya miki ba sae kinci abinci tukun, yayi maganar ne tamkar da qaramar yarinya yake magana kuma yana sane yayi hakan just bcs ya samu ya lalla6a ta.
Bata ce da shi komai ba har ya tashi ya fita daga d'akin.