Sashe 18
Billy Pinky Durlin Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tana shiga d'aki ta cire doguwar rigar da ke jikinta,
ta saka wata riga handless iya qugu da d'an guntun wandon da bai wuce cinyar ta ba.
Sae da tayi waya da umma kafin take fitowa tazo gab da Hakeem ta zauna fuskar ta na d'auke da shagwa6a,Hakeem sae kallon ta yake yanda tayi kyau sae duk yaji ta qara shiga ran shi yace"me akayi ne pinky?wai ni Bobby yaushe zamu koma ne ka san fa a school anyi resuming har anyi nisa, kar ki damu saura kwanaki kad'an mu koma,ihun murna ta saki had'e da rungumo shi ta bashi peck a kumatu tace gud story Bobby! ta tashi tare da fad'in ina zuwa, Hakeem kam dasqarewa gurin yayi cikin yanayin mamaki yanda tayi hugging d'insa ta kuma bashi kiss sae dae kuma haka Billy take idan ta sami gud story a gun umma ko Abba wanda yanzu ya fahimci rashin umma da Abba ne yasa abubuwan suka fara dawo wa kanshi.
Billy kuwa tana shiga d'aki tace"cab na makara fa, lallai dole na gaggauta nuna ma soyayya ta a cikin en kwanakin nan,na kuma sake da kai sosai tamkar dama can mun saba.
Pringles ta d'auko ta fito.
Da murmushi Hakeem ya tarbe ta domin yana son pringles sosai tashi yayi zaune inda suka fara cin pringles d'in a tare suna kallon TV can Billy ta kalli Hakeem cike da jin bacci tace"Bobby bacci"ok je daki ki kwanta, um um ni anan zanyi bacci"
ta fad'i haka ne yayinda ta samarwa kanta gurin kwanciya a jikin sa ta hanyar yin pillow da cinyoyin sa ta wani qudundune qafafunta kamar wata er baby, kallon ta yake inda ya sami kansa da shafar gashin kanta har tayi bacci.
Ta jima sosai tana baccin ta, Hakeem kuwa yana kallo,yana ci gaba da cin pringles ,sae ga Naini ya shigo yana ganin Billy kwance a jikin Hakeem yayi saurin juyawa zai fita, Hakeem yace yadai Naini?yace no ba komai,but ina so zamuyi magana" sae kawai ya fita ya tsaya a bakin qofa,shiru Hakeem yayi shifa ya fara hango wani abu a game da Naini but ko dai kayan da ke jikin Billy ne ya hana shi shigowa,kallon Billy yayi yana tunanin yanda zai yi domin baya son garin tashi ya tashe ta daga bacci gashi da alama baccin na mata d'ad'i sosai,a hankali ya tashi ya d'auke ta cak ya kaita d'akin ta ya kwantar.
Ya dawo yace da Naini shigo muyi magana ba musu ya shigo domin yaga lokacin da Hakeem ya maida Billy d'aki sae duk quncin da yake ciki ya qaru.
Ya sami guri ya zauna yace dama ba wani abu bane ina so zan koma hostel da zama,meyasa naini?shiru Naini yayi domin shidai abinda ya sani ko kad'an baya son ganin jikin Billy na haduwa da na Hakeem,
se can yace"sbd zamu fara exam...but Naini ai duk d'aya ne bcs nan ba mai takura ka, I know but kawai dai nafi son can, Naini ko dai wani abu aka ma wanda bai ma ba ka fad'a min sae mu gyara kaji,ba abinda kuka min kawai dai ina son na tafi can domin ganin nake kamar zan fi karatu a can,olryt but please kar ka tafi yanzu ka bari idan pinky ta tashi daga bacci,
ba musu yace shikenan zan koma school dama abu nazo d'auka.
Guraren qarfe biyar Hakeem ya shigo gidan ya dawo daga dauko Mimi,Billy wacce ta bude musu gate,ta qarasa da gudu ta tarbo Mimi taje ta riqo hannun Hakeem cike da shagwa6a tana d'an shillo dashi a hankali,ta wani turo baki tana kallon shi tace"shine kaje d'auko Mimi baka je dani ba,bayan da safe kasan bada ni aka kaita school ba,, am sorry kinji na jima da fita domin koda na fita duk kina bacci ban kuma dawo ba sae yanzu...maqale kafad'a tayi tace"um um ni bazan haqura ba sae an fita dani domin na jima ban fita ba, cike da murmushi Hakeem ya lakuta hancinta yace"kin manta yau da safe kin fita"to ai wannan ba yawo bane.. Olryt naji amma yau nagaji da yawa sae dai gobe,
ya fad'i haka ne yayinda suka shigo falo,ta saki hannun Hakeem,
ta tafi da sauri gurin Naini sbd dama game ce suke bugawa taji odar Hakeem.
Hakeem yayi tsaye yana kallon ta yace da Mimi wacce ke qoqarin zuwa gurin su"no mimi je kiyi wanka kizo kici abinci ba musu ta wuce ya kalli Billy da har ta fara sake ihun murna yace"pinky je kiyi ma Mimi wanka"oh oh Bobby ba kace taje tayi ba,
kallon ta kawai yayi bai ce mata komai ba ya bar gurin, da sauri ta tashi tabi bayan shi, Naini kuwa ya bita da kallo har suka shiga d'akin Hakeem,suna shiga tace wai Hakeem meye haka kasan fa Naini baya jin dad'in abinda kake yi may be ma akan shi ne yace zai koma hostel sae da na lalla6a shi ne yace ya fasa komawa kuma yanzu kazo..... maganar Naini ta ishe ni haka fa!
Ta kalle shi cikin fushi ta fita daga dakin.
Hakeem ya bi ta da ido shi ba abinda ke 6ata mai rai irin qananin kayan da take zama da su a gaban Naini.
Tun lokacin Billy fushi take da Hakeem har sukayi dinner.
Bayan tayi shirin kwanciya sae ga Mimi tazo tace"didi yaya Hakeem yace kije yana kira"yana a ina? yana a falo,
ba tace komai ba tayi kwanciyar ta tana chat,
sae can ta tashi taje falo bata same shi ba taje d'akin shi ta samu yana toilet zata fita kenan ya fito tayi saurin juya bayan ta shaye da toka,Hakeem Yazo gab da ita ya rungumota ta baya,tayi saurin kame jikinta tace"Bobby ka saka towel d'in mana, ai akwai towel a jikina.... a wuyan ka ba,pls ka saka shi inda ya dace ,gaban ta ya dawo tayi saurin rufe idon ta tace "ah ah Bobby bakada kunya ko zan fita fa"
bud'e idon ki kiga Allah da towel a jiki na,
a hankali ta bud'e idonta,taga kuwa yana d'aure da towel a qugunsa sae kuma d'an qarama da ke kan wuyansa tace"uhm ashe da gaske kake na zaci ka fito a yanda ka saba,
Shiru yayi domin tabbas yayi niyar fitowa a yanda ya saba sae dai jin shigowar ta ya hana hakan can yace"amma ya akayi kika san yanda nake fitowa wanka?
Hannu ta kai taja kumatun sa duka biyu tace"bayan ganin farko da na ma sae gashi ranar na shigo zan gyara ma d'aki,
naga ka fito daga wanka sae kayi sauri ka koma sae nayi kaman ban ganka ba nayi ma wayon manya"
ta fad'i haka ne had'e da yi mishi gwalo, murmushi yayi tare da jawo ta jikin sa,,
da wasa ya riqi d'an sirin hannun rigar ta yayi kamar zai zare hannun daga jikin ta yace"ai kuwa sae na rama yanzun"Billy tayi shan tokar en yara tare da buge mishi hannu tace"ni ka daina ta6a ni ka manta fushi nake da kai"
to ai ke kika fara ta6a ni, cike da kunya ta cusa fuskarta a qirjin sa tana dariya ciki ciki sbd yanda yayi magana kamar wani yaron goye, nan Hakeem ya shiga yi mata cakulkuli yace"ai sae kin fitar da dariyar ta fito, dariya ta shiga yi sosai tana fadin ka daina mana,bai daina ba sae zille zille take har suka je kan bed Hakeem yayi mata rumfa yana ci gaba da mata cakulkuli can ya dakata ya kai hannu a hankali yana share mata en guntayen hawayen da suka fito mata kan dariya,kallon shi ta shiga yi long time sae kawai ta tuna da qawar ta Feenah a lokacin take sanar da ita cewa
*"Bobby baya da matsala ta koina matsalar sa d'aya ita ce qiyayyar da yake nuna miki*.
*Billy giro😊*
👛👛👛👛👛👛👛👛👛👛
[9/22, 7:14 PM] +234 810 038 8117: [8/18/2016]
*👛BILLY PINKY DURLING👛*
*Na Billy giro😊*
*page*
*👛39 to 41👛*
Dasqarewa Billy tayi komai nata ya kasa motsi sae hawaye da ke faman zarya a kumatun ta, qoqarin sulalewa take ta fadi Hakeem yayi saurin tarbo ta ta fad'a jikin sa, tace"na shiga uku Bobby na kashe Nai....saurin rufe mata baki yayi ya girgiza mata kai yayinda idanuwan sa suka ciko tap da qwallah yace"nine na kashe Naini,
ni na kashe shi da hannu na kar ki sake yunqurin d'orawa kanki.
Tsananin mamaki ne ya bayyana a fuskar ta tace"ya zaka ce haka Bobby bayan ba kasan yanda abin ya faru ba,wlh Allah nice....shiii! na sani amma ki barshi a yanda nace,why Bobby....police suka gani kai tsaye sun zagaye su,duk Billy tabi ta qara rikice wa kamar yadda shima Hakeem ya shiga rud'u domin bai san ya akayi en sanda suka sani ba har suka biyo su asibiti.... Doctor ya dafa Hakeem yace Hakeem nine na kira su domin bansan daya daga cikin Ku ne yayi kisan ba,sbd kayi min bayani a rikice inda ka nuna min kamar wani ne ya aikata aikin shiyasa nayi gaggawar kiran police,amma don Allah kayi haquri wlh...
no doctor ko baka Kira su ba nayi niyar hakan sbd kisan mutum ba abune da za'a iya rufe shi ba,bare mahaifin Naini mutum ne mai tsananin bincike akan komai, shiyasa ya zama dole tun wuri na miqa kai na ga hukuma.
Nan ya miqa kanshi ga police suka sa mishi handcuff,kuka Billy ta fashe dashi tana kallon doctor tace"doctor wlh ba shi yayi kisan ba nice,don Allah kar ka bari aje da shi"
Hakeem yace"pinky banyi haka don komai ba sae don fitar da ke daga qunci,sbd haka ki daina kuka kinji domin zan iya jure komai indai akan ki ne.
ta saka wata riga handless iya qugu da d'an guntun wandon da bai wuce cinyar ta ba.
Sae da tayi waya da umma kafin take fitowa tazo gab da Hakeem ta zauna fuskar ta na d'auke da shagwa6a,Hakeem sae kallon ta yake yanda tayi kyau sae duk yaji ta qara shiga ran shi yace"me akayi ne pinky?wai ni Bobby yaushe zamu koma ne ka san fa a school anyi resuming har anyi nisa, kar ki damu saura kwanaki kad'an mu koma,ihun murna ta saki had'e da rungumo shi ta bashi peck a kumatu tace gud story Bobby! ta tashi tare da fad'in ina zuwa, Hakeem kam dasqarewa gurin yayi cikin yanayin mamaki yanda tayi hugging d'insa ta kuma bashi kiss sae dae kuma haka Billy take idan ta sami gud story a gun umma ko Abba wanda yanzu ya fahimci rashin umma da Abba ne yasa abubuwan suka fara dawo wa kanshi.
Billy kuwa tana shiga d'aki tace"cab na makara fa, lallai dole na gaggauta nuna ma soyayya ta a cikin en kwanakin nan,na kuma sake da kai sosai tamkar dama can mun saba.
Pringles ta d'auko ta fito.
Da murmushi Hakeem ya tarbe ta domin yana son pringles sosai tashi yayi zaune inda suka fara cin pringles d'in a tare suna kallon TV can Billy ta kalli Hakeem cike da jin bacci tace"Bobby bacci"ok je daki ki kwanta, um um ni anan zanyi bacci"
ta fad'i haka ne yayinda ta samarwa kanta gurin kwanciya a jikin sa ta hanyar yin pillow da cinyoyin sa ta wani qudundune qafafunta kamar wata er baby, kallon ta yake inda ya sami kansa da shafar gashin kanta har tayi bacci.
Ta jima sosai tana baccin ta, Hakeem kuwa yana kallo,yana ci gaba da cin pringles ,sae ga Naini ya shigo yana ganin Billy kwance a jikin Hakeem yayi saurin juyawa zai fita, Hakeem yace yadai Naini?yace no ba komai,but ina so zamuyi magana" sae kawai ya fita ya tsaya a bakin qofa,shiru Hakeem yayi shifa ya fara hango wani abu a game da Naini but ko dai kayan da ke jikin Billy ne ya hana shi shigowa,kallon Billy yayi yana tunanin yanda zai yi domin baya son garin tashi ya tashe ta daga bacci gashi da alama baccin na mata d'ad'i sosai,a hankali ya tashi ya d'auke ta cak ya kaita d'akin ta ya kwantar.
Ya dawo yace da Naini shigo muyi magana ba musu ya shigo domin yaga lokacin da Hakeem ya maida Billy d'aki sae duk quncin da yake ciki ya qaru.
Ya sami guri ya zauna yace dama ba wani abu bane ina so zan koma hostel da zama,meyasa naini?shiru Naini yayi domin shidai abinda ya sani ko kad'an baya son ganin jikin Billy na haduwa da na Hakeem,
se can yace"sbd zamu fara exam...but Naini ai duk d'aya ne bcs nan ba mai takura ka, I know but kawai dai nafi son can, Naini ko dai wani abu aka ma wanda bai ma ba ka fad'a min sae mu gyara kaji,ba abinda kuka min kawai dai ina son na tafi can domin ganin nake kamar zan fi karatu a can,olryt but please kar ka tafi yanzu ka bari idan pinky ta tashi daga bacci,
ba musu yace shikenan zan koma school dama abu nazo d'auka.
Guraren qarfe biyar Hakeem ya shigo gidan ya dawo daga dauko Mimi,Billy wacce ta bude musu gate,ta qarasa da gudu ta tarbo Mimi taje ta riqo hannun Hakeem cike da shagwa6a tana d'an shillo dashi a hankali,ta wani turo baki tana kallon shi tace"shine kaje d'auko Mimi baka je dani ba,bayan da safe kasan bada ni aka kaita school ba,, am sorry kinji na jima da fita domin koda na fita duk kina bacci ban kuma dawo ba sae yanzu...maqale kafad'a tayi tace"um um ni bazan haqura ba sae an fita dani domin na jima ban fita ba, cike da murmushi Hakeem ya lakuta hancinta yace"kin manta yau da safe kin fita"to ai wannan ba yawo bane.. Olryt naji amma yau nagaji da yawa sae dai gobe,
ya fad'i haka ne yayinda suka shigo falo,ta saki hannun Hakeem,
ta tafi da sauri gurin Naini sbd dama game ce suke bugawa taji odar Hakeem.
Hakeem yayi tsaye yana kallon ta yace da Mimi wacce ke qoqarin zuwa gurin su"no mimi je kiyi wanka kizo kici abinci ba musu ta wuce ya kalli Billy da har ta fara sake ihun murna yace"pinky je kiyi ma Mimi wanka"oh oh Bobby ba kace taje tayi ba,
kallon ta kawai yayi bai ce mata komai ba ya bar gurin, da sauri ta tashi tabi bayan shi, Naini kuwa ya bita da kallo har suka shiga d'akin Hakeem,suna shiga tace wai Hakeem meye haka kasan fa Naini baya jin dad'in abinda kake yi may be ma akan shi ne yace zai koma hostel sae da na lalla6a shi ne yace ya fasa komawa kuma yanzu kazo..... maganar Naini ta ishe ni haka fa!
Ta kalle shi cikin fushi ta fita daga dakin.
Hakeem ya bi ta da ido shi ba abinda ke 6ata mai rai irin qananin kayan da take zama da su a gaban Naini.
Tun lokacin Billy fushi take da Hakeem har sukayi dinner.
Bayan tayi shirin kwanciya sae ga Mimi tazo tace"didi yaya Hakeem yace kije yana kira"yana a ina? yana a falo,
ba tace komai ba tayi kwanciyar ta tana chat,
sae can ta tashi taje falo bata same shi ba taje d'akin shi ta samu yana toilet zata fita kenan ya fito tayi saurin juya bayan ta shaye da toka,Hakeem Yazo gab da ita ya rungumota ta baya,tayi saurin kame jikinta tace"Bobby ka saka towel d'in mana, ai akwai towel a jikina.... a wuyan ka ba,pls ka saka shi inda ya dace ,gaban ta ya dawo tayi saurin rufe idon ta tace "ah ah Bobby bakada kunya ko zan fita fa"
bud'e idon ki kiga Allah da towel a jiki na,
a hankali ta bud'e idonta,taga kuwa yana d'aure da towel a qugunsa sae kuma d'an qarama da ke kan wuyansa tace"uhm ashe da gaske kake na zaci ka fito a yanda ka saba,
Shiru yayi domin tabbas yayi niyar fitowa a yanda ya saba sae dai jin shigowar ta ya hana hakan can yace"amma ya akayi kika san yanda nake fitowa wanka?
Hannu ta kai taja kumatun sa duka biyu tace"bayan ganin farko da na ma sae gashi ranar na shigo zan gyara ma d'aki,
naga ka fito daga wanka sae kayi sauri ka koma sae nayi kaman ban ganka ba nayi ma wayon manya"
ta fad'i haka ne had'e da yi mishi gwalo, murmushi yayi tare da jawo ta jikin sa,,
da wasa ya riqi d'an sirin hannun rigar ta yayi kamar zai zare hannun daga jikin ta yace"ai kuwa sae na rama yanzun"Billy tayi shan tokar en yara tare da buge mishi hannu tace"ni ka daina ta6a ni ka manta fushi nake da kai"
to ai ke kika fara ta6a ni, cike da kunya ta cusa fuskarta a qirjin sa tana dariya ciki ciki sbd yanda yayi magana kamar wani yaron goye, nan Hakeem ya shiga yi mata cakulkuli yace"ai sae kin fitar da dariyar ta fito, dariya ta shiga yi sosai tana fadin ka daina mana,bai daina ba sae zille zille take har suka je kan bed Hakeem yayi mata rumfa yana ci gaba da mata cakulkuli can ya dakata ya kai hannu a hankali yana share mata en guntayen hawayen da suka fito mata kan dariya,kallon shi ta shiga yi long time sae kawai ta tuna da qawar ta Feenah a lokacin take sanar da ita cewa
*"Bobby baya da matsala ta koina matsalar sa d'aya ita ce qiyayyar da yake nuna miki*.
*Billy giro😊*
👛👛👛👛👛👛👛👛👛👛
[9/22, 7:14 PM] +234 810 038 8117: [8/18/2016]
*👛BILLY PINKY DURLING👛*
*Na Billy giro😊*
*page*
*👛39 to 41👛*
Dasqarewa Billy tayi komai nata ya kasa motsi sae hawaye da ke faman zarya a kumatun ta, qoqarin sulalewa take ta fadi Hakeem yayi saurin tarbo ta ta fad'a jikin sa, tace"na shiga uku Bobby na kashe Nai....saurin rufe mata baki yayi ya girgiza mata kai yayinda idanuwan sa suka ciko tap da qwallah yace"nine na kashe Naini,
ni na kashe shi da hannu na kar ki sake yunqurin d'orawa kanki.
Tsananin mamaki ne ya bayyana a fuskar ta tace"ya zaka ce haka Bobby bayan ba kasan yanda abin ya faru ba,wlh Allah nice....shiii! na sani amma ki barshi a yanda nace,why Bobby....police suka gani kai tsaye sun zagaye su,duk Billy tabi ta qara rikice wa kamar yadda shima Hakeem ya shiga rud'u domin bai san ya akayi en sanda suka sani ba har suka biyo su asibiti.... Doctor ya dafa Hakeem yace Hakeem nine na kira su domin bansan daya daga cikin Ku ne yayi kisan ba,sbd kayi min bayani a rikice inda ka nuna min kamar wani ne ya aikata aikin shiyasa nayi gaggawar kiran police,amma don Allah kayi haquri wlh...
no doctor ko baka Kira su ba nayi niyar hakan sbd kisan mutum ba abune da za'a iya rufe shi ba,bare mahaifin Naini mutum ne mai tsananin bincike akan komai, shiyasa ya zama dole tun wuri na miqa kai na ga hukuma.
Nan ya miqa kanshi ga police suka sa mishi handcuff,kuka Billy ta fashe dashi tana kallon doctor tace"doctor wlh ba shi yayi kisan ba nice,don Allah kar ka bari aje da shi"
Hakeem yace"pinky banyi haka don komai ba sae don fitar da ke daga qunci,sbd haka ki daina kuka kinji domin zan iya jure komai indai akan ki ne.