Sashe 17
Billy Pinky Durlin Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da suka je asibiti cikin 15mnts doctor ya gama binciken sa ya kira Hakeem a office d'insa yace"Pinky ta suma ne a dalilin jin zafin rad'ad'in wani abu,Hakeem mene wannan abun? Doctor ta yaya zan sani... no kar ka min gardama ka fito ka gaya min gaskiyar mene ne,domin ta haka ne aikin zai min sauqi,
shiru Hakeem yayi yana tunanin ta yanda zai sanar da doctor,har dai da ya tuna cewa yayi masa gardama ba wata sha'awa da ke damunsa to ya zai ce mishi garin kusantar ta ne ta some.
Doctor ya katse shi da cewa Hakeem daka sanar dani da kar ka sanar da ni zan iya gano koma mene ne but bana son nayi wa matar ka wannan binciken ba tare da naji wani solution daga bakin ka ba sbd wani dalili, idan kuma kaqi sae na kira Abban ka naji koda akwai wani ciwo da pinky ke d'auke da shi wanda idan ya motsa ya kan iya sumar da ita.... no doctor kar ka kira Abba bana son suji wannan abun ko kai don ba yanda zanyi ne,, olryt fadi ina jin ka.
Nan Hakeem ya sanar da shi,wanda ko kad'an doctor bai yi mamaki jin bayanin hakeem ba sbd a nan take ya gano matsalar,kallon Hakeem yayi cike da tausayi domin yasan maganin da ya bawa Hakeem ba zai daina azazzalar sa ba sae idan ya sami mace ko kuma sai idan anyi masa allurar kashe maganin.
Yace Hakeem matsalar pinky hallita ce wacce ubangiji ke hallito wasu mata da ita wanda koda za'a haife su suna dauke da ita,ma'ana wata tsoka ce da ke toshe gaban mace wacce idan ba a cire mata ita ba d'a namiji ba zai ta6a iya kusantar ta ba,ko mai kuwa qoqarin ganin ya same ta ba zai same ta ba sae dae ya illata ta.
Kan Hakeem ne ya daure yace doctor nifa bangane ba, abinda nake son ji shine shin dama ita mace idan aka jima ba a kusan ce ta ba ta kanyi wuyar kusanta ne ta rufe ruf?me kake son cewa ne Hakeem ko kana nufin ka ta6a kusantar pinky but ta yaya ka kusance ta bayan tana d'auke da wannan lalurar? No doctor ni ban ta6a kusantar ta ba kawai dai nasan she is not virgin koda na aure ta...ba gaskiya bane Hakeem bcs idan har yanda kamin bayani gaskiya ne kuma abinda nake tunani shine, tabbas ba wani namiji da zai iya kusantar pinky komai jarumta kar sa kuwa dick dinsa ba zai ta6a iya shiga ba bare har ya iya moving,kawai zargin ta kake amma pinky she is virgin,domin ba wata mace da za a ce an ta6a kusantar ta,ta kuma dawo virgin, never,
bare pinky da ke dauke da wannan lalurar, amma tunda kace haka zan sa likitar mata tayi min bincike akan pinky ni kuma na bincike ka domin a gano wanda keda matsala cikin ku.
Nan Hakeem ya gyad'a wa doctor kai yana cike da tunani kala kala a ransa.
Doctor bai jima ba ya dawo,a nan yayi binciken da zai yi akan Hakeem inda ya gano ba wata matsala da yake d'auke da ita ma'ana lafiyar sa qalau.
Koda ya gama binciken sa yayi ma Hakeem alurar kashe qarfin wannan maganin ba tare da Hakeem ya nemi sanin ta mece ba kamar yadda doctor bai sanar da shi ba.
A nan doctor yace da Hakeem baka da wata matsala Hakeem lafiyar ka qalau bari naje naji result d'in pinky.
yana gama fad'a ya fita.
Sae gashi ya dawo cikin qanqanin lokaci ya zauna tare da furzadda iskan bakin shi yace"tabbas kuwa wannan abun shine pinky take d'auke da shi wato angurya,
yanzu kasa hannu domin aiki za'ayi mata a cire shi... But doctor kana ganin yi mata aiki ba zai kawo matsala har su Abba su ji ba?no Hakeem ai ba wani aiki bane bcs ba aikin da idan anyi ace za'ayi dinki bane, kuma idan an cire mata wannan abun she is stiil virgin,
kuma a cikin sati d'aya zata warke sumul kamar ma ba ayi ba.
OK doctor but pls bana so idan ta farka taji dalilin da yasa aka yi mata aiki na fiso nayi mata bayani da kaina, nan doctor yace "ba damuwa"
sannan ya bashi takarda domin yasa hannu.
Sosai jikin Hakeem yayi sanyi yayinda yake sa hannu a takarda,Doctor yace
"kar ka sa kanka a damuwa ba abinda zai same ta inshaAllah,
Hakeem bai ce da shi komai ba bcs ba aikin da za'a yiwa pinky ne ya sashi sanyin jiki ba irin jin cewa virgin ce.
Bayan an kammala yiwa pinky aiki doctor yaje yaja Hakeem zuwa d'akin da aka kaita.
Hakeem yaje yayi tsaye yana kallon fuskar ta da tayi fayau tayi haske ta qara kyau kamar wata matatta,
long time Hakeem yana kallon ta sae bacci take,
yayinda yake jin kansa cikin wani shauqi na daban wanda ya kasa gane cewa son Billy ne.
Zama yayi kan kujerar da ke kusa da bed d'in da Billy ke kwance, tare da riqo hannun ta yana murza shi a hankali inda ya sami kansa da lumshe idonsa ya dorawa hannun kiss,d'agowar da zai yi ne suka had'a ido da Billy.
*Billy girotruncated by WhatsApp]
[9/22, 7:03 PM] +234 810 038 8117: *👛BILLY PINKY DURLING👛*
*Na Billy giro😊*
*Page*
*👛35&36👛*
Sosai tayi mamaki har dai sunan ta da ya furta abinda bai ta6a yi ba a rayuwar sa,sae dae bata nuna mishi mamakin ta ba sae tashi tayi zata bar gurin yayi saurin riqo hannun ta yace"for God sake ki tsaya ki saurare ni.....ai da kasan Allah da baza ka cuce ni ba,koda yake bazan yi mamaki ba don ka cutar da ni sbd kai maqiyina ne ko maqiyin ma na qarshe domin yanzu na qara tabbatar da hakan ko......Kuka ne ya hana ta qarasa zancen, Hakeem ya tashi tsaye yaja hannun ta suka zauna ya miqa mata takardun asibiti yace"ki duba kiga abinda aka cire miki wanda har yasa kike jin rad'ad'i a gun amma wlh ba kusantar ki nayi ba, sae dae gaskiya nayi niyar aikata hakan amm sae na kasa samunki sbd lalurar da kike d'auke da ita, kuma banyi niyar kusantar ki don haka kawai ba sae don babbar lalurar da nake d'auke da ita wacce ke qoqarin kaini ga aikata zina..... Kaga malam zancen ka ba alamun gaskiya a cikin sa sbd sanin kanka ne nasan zinah ba komai bace a gurin ka,abu ne wanda ka riga ka saba aikatawa.... Pinky ni kuma?....qarya nayi ko kaman ta cewa na ganku da ido kai da Jennifer
Kin gan mu but..... Shiii!that's all.
Nan ta tashi zata bar gurin ya jawo ta da qarfi har sae da ta fado kan jikin sa tayi saurin tashi tare da fad'in"wai lafiyar ka me kuma kake so ka sake min a rayuwa bayan ka riga ka gama da ni....baza ki bar gurin nan ba har sae kin fahim ce ni domin ni kad'ai nasan yanda nake azabtuwa kan rashin fahimta ta da kikayi, na rantse miki ni ban kusance ki ba kuma ban ta6a aikata zeenah a rayuta ba!
Shiru Billy tayi tana kallon Hakeem tace"hm Bobby kai fa namiji ne bazan ta6a yarda da zancen ka ba domin ku ba abin yarda bane,
don haka ka daina 6ata yawun bakin ka a banza!
Hakeem yayi shiru ya rasa me zai ce da ita, sae duk yaji haushin kansa sosai har ma yaji ina ma ace bai yi yunquri biyan buqatar sa da ita ba,koda kuwa ace wannan lalurar zata kashe shi ne,a hankali ya saki hannun ta yace"ina so ki min alfarma d'aya ki duba tarkadun asibiti kafin ki bar nan,
Yana gama fad'a ya tashi ya bar gurin,
ba musu kuwa ta shiga duba takardun wanda a nan ta fahimci komai amma baza ta yarda da hakan ba har sae taje asibiti domin ayi mata binciken da zata fi yarda da hakan.
Nan ta tashi ta koma d'aki.
Washe gari ta fito tayi break fast kamar yadda ta saba.
Bayan Hakeem ya kai Mimi school ya dawo suna kan dining su uku zaune suna break fast,Naini sae yi yake yana kallon Billy wanda tun zaman ta ta fahimci hakan, sae dai ta kàsa gane na mene ne,sbd kallon yayi yawa? Nan dai ta basar.
Suna gama break fast Naini ya tafi school Hakeem kuwa ya shiga d'akin sa.
Billy kuwa makullin motar Hakeem ta dauko ta fita zuwa asibiti domin ayi mata binciken da zata fi yarda cewa Hakeem bai kusance ta ba.
Ba yabo ba fallasa ta dawo,amma da alama taji bayanin da take son ji.
Koda ta shigo ta sami Hakeem kwance a falo idanuwan sa a rufe sae dae kamar ba bacci yake ba, tayi tsaye tana kallon shi tace a ranta
_"yanzu zamu d'ora inda muka tsaya sae dae dole na kiyaye duk wani abu naci ko na sha da zai fito daga hannun ka,domin kare mutuncin kaina"_
Ta wuce haka yace"Pinky"
ta tsaya cak tana kallon shi yace"meyasa kika kashe wayar ki umma da Abba sunyi ta kira basu same ki ba? ni at all na manta inda na ajiye wyr 3days a go.
Olryt se kije ki nemi wayar bcs umma na son magana da ke nan ta gyad'a mishi kai ta wuce ya bi ta da kallo cike da so wanda yanzu shi kanshi tabbas yasan ya fara sonta.
shiru Hakeem yayi yana tunanin ta yanda zai sanar da doctor,har dai da ya tuna cewa yayi masa gardama ba wata sha'awa da ke damunsa to ya zai ce mishi garin kusantar ta ne ta some.
Doctor ya katse shi da cewa Hakeem daka sanar dani da kar ka sanar da ni zan iya gano koma mene ne but bana son nayi wa matar ka wannan binciken ba tare da naji wani solution daga bakin ka ba sbd wani dalili, idan kuma kaqi sae na kira Abban ka naji koda akwai wani ciwo da pinky ke d'auke da shi wanda idan ya motsa ya kan iya sumar da ita.... no doctor kar ka kira Abba bana son suji wannan abun ko kai don ba yanda zanyi ne,, olryt fadi ina jin ka.
Nan Hakeem ya sanar da shi,wanda ko kad'an doctor bai yi mamaki jin bayanin hakeem ba sbd a nan take ya gano matsalar,kallon Hakeem yayi cike da tausayi domin yasan maganin da ya bawa Hakeem ba zai daina azazzalar sa ba sae idan ya sami mace ko kuma sai idan anyi masa allurar kashe maganin.
Yace Hakeem matsalar pinky hallita ce wacce ubangiji ke hallito wasu mata da ita wanda koda za'a haife su suna dauke da ita,ma'ana wata tsoka ce da ke toshe gaban mace wacce idan ba a cire mata ita ba d'a namiji ba zai ta6a iya kusantar ta ba,ko mai kuwa qoqarin ganin ya same ta ba zai same ta ba sae dae ya illata ta.
Kan Hakeem ne ya daure yace doctor nifa bangane ba, abinda nake son ji shine shin dama ita mace idan aka jima ba a kusan ce ta ba ta kanyi wuyar kusanta ne ta rufe ruf?me kake son cewa ne Hakeem ko kana nufin ka ta6a kusantar pinky but ta yaya ka kusance ta bayan tana d'auke da wannan lalurar? No doctor ni ban ta6a kusantar ta ba kawai dai nasan she is not virgin koda na aure ta...ba gaskiya bane Hakeem bcs idan har yanda kamin bayani gaskiya ne kuma abinda nake tunani shine, tabbas ba wani namiji da zai iya kusantar pinky komai jarumta kar sa kuwa dick dinsa ba zai ta6a iya shiga ba bare har ya iya moving,kawai zargin ta kake amma pinky she is virgin,domin ba wata mace da za a ce an ta6a kusantar ta,ta kuma dawo virgin, never,
bare pinky da ke dauke da wannan lalurar, amma tunda kace haka zan sa likitar mata tayi min bincike akan pinky ni kuma na bincike ka domin a gano wanda keda matsala cikin ku.
Nan Hakeem ya gyad'a wa doctor kai yana cike da tunani kala kala a ransa.
Doctor bai jima ba ya dawo,a nan yayi binciken da zai yi akan Hakeem inda ya gano ba wata matsala da yake d'auke da ita ma'ana lafiyar sa qalau.
Koda ya gama binciken sa yayi ma Hakeem alurar kashe qarfin wannan maganin ba tare da Hakeem ya nemi sanin ta mece ba kamar yadda doctor bai sanar da shi ba.
A nan doctor yace da Hakeem baka da wata matsala Hakeem lafiyar ka qalau bari naje naji result d'in pinky.
yana gama fad'a ya fita.
Sae gashi ya dawo cikin qanqanin lokaci ya zauna tare da furzadda iskan bakin shi yace"tabbas kuwa wannan abun shine pinky take d'auke da shi wato angurya,
yanzu kasa hannu domin aiki za'ayi mata a cire shi... But doctor kana ganin yi mata aiki ba zai kawo matsala har su Abba su ji ba?no Hakeem ai ba wani aiki bane bcs ba aikin da idan anyi ace za'ayi dinki bane, kuma idan an cire mata wannan abun she is stiil virgin,
kuma a cikin sati d'aya zata warke sumul kamar ma ba ayi ba.
OK doctor but pls bana so idan ta farka taji dalilin da yasa aka yi mata aiki na fiso nayi mata bayani da kaina, nan doctor yace "ba damuwa"
sannan ya bashi takarda domin yasa hannu.
Sosai jikin Hakeem yayi sanyi yayinda yake sa hannu a takarda,Doctor yace
"kar ka sa kanka a damuwa ba abinda zai same ta inshaAllah,
Hakeem bai ce da shi komai ba bcs ba aikin da za'a yiwa pinky ne ya sashi sanyin jiki ba irin jin cewa virgin ce.
Bayan an kammala yiwa pinky aiki doctor yaje yaja Hakeem zuwa d'akin da aka kaita.
Hakeem yaje yayi tsaye yana kallon fuskar ta da tayi fayau tayi haske ta qara kyau kamar wata matatta,
long time Hakeem yana kallon ta sae bacci take,
yayinda yake jin kansa cikin wani shauqi na daban wanda ya kasa gane cewa son Billy ne.
Zama yayi kan kujerar da ke kusa da bed d'in da Billy ke kwance, tare da riqo hannun ta yana murza shi a hankali inda ya sami kansa da lumshe idonsa ya dorawa hannun kiss,d'agowar da zai yi ne suka had'a ido da Billy.
*Billy girotruncated by WhatsApp]
[9/22, 7:03 PM] +234 810 038 8117: *👛BILLY PINKY DURLING👛*
*Na Billy giro😊*
*Page*
*👛35&36👛*
Sosai tayi mamaki har dai sunan ta da ya furta abinda bai ta6a yi ba a rayuwar sa,sae dae bata nuna mishi mamakin ta ba sae tashi tayi zata bar gurin yayi saurin riqo hannun ta yace"for God sake ki tsaya ki saurare ni.....ai da kasan Allah da baza ka cuce ni ba,koda yake bazan yi mamaki ba don ka cutar da ni sbd kai maqiyina ne ko maqiyin ma na qarshe domin yanzu na qara tabbatar da hakan ko......Kuka ne ya hana ta qarasa zancen, Hakeem ya tashi tsaye yaja hannun ta suka zauna ya miqa mata takardun asibiti yace"ki duba kiga abinda aka cire miki wanda har yasa kike jin rad'ad'i a gun amma wlh ba kusantar ki nayi ba, sae dae gaskiya nayi niyar aikata hakan amm sae na kasa samunki sbd lalurar da kike d'auke da ita, kuma banyi niyar kusantar ki don haka kawai ba sae don babbar lalurar da nake d'auke da ita wacce ke qoqarin kaini ga aikata zina..... Kaga malam zancen ka ba alamun gaskiya a cikin sa sbd sanin kanka ne nasan zinah ba komai bace a gurin ka,abu ne wanda ka riga ka saba aikatawa.... Pinky ni kuma?....qarya nayi ko kaman ta cewa na ganku da ido kai da Jennifer
Kin gan mu but..... Shiii!that's all.
Nan ta tashi zata bar gurin ya jawo ta da qarfi har sae da ta fado kan jikin sa tayi saurin tashi tare da fad'in"wai lafiyar ka me kuma kake so ka sake min a rayuwa bayan ka riga ka gama da ni....baza ki bar gurin nan ba har sae kin fahim ce ni domin ni kad'ai nasan yanda nake azabtuwa kan rashin fahimta ta da kikayi, na rantse miki ni ban kusance ki ba kuma ban ta6a aikata zeenah a rayuta ba!
Shiru Billy tayi tana kallon Hakeem tace"hm Bobby kai fa namiji ne bazan ta6a yarda da zancen ka ba domin ku ba abin yarda bane,
don haka ka daina 6ata yawun bakin ka a banza!
Hakeem yayi shiru ya rasa me zai ce da ita, sae duk yaji haushin kansa sosai har ma yaji ina ma ace bai yi yunquri biyan buqatar sa da ita ba,koda kuwa ace wannan lalurar zata kashe shi ne,a hankali ya saki hannun ta yace"ina so ki min alfarma d'aya ki duba tarkadun asibiti kafin ki bar nan,
Yana gama fad'a ya tashi ya bar gurin,
ba musu kuwa ta shiga duba takardun wanda a nan ta fahimci komai amma baza ta yarda da hakan ba har sae taje asibiti domin ayi mata binciken da zata fi yarda da hakan.
Nan ta tashi ta koma d'aki.
Washe gari ta fito tayi break fast kamar yadda ta saba.
Bayan Hakeem ya kai Mimi school ya dawo suna kan dining su uku zaune suna break fast,Naini sae yi yake yana kallon Billy wanda tun zaman ta ta fahimci hakan, sae dai ta kàsa gane na mene ne,sbd kallon yayi yawa? Nan dai ta basar.
Suna gama break fast Naini ya tafi school Hakeem kuwa ya shiga d'akin sa.
Billy kuwa makullin motar Hakeem ta dauko ta fita zuwa asibiti domin ayi mata binciken da zata fi yarda cewa Hakeem bai kusance ta ba.
Ba yabo ba fallasa ta dawo,amma da alama taji bayanin da take son ji.
Koda ta shigo ta sami Hakeem kwance a falo idanuwan sa a rufe sae dae kamar ba bacci yake ba, tayi tsaye tana kallon shi tace a ranta
_"yanzu zamu d'ora inda muka tsaya sae dae dole na kiyaye duk wani abu naci ko na sha da zai fito daga hannun ka,domin kare mutuncin kaina"_
Ta wuce haka yace"Pinky"
ta tsaya cak tana kallon shi yace"meyasa kika kashe wayar ki umma da Abba sunyi ta kira basu same ki ba? ni at all na manta inda na ajiye wyr 3days a go.
Olryt se kije ki nemi wayar bcs umma na son magana da ke nan ta gyad'a mishi kai ta wuce ya bi ta da kallo cike da so wanda yanzu shi kanshi tabbas yasan ya fara sonta.