Sashe 12
Billy Pinky Durlin Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Su Billy kuwa na ci gaba da wasar su sai ihun murnar ta ake ji duk Hakeem yaji ta fara damun sa
Hakan yasa ya dago ya kalle ta tana gudu zata d'auko qwallo cikin gudun ne accidentally qafar ta ta bugi d'ayar qafa ta fadi had'e da sakin ihu.
Da gudu Naini yazo zai kama ta, isowar Hakeem ya dakatar da shi da cewa"barta kawai"
sannan ya kalli Billy shaye da toka wacce ke ihu had'e da kuka yace" da Allah malama rufe mana baki duk kin bi kin cika gidan nan"cikin muryar kuka tace"Bobby wani abu ya shige min a qafa.... naji tashi muje daga ciki...shagwa6e mai tayi kamar yarinya er shekara hud'u tace"uhm uhm Bobby bazan iya tashi
ba ji nake kamar qafata ta karye, kuma gurin da wani abu ya shiga yana
fitar da jini sosai"
ta fadi hakane yayinda ta nuna mai yaga tabbas ba wasa jini ke fita a gurin.
Ya durqusa gab da ita yana qarewa gurin kallo kamar wani doctor, nan ya fahimci d'an wani dogon kare ne kaurin sa da tsayin sa zai kai stick d'in ashana,gashi kad'an ya rage ya qarasa shigewa cikin qafarta.
A hankali yakai hannun sa gun,
Billy ta jaye qafar da sauri tana kuka had'e da yarfi da hannu ta kalle shi da idanun ta da ke ta zubar da hawaye tace"Bobby Allah ciwo nake ji sosai muje daga ciki tukun ko za a cire"
Kauda idon sa yayi gefe yana tunanin to ya zai yi,kallon naini yayi kafin yake maida duban sa gun Billy yana kallon ta kamar mai wani shawara a ransa.
A hankali naga yakai hannun sa ya d'auki Billy cak,wanda yayi dai dai da saukowar ruwan sama, bai yi mamaki ba domin yasan da hadarin, kallon Billy yayi wacce tayi saurin cusa fuskar ta a qirjin sa, sbd ko kad'an bata son jin saukar ruwan sama a jikin ta, yayi second biyar yana kallon ta sannan ya kama hanya.
Naini kuwa kallon su yake kamar wanda zai yi kuka har suka shige daga ciki.
*```Billy giro😊```*
👛👛👛👛👛👛👛👛👛👛
[9/22, 6:44 PM] +234 810 038 8117: [9:14PM, 8/11/2016] Billy giro😊:
*👛BILLY PINKY DURLING👛*
*Na Billy giro😊*
*Page*
*👛25 to 28👛*
Da dare bayan har sunyi shirin kwanciya ba su riga sun kwanta ba,sbd zaune suke kan bed amma Billy har ta kwanta Mimi kadai ce a zaune tana shan cornflakes sbd yau Billy bata iya dafa musu abincin dare ba.
Knocking suka ji,
Billy tace "yes come in"
A hankali Hakeem ya bude qofar ya shigo dauke da leda biyu a hannun sa,
Yakai d'aya kan drawer ya ajiye sannan ya bawa Mimi dayar"ya shafo fuskar ta tare da fadin sorry Mimi Allah na manta cewa yau baza mu sami dinner ba"no ba komai yaya.
Nan ya bude ledar gasasshiyar kaza ce da fresh milk yace sae ki fara ci ko, kallon Billy tayi tace"Didi zo muci"
no bacci nake ji bazan iya cin komai ba yanzu, amma didi fruits kawai naga kinsha fa,don't worry ci kawai kinji"
ta fadi haka ne yayinda ta juya musu baya ta qara jan blanket d'in jikin ta.
Mimi tace"pls yaya muci tare domin bana jin dad'in ci ni kad'ai.
Ba musu yasa hannun sa suka ci.
Bayan sun gama ne Mimi ta tashi ta nufi toilet, shi kuma ya tashi zai bar dakin ya kalli Billy wacce tuni baccin ta yayi nisa yaje ya dauke ledar da ya ajiya kusa da ita kan drawer,
ya saka a fridge yayinda Mimi ta fito toilet ta kwanta.
shi kuma ya fita hade da kashe wutar d'akin.
Washe gari da asuba Hakeem ne ya dawo daga masallaci,
yaje dakin Billy yana knocking bai shiga ba sae da Billy ta bashi izini.
Ya shigo yayinda Billy ta 6alla wutar d'akin had'e da yaye blanket dinda ke jikin ta.
Ta tsure qafar ta da kallo kamar yadda Hakeem ke kallon,
qafar nan yagà ta qabe sosai.
Kauda idon sa yayi yace"kinyi sallah kuwa?
shiru ta mishi domin tasan fashin sallah ta ke haka shima bai ce mata komai ba face"idan kin gama bacci anjima doctor zai zo ya duba qafar, ta gyada mai kai kafin yake fita.
Ta koma ta kwanta.
Da yake yau weekend ba zancen tada Mimi tayi shirin zuwa school.
Sae guraren qarfe goma ta farka ta samu ta lalla6a ta shiga wanka ta shirya sannan ta tada Mimi ita ma tayi wankan.
Gabad'ayan su gidan da tea sukayi break fast,suka had'a da d'umamen leda biyu na gasasshiyar kazar jiya wacce Billy bata ci ba da ta kuma Hakeem.
Bayan sun gama ne Hakeem ya kira doctor, koda doctor ya duba qafar ya fahimci tayi targad'e.
nan doctor yace da Hakeem sae fa anja qafar,no ba komai kayi duk abinda kake ganin ya dace.
Duk suna magana a harshen hausa ne kasancewar doctorn bahaushe ne aiki ya kawo shi new Delhi asalin sanin sa da sukayi shine doctorn Abban Hakeem,tun a Nigeria.
Nan doctor ya kai hannu yana qoqarin fara jan qarfar,
Billy tayi saurin kallon Hakeem tace"please Bobby ni kawai ya ban magani gurin ya warke ba sae an ja ba, Hakeem bai ce mata komai ba yayi kamar ma bada shi take magana ba face doctor da ya ce, dole sae anja domin daidaita qashin da yaje inda bai dace ba.
Ba yanda ta iya amma ji take kamar ta fara kurma ihu kafin aja qafar.
Nan ya fara jan qafar a hankali tun tana jaquri har ta fara sakin ihu,ta kama pillow ta matse sosai kamar wacce ke shirin raba shi biyu,kuma duk ta wani cusa fuskar ta a ciki yayinda ta shiga roqon a barta ta huta tukun.
Hakeem yace da doctor barta d'in ta huta but idan zaka sake jan qafar ka mata zama d'aya domin ka huta da ihun ta....no Bobby kar ya min zama d'aya Allah zan iya mutuwa,Hakeem bai ko kula ta ba sae ma fita yake qoqarin yi daga d'akin.
Doctor yace"da dai ka barta a mata a sannu d'in sbd qafar ta kwana ba a ja ba, akwai zafi sosai.
kawai kayi yanda nace.
yana gama fad'i ya tafi d'akin shi ya dauki laptop ya zauna ya bud'e haka sae ya tsaya cak sbd ihun Billy da yaji sau d'aya bata sake ba.
Tashi yayi yaje d'akin ya sami Billy ta sauka kan bed tana faman yarfi da hannu tana wahalallen
Kukan da ko sautin sa baya fita.
Hakeem ya maida dubansa gun doctor yace hope ka kammala?yace eh tare da rubuta masa maganin da zai siyo mata tasha sannan ya tarkata kayan sa ya bar gidan.
Hakeem ya kalli Billy da ke jingine jikin bed ta dora kai kan guiwoyinta tana ci gaba da kuka.
Har zai fita daga d'akin sae kuma yaje gab da ita ya durqusa har yana shaqar qamshin turaren ta wanda yasa ya d'an ja baya kad'an sbd wani dalili nashi.
Yace kinga malama kukan ya isa haka idan ba so kike kija ma kanki wani ciwon ba.
Dagowa tayi tana kallon shi da idanuwan ta da suka cika tap da qwallah yana kallon cikin idon ta,
yayi saurin jaye idon shi a hankali sae kuma ya sake kallon ta yace"mene ne?
le6ace baki kawai tayi ta fashe mishi da wani sabon kuka mai cike da shagwa6a.
Sauke ajiyar zuciya yayi a hankali ya tashi ya fita daga d'akin.
Ya fito falo ya sami Naini da Mimi tana zuba mishi surutu shidai ko kula ta baya yi,bcs yanayin sa suku suku kamar mai wani tunani.
Yana ganin Hakeem yace ko zan iya zuwa naga pinky? Ba yabo ba fallasa ya kalle shi kafin yake cewa "eh".
Nan suka haura sama shida Mimi shi kuma Hakeem ya fita daga gidan.
Bai wani jima ba ya dawo ya zarce sae dakin Billy d'auke da magunguna a hannun shi,ya ajiye maganin kan drawer yace ki duba kowanne da akwai yanda zaki shashi a rubuce.
Sannan ya kalli Naini wanda ke kallon Billy tana share hawaye zata koma kan bed ta zauna.
Yace"Mimi kuzo muje falo"nan suka tashi suka bar Billy ita kadai,wacce bata bi ta kan magani ba sae kwanciyar ta da tayi.
Haka ta yini kwance sae da dare ta d'an ji sauqin qafar ta,ta tashi kenan mimi tace "Didi tun dazu fa yaya ya kawo wata leda inaga abincin ki ne,sbd mu har munci namu"ok bari nayi brush.
Tana shiga toilet,sae ga
Hakeem yayi knocking Mimi ta bud'e mai tare da fad'in "didi ta tashi amma ta shiga toilet zata yi brush"
no nazo ne naji ko kinci naki abinci eh yaya nayi jiran ka har na gaji shine mukaci nida yaya Naini,yace "ok" ya juya zai bar dakin.
Ita kuwa Billy Koda ta shiga toilet se taji tana buqatar ta watsa ruwa a nan toilet corner ta cire kayan jikinta
ta daura towel ta qarasa shiga toilet tare da yaye towel ta ajiye a mazaunin shi,
zata shiga gurin wanka kenan sae kawai wutar toilet d'in ta d'auke ihu ta saki tana mai lalabar towel d'in ta.
Hakeem da ke qoqarin fita daga d'akin ya tsaya cak yana sauraren yanda billy ke faman ihu kamar wacce taga abin tsoro bcs akwai wuta a dakin ta toilet kad'ai ta d'auke.
Toilet d'in ya shiga domin ganin mene ne sae kawai wutar ta kawo.
Yayi tsaye yana kallon Billy wacce ta rufe fuskar ta da towel wanda ya sauko tun daga kan fuskar ta har zuwa cinyoyinta ya rufe,
sae ihu take saki taqi d'agawa koina kuma taqi bud'e fuskarta bare ta fahimci wutar ta kawo sae can taji kamar mutum ya shigo ta fara jaye towel d'in a hankali har ta bud'e fuskar ta.
Tana ganin Hakeem ta qara danne towel d'in da ke kan qirjinta had'e da turo baki tace"to ni ka fita ka wani tsaya kana kallo na"
Kauda kansa yayi yayinda d'an guntun murmushi ke son bayyana a fuskar sa,yace a ransa"wai meyasa nake son childish behavior nata.. bcs hakan na mata kyau sosai,
cewar 6angaren zuciyar sa,yace"no ba haka bane nida komai nata baya birge ne bare naga tamin kyau har nayi sha'awar hakan, its just bcs inajin nishadi a yau.
Hakan yasa ya dago ya kalle ta tana gudu zata d'auko qwallo cikin gudun ne accidentally qafar ta ta bugi d'ayar qafa ta fadi had'e da sakin ihu.
Da gudu Naini yazo zai kama ta, isowar Hakeem ya dakatar da shi da cewa"barta kawai"
sannan ya kalli Billy shaye da toka wacce ke ihu had'e da kuka yace" da Allah malama rufe mana baki duk kin bi kin cika gidan nan"cikin muryar kuka tace"Bobby wani abu ya shige min a qafa.... naji tashi muje daga ciki...shagwa6e mai tayi kamar yarinya er shekara hud'u tace"uhm uhm Bobby bazan iya tashi
ba ji nake kamar qafata ta karye, kuma gurin da wani abu ya shiga yana
fitar da jini sosai"
ta fadi hakane yayinda ta nuna mai yaga tabbas ba wasa jini ke fita a gurin.
Ya durqusa gab da ita yana qarewa gurin kallo kamar wani doctor, nan ya fahimci d'an wani dogon kare ne kaurin sa da tsayin sa zai kai stick d'in ashana,gashi kad'an ya rage ya qarasa shigewa cikin qafarta.
A hankali yakai hannun sa gun,
Billy ta jaye qafar da sauri tana kuka had'e da yarfi da hannu ta kalle shi da idanun ta da ke ta zubar da hawaye tace"Bobby Allah ciwo nake ji sosai muje daga ciki tukun ko za a cire"
Kauda idon sa yayi gefe yana tunanin to ya zai yi,kallon naini yayi kafin yake maida duban sa gun Billy yana kallon ta kamar mai wani shawara a ransa.
A hankali naga yakai hannun sa ya d'auki Billy cak,wanda yayi dai dai da saukowar ruwan sama, bai yi mamaki ba domin yasan da hadarin, kallon Billy yayi wacce tayi saurin cusa fuskar ta a qirjin sa, sbd ko kad'an bata son jin saukar ruwan sama a jikin ta, yayi second biyar yana kallon ta sannan ya kama hanya.
Naini kuwa kallon su yake kamar wanda zai yi kuka har suka shige daga ciki.
*```Billy giro😊```*
👛👛👛👛👛👛👛👛👛👛
[9/22, 6:44 PM] +234 810 038 8117: [9:14PM, 8/11/2016] Billy giro😊:
*👛BILLY PINKY DURLING👛*
*Na Billy giro😊*
*Page*
*👛25 to 28👛*
Da dare bayan har sunyi shirin kwanciya ba su riga sun kwanta ba,sbd zaune suke kan bed amma Billy har ta kwanta Mimi kadai ce a zaune tana shan cornflakes sbd yau Billy bata iya dafa musu abincin dare ba.
Knocking suka ji,
Billy tace "yes come in"
A hankali Hakeem ya bude qofar ya shigo dauke da leda biyu a hannun sa,
Yakai d'aya kan drawer ya ajiye sannan ya bawa Mimi dayar"ya shafo fuskar ta tare da fadin sorry Mimi Allah na manta cewa yau baza mu sami dinner ba"no ba komai yaya.
Nan ya bude ledar gasasshiyar kaza ce da fresh milk yace sae ki fara ci ko, kallon Billy tayi tace"Didi zo muci"
no bacci nake ji bazan iya cin komai ba yanzu, amma didi fruits kawai naga kinsha fa,don't worry ci kawai kinji"
ta fadi haka ne yayinda ta juya musu baya ta qara jan blanket d'in jikin ta.
Mimi tace"pls yaya muci tare domin bana jin dad'in ci ni kad'ai.
Ba musu yasa hannun sa suka ci.
Bayan sun gama ne Mimi ta tashi ta nufi toilet, shi kuma ya tashi zai bar dakin ya kalli Billy wacce tuni baccin ta yayi nisa yaje ya dauke ledar da ya ajiya kusa da ita kan drawer,
ya saka a fridge yayinda Mimi ta fito toilet ta kwanta.
shi kuma ya fita hade da kashe wutar d'akin.
Washe gari da asuba Hakeem ne ya dawo daga masallaci,
yaje dakin Billy yana knocking bai shiga ba sae da Billy ta bashi izini.
Ya shigo yayinda Billy ta 6alla wutar d'akin had'e da yaye blanket dinda ke jikin ta.
Ta tsure qafar ta da kallo kamar yadda Hakeem ke kallon,
qafar nan yagà ta qabe sosai.
Kauda idon sa yayi yace"kinyi sallah kuwa?
shiru ta mishi domin tasan fashin sallah ta ke haka shima bai ce mata komai ba face"idan kin gama bacci anjima doctor zai zo ya duba qafar, ta gyada mai kai kafin yake fita.
Ta koma ta kwanta.
Da yake yau weekend ba zancen tada Mimi tayi shirin zuwa school.
Sae guraren qarfe goma ta farka ta samu ta lalla6a ta shiga wanka ta shirya sannan ta tada Mimi ita ma tayi wankan.
Gabad'ayan su gidan da tea sukayi break fast,suka had'a da d'umamen leda biyu na gasasshiyar kazar jiya wacce Billy bata ci ba da ta kuma Hakeem.
Bayan sun gama ne Hakeem ya kira doctor, koda doctor ya duba qafar ya fahimci tayi targad'e.
nan doctor yace da Hakeem sae fa anja qafar,no ba komai kayi duk abinda kake ganin ya dace.
Duk suna magana a harshen hausa ne kasancewar doctorn bahaushe ne aiki ya kawo shi new Delhi asalin sanin sa da sukayi shine doctorn Abban Hakeem,tun a Nigeria.
Nan doctor ya kai hannu yana qoqarin fara jan qarfar,
Billy tayi saurin kallon Hakeem tace"please Bobby ni kawai ya ban magani gurin ya warke ba sae an ja ba, Hakeem bai ce mata komai ba yayi kamar ma bada shi take magana ba face doctor da ya ce, dole sae anja domin daidaita qashin da yaje inda bai dace ba.
Ba yanda ta iya amma ji take kamar ta fara kurma ihu kafin aja qafar.
Nan ya fara jan qafar a hankali tun tana jaquri har ta fara sakin ihu,ta kama pillow ta matse sosai kamar wacce ke shirin raba shi biyu,kuma duk ta wani cusa fuskar ta a ciki yayinda ta shiga roqon a barta ta huta tukun.
Hakeem yace da doctor barta d'in ta huta but idan zaka sake jan qafar ka mata zama d'aya domin ka huta da ihun ta....no Bobby kar ya min zama d'aya Allah zan iya mutuwa,Hakeem bai ko kula ta ba sae ma fita yake qoqarin yi daga d'akin.
Doctor yace"da dai ka barta a mata a sannu d'in sbd qafar ta kwana ba a ja ba, akwai zafi sosai.
kawai kayi yanda nace.
yana gama fad'i ya tafi d'akin shi ya dauki laptop ya zauna ya bud'e haka sae ya tsaya cak sbd ihun Billy da yaji sau d'aya bata sake ba.
Tashi yayi yaje d'akin ya sami Billy ta sauka kan bed tana faman yarfi da hannu tana wahalallen
Kukan da ko sautin sa baya fita.
Hakeem ya maida dubansa gun doctor yace hope ka kammala?yace eh tare da rubuta masa maganin da zai siyo mata tasha sannan ya tarkata kayan sa ya bar gidan.
Hakeem ya kalli Billy da ke jingine jikin bed ta dora kai kan guiwoyinta tana ci gaba da kuka.
Har zai fita daga d'akin sae kuma yaje gab da ita ya durqusa har yana shaqar qamshin turaren ta wanda yasa ya d'an ja baya kad'an sbd wani dalili nashi.
Yace kinga malama kukan ya isa haka idan ba so kike kija ma kanki wani ciwon ba.
Dagowa tayi tana kallon shi da idanuwan ta da suka cika tap da qwallah yana kallon cikin idon ta,
yayi saurin jaye idon shi a hankali sae kuma ya sake kallon ta yace"mene ne?
le6ace baki kawai tayi ta fashe mishi da wani sabon kuka mai cike da shagwa6a.
Sauke ajiyar zuciya yayi a hankali ya tashi ya fita daga d'akin.
Ya fito falo ya sami Naini da Mimi tana zuba mishi surutu shidai ko kula ta baya yi,bcs yanayin sa suku suku kamar mai wani tunani.
Yana ganin Hakeem yace ko zan iya zuwa naga pinky? Ba yabo ba fallasa ya kalle shi kafin yake cewa "eh".
Nan suka haura sama shida Mimi shi kuma Hakeem ya fita daga gidan.
Bai wani jima ba ya dawo ya zarce sae dakin Billy d'auke da magunguna a hannun shi,ya ajiye maganin kan drawer yace ki duba kowanne da akwai yanda zaki shashi a rubuce.
Sannan ya kalli Naini wanda ke kallon Billy tana share hawaye zata koma kan bed ta zauna.
Yace"Mimi kuzo muje falo"nan suka tashi suka bar Billy ita kadai,wacce bata bi ta kan magani ba sae kwanciyar ta da tayi.
Haka ta yini kwance sae da dare ta d'an ji sauqin qafar ta,ta tashi kenan mimi tace "Didi tun dazu fa yaya ya kawo wata leda inaga abincin ki ne,sbd mu har munci namu"ok bari nayi brush.
Tana shiga toilet,sae ga
Hakeem yayi knocking Mimi ta bud'e mai tare da fad'in "didi ta tashi amma ta shiga toilet zata yi brush"
no nazo ne naji ko kinci naki abinci eh yaya nayi jiran ka har na gaji shine mukaci nida yaya Naini,yace "ok" ya juya zai bar dakin.
Ita kuwa Billy Koda ta shiga toilet se taji tana buqatar ta watsa ruwa a nan toilet corner ta cire kayan jikinta
ta daura towel ta qarasa shiga toilet tare da yaye towel ta ajiye a mazaunin shi,
zata shiga gurin wanka kenan sae kawai wutar toilet d'in ta d'auke ihu ta saki tana mai lalabar towel d'in ta.
Hakeem da ke qoqarin fita daga d'akin ya tsaya cak yana sauraren yanda billy ke faman ihu kamar wacce taga abin tsoro bcs akwai wuta a dakin ta toilet kad'ai ta d'auke.
Toilet d'in ya shiga domin ganin mene ne sae kawai wutar ta kawo.
Yayi tsaye yana kallon Billy wacce ta rufe fuskar ta da towel wanda ya sauko tun daga kan fuskar ta har zuwa cinyoyinta ya rufe,
sae ihu take saki taqi d'agawa koina kuma taqi bud'e fuskarta bare ta fahimci wutar ta kawo sae can taji kamar mutum ya shigo ta fara jaye towel d'in a hankali har ta bud'e fuskar ta.
Tana ganin Hakeem ta qara danne towel d'in da ke kan qirjinta had'e da turo baki tace"to ni ka fita ka wani tsaya kana kallo na"
Kauda kansa yayi yayinda d'an guntun murmushi ke son bayyana a fuskar sa,yace a ransa"wai meyasa nake son childish behavior nata.. bcs hakan na mata kyau sosai,
cewar 6angaren zuciyar sa,yace"no ba haka bane nida komai nata baya birge ne bare naga tamin kyau har nayi sha'awar hakan, its just bcs inajin nishadi a yau.