Sashe 5
Bakar Shuka Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*WAIWAYE.....*Cikowar mutane Raleeya ta gani makil a harabar makarantar wanda yawancinsu d'alibai ne, kallo d'aya zakayiwa dayawa daga cikinsu ka fahimci suna cike da tsantsar mamaki,
kutsawa ta farayi cikin mutanen dan ganewa idonta abinda ke faruwa wanda ya tara d'alibai har da Malamai haka, idonta ta zaro cike da mamaki gami da zallar tashin hankali, ganin AJLAAL BASAAN durk'ushe gaban DEEYANAH bisa gwiwowinshi,
idanuwanshi cike da hawaye yana fad'in " KECE RAYUWATA DEEYANAH, KE KAD'AI NAKE SO, KI YARDA DANI, zan baki kulawar da wata mace bata tab'a samu daga wajen d'a namiji ba,
zan soki sanda ba'a tab'a yiwa wata d'iya mace ba, zan tarayrayeki zan baki kulawa nayi miki alk'awarin bazan tab'a barinki cikin k'unci ba balle harta kai ga d'igon hawayenki ya zuba,
wallahi tallahi billahil azim da Allah yayi umarni wani yayiwa wani SUJJADA dake zan fara yiwa SUJJADA, da ace bautawa wanin Allah ba laifi bane dake zan mayar abin bautata,
saboda tsantsar soyayyar danake miki, da kisan kai ba babban laifin bane dana tsaga k'irjina na ciro miki zuciyata na d'ora ta a tafin k'afarki kin taka,
naji labaran soyayya da dama, wad'anda suka faru a jinsi daban-daban a jin Larabawa akwai Lailah Majnun, a turawa akwai Romeo & Juliet, a indiya akwai Ram da Sita,
amma duk cikinsu bana jin akwai wanda yakaini san abar sona, inaga mune zamu kafa namu tarihin a namu jinsin Deeyanah
dan Allah ki taimakeni ki amshi k'ok'on barana karkice a'a, idan kika k'i karb'ata a matsayin masoyinki ina mai tabbatar miki anan take zan mutu,
ya k'arashe maganar hawaye na zubo mishi, idonta ta juya had'i da yamutsa fuska ta nuna kanta tana fad'in " ni?
"Ni Deeyanah kake so?
"Ni Deeyanah daka gama tozartawa kaci mutuncinta ka wulak'antata a gaban mutane?
Murmushi tayi tana cije lips d'inta had'i da cewa " da alama baka san me kake yi ba, baka san me kake fad'a ba, idan ma ka sani hala ka manta da wacce kake magana,
idonta ya ciko da hawaye yana k'ok'arin zubowa juyawa tayi da nufin barin wajen, yayi saurin rik'e k'afarta gami da fashewa da kuka wiwi,
" ki taimake ni dan Allah, ki tuna Allah yana san mutane masu yafiya, na sani na b'ata miki ban kyauta ba amma zan iya hukunta kaina a bisa laifin danayi miki,
kanshi ya soma duka da duka hannayenshi da iya k'arfinshi had'i da buga kanshi a k'asa cikin k'ank'anin lokaci bakinshi da kanshi ya fashe,
jini ya b'ata mishi jiki, cak ta tsaya tare da goge hawayen idonta ta taka zuwa gabanshi, ido ta kafeshi dashi na d'an lokaci kafin tace " ko zaka mutu, ko zaka kashe kanka bazan tab'a sanka ba,
tsayawa cak yayi zuciyarshi na dokawa da tsananin k'arfin dake neman tarwatsa k'irjinshi baki ya bud'e da nufin yin magana ya kasa, harshenshi yayi nauyi, jikinshi a mace ya zube k'asa idanuwanshi suka soma rufewa da bud'ewa,
dakyar yayi k'arfin halin kiran sunanta amma bata tsaya ba, ta cigaba da tafiya tana goge hawaye, duk kiran da yake mata bata saurareshi ba.
Ido Raleeya ta murza ta bud'e ta kalli abinda ke faruwa danta tabbatarwa kanta gaskiya ne ko mafarki ne, baki bud'e mutane ke kallan abinda ke faruwa,
Raleeya na kallan Deeyanah na tafiya amma saboda tsabar mamaki ta kasa abinta.
Yau kam mamaki neman kashe kowa yake, bakin su duk ya mutu duk anyi tsit, dakyar Raleeya ta iya jan k'afarta tabar harabar makarantar, ta shiga motarta tayi gidansu Deeyanah.
A harabar gidansu Deeyanah tayi parking ta fito da sauri ta shiga main gidan, a tsaitsaye ta gaida Ammi dan Allah Allah take taji yadda akayi,
tana san ta tabbatar da abinda ta gani, Deeyanah na Sallah Raleeya ta shigo, ganin Deeyanah na sallah ya tuna mata batayi sallah ba, san jin kwakwaf ya mantar da ita,
tana jin Deeyanah tace " Assalamu Alaikum tace " kawata ya akayi haka ta faru?
Murmushi Deeyanah tayi tana cewa " Rayuwa idan babu k'alubale to babu nasara, idan kuwa akwai K'alubale to lalle akwai Nasara, a haka Allah ya tsara rayuwar,
Cikin rashin fahimta Raleeya tace " kamar yaya ban gane ba?
"Kina mamaki da ikon Allah ne?
" Ko kina tunanin tashin dare da nake ina tsayawa bisa tafukana ina kai kukana wajen Ubangijina akan ya saka man zai tafi a banza?
"Yaushe abin ya soma da har yayi nisa haka ban sani ba?
Baki Deeyanah ta tab'e tana mik'ewa tace " tun last week ya fara bibiyata sama-sama abun bayyi tsamari irin this week ba,
ajiyar zuciya Raleeya ta sauke tana rafka tagumi tace " to yanzu meye abinyi?
"Me kuwa?
Cikin zaro ido Raleeya tace " mak'iyinki ne fa?
" Dan mak'iyina ne sai akayi yaya?
"Masoyi da mak'iyi ina alfahari da kowanne daga cikinsu saboda kowanne akwai ranarsa haka yana da amfanin dazai yi min
Makiyin?
Amfani fa kika ce?
"Hmmmm, Deeyanah tace gami da sauke ajiyar zuciya kafin tace " kwarai kuwa dan zan iya cewa amfanin makiyi yafi na masoyi,
Cike da mamaki Raleeya kebin Deeyanah da kallo batare datace komai ba, " eh mana, saboda shi makiyi a koda yaushe kokarinshi yaga kuskurenka yayi ta yadawa danya aibataka a wajen mutanen da suke ganin k'imarka,
batare dayasan yana gyara maka dabi'u da kurakuren rayuwarka ba, muddin kayi kuskure kaji an fada ka kuma gane kuskure ne bazaka kara maimaitashi ba,
haka munafuki burinshi yayi abinda zai burgeka danka bashi yarda da amana, ya kara samun kusanci dakai shiyasa zayyi tayin abinda zai burgeka, babban amfaninshi zai rinka rage maka zunubi, ya kwashe daga kanka ya d'ibarwa kanshi, kinga duk mutumin da zai rage maka zunubi yayiwa kanshi kyautarshi shine masoyi,
Masoyi na gaskiya kuma har abada ana tareshi dashi ba yardarka ko bashi amanarka yake bukata danya cutar dakai ba,
haka bazai baka lu'u-lu'u, gwal, azurfa, gida ko mota da kudi ba, zuciyarshi da rayuwarshi zai baka, tashi gaskiyar da amanar, hadi da yardarshi zai baka.
Raleeya zatayi magana Deeyanah tayi saurin barin d'akin tana fad'in " ke ni yunwa nake ji, dan tasan idan bata bar d'akin ba suna iya kwana Raleeya na damunta da tambayoyi kamar 'yar jarida.
Bayan Deeyanah tabi tana fad'in dan Allah zo ki k'arasa labarta min labari kin sanni da san jin zance, suna zaune a dining suna cin abinci minti d'aya minti biyu sai Raleeya tace "unhunn namiji kenan ba kunya.
*WACECE RALEEYA?*
Iyayenta masu rufin asirin Allah ne, mahaifinta tsohon Malamin makaranta ne wanda yayi riyata shekaru 20 baya, sai 'yar sana'ar hannu da yake tab'awa,
tunda Nasmah ta taso Allah yayita da son rayuwar k'arya da fafa, taso ace iyayenta masu kud'i ne amma kash, tasha tambayar kanta meyasa tazo a 'yar talakawa,
shiyasa ta raina iyayen ba wani sosai take ganin mutuncinsu ba, idan suka saka ta abu saitaga dama zatayi kozasu kasheta bazatayi abinda bata so ba,
da haka ta taso tana girma halayenta na k'ara girma while burinkanta na bunk'asa, cikin k'awayenta kaf ba 'yar talakawa duk 'ya'yan manyan masu kud'i ne,
da bala'i ta saka kanta a private school dan tayi manyan k'awaye, acewarta wata k'ila ta samu d'aya daga cikin yayyan k'awayenta ya aureta ta shiga babban gida, aikatau ta samu take yi take biyan kud'in makarantar duk da iyayenta sunso hanata k'arfinsu datafi yasa suka zuba mata ido dole,
had'i dayi mata addu'ar shiriya, sosai take jin kunyar ta nuna gidansu da iyayenta ga k'awayenta tana ganin k'ask'anci da ci baya ne, akwai wata 'yar uwarsu wacce da kakanta da kakan Babanta suke uba d'aya,
tana auren babban mai kud'i idan k'awayenta zasu zo gidansu can take kaisu, kafin a hankali a hankali ta koma gidan Auntyn tata da zama gaba d'aya,
itama Auntyn dayake 'yar abi yarima asha kid'a ce bata matsa mata ba, sai Raleeya tayi shekara 2 bata ga iyayenta ba amma babu abinda ya dameta ko'a jikinta,
Auntyn Raleeya 'yar I don't care ce, ita ko 'ya'yanta na cikinta bata fiya sanin me suke ciki ba,
abu d'aya ta mayar da hankali a kai shine MAGANIN MATA, wannan fa ko a China yake taje ta karb'o, ko a k'afa zata taka, ko mak'iyinta ya bata ganin mata zatayi mafani dashi,
ta yadda da maganin mata sosai, ta d'auki dukkan yarda da yak'inin duniya ta d'ora akanshi gani take idan bashi ba rayuwa babu abinda zayyu idan babu shi,
acewarta wai maza zuma ne sai da wuta k'asan mace shine martabarta mazan wannan zamanin babu abinda suka d'auka da daraja kamar jima'i gaban ki shine k'imarki a wajen mijinki dan sunfi san sex fiye dake, sunfi d'aukarshi da mahimmanci fiye da komai a aure,
duk inda ta zauna maganarta kenan, bata da aiki sai had'a wancan gwamutsa wancan tasha, shiyasa tasu tazo d'aya da Raleeya dan duk inda taji me maganin mata zata siya ko nawa ne ta kawo mata,
haka duk inda zata shiga ta nemo mata zata shiga duk had'arin dake wajen, duk da wad'annan halayen na Raleeya bata zina bata Lez.
Raleeya na kitchen na dafawa Aunty Jamila tsumi, ta shiga hannunta rik'e da kofi tana sha, " me aka samu kuma yau?
Raleeya ta fad'a tana juya tsumin, " kin san yau ba zama fa, yau zai daga abuja, shine kafin tsumin ya kammala na had'a kwakwa da dabino da kankana na markad'a na zuba zuma da madarar ruwa nake sha, dariya Raleeya tayi tace " Allah yasa dai yadda kike fama wajen k'ok'arin faranta mishi haka shima yake yi, dariya Aunty Jamila tayi batare datace komai ba, Raleeya tace " wai tsaya ma Abbah yana kai miki geji kuwa?
Wani irin shu'umin murmushi tayi had'i da cewa " ke idan kika gammu a turaka saiki rantse da Allah kafuran farko ne wad'anda basu san Allah ba, dan zagewa mukeyi muyi duk wani kalar iskanci da kika san anayi a shinfid'a wani lokacin ma muna kallan BF muna yi.
Kwashewa da dariya Raleeya tayi harda buga k'afa tana fad'in " ah kice wata rana zan lab'e nasha kallo, sukayi dariya suka tafa Aunty Jamila tace " aiko zaki ganowa kanki abinda ya girmi kanki.
kutsawa ta farayi cikin mutanen dan ganewa idonta abinda ke faruwa wanda ya tara d'alibai har da Malamai haka, idonta ta zaro cike da mamaki gami da zallar tashin hankali, ganin AJLAAL BASAAN durk'ushe gaban DEEYANAH bisa gwiwowinshi,
idanuwanshi cike da hawaye yana fad'in " KECE RAYUWATA DEEYANAH, KE KAD'AI NAKE SO, KI YARDA DANI, zan baki kulawar da wata mace bata tab'a samu daga wajen d'a namiji ba,
zan soki sanda ba'a tab'a yiwa wata d'iya mace ba, zan tarayrayeki zan baki kulawa nayi miki alk'awarin bazan tab'a barinki cikin k'unci ba balle harta kai ga d'igon hawayenki ya zuba,
wallahi tallahi billahil azim da Allah yayi umarni wani yayiwa wani SUJJADA dake zan fara yiwa SUJJADA, da ace bautawa wanin Allah ba laifi bane dake zan mayar abin bautata,
saboda tsantsar soyayyar danake miki, da kisan kai ba babban laifin bane dana tsaga k'irjina na ciro miki zuciyata na d'ora ta a tafin k'afarki kin taka,
naji labaran soyayya da dama, wad'anda suka faru a jinsi daban-daban a jin Larabawa akwai Lailah Majnun, a turawa akwai Romeo & Juliet, a indiya akwai Ram da Sita,
amma duk cikinsu bana jin akwai wanda yakaini san abar sona, inaga mune zamu kafa namu tarihin a namu jinsin Deeyanah
dan Allah ki taimakeni ki amshi k'ok'on barana karkice a'a, idan kika k'i karb'ata a matsayin masoyinki ina mai tabbatar miki anan take zan mutu,
ya k'arashe maganar hawaye na zubo mishi, idonta ta juya had'i da yamutsa fuska ta nuna kanta tana fad'in " ni?
"Ni Deeyanah kake so?
"Ni Deeyanah daka gama tozartawa kaci mutuncinta ka wulak'antata a gaban mutane?
Murmushi tayi tana cije lips d'inta had'i da cewa " da alama baka san me kake yi ba, baka san me kake fad'a ba, idan ma ka sani hala ka manta da wacce kake magana,
idonta ya ciko da hawaye yana k'ok'arin zubowa juyawa tayi da nufin barin wajen, yayi saurin rik'e k'afarta gami da fashewa da kuka wiwi,
" ki taimake ni dan Allah, ki tuna Allah yana san mutane masu yafiya, na sani na b'ata miki ban kyauta ba amma zan iya hukunta kaina a bisa laifin danayi miki,
kanshi ya soma duka da duka hannayenshi da iya k'arfinshi had'i da buga kanshi a k'asa cikin k'ank'anin lokaci bakinshi da kanshi ya fashe,
jini ya b'ata mishi jiki, cak ta tsaya tare da goge hawayen idonta ta taka zuwa gabanshi, ido ta kafeshi dashi na d'an lokaci kafin tace " ko zaka mutu, ko zaka kashe kanka bazan tab'a sanka ba,
tsayawa cak yayi zuciyarshi na dokawa da tsananin k'arfin dake neman tarwatsa k'irjinshi baki ya bud'e da nufin yin magana ya kasa, harshenshi yayi nauyi, jikinshi a mace ya zube k'asa idanuwanshi suka soma rufewa da bud'ewa,
dakyar yayi k'arfin halin kiran sunanta amma bata tsaya ba, ta cigaba da tafiya tana goge hawaye, duk kiran da yake mata bata saurareshi ba.
Ido Raleeya ta murza ta bud'e ta kalli abinda ke faruwa danta tabbatarwa kanta gaskiya ne ko mafarki ne, baki bud'e mutane ke kallan abinda ke faruwa,
Raleeya na kallan Deeyanah na tafiya amma saboda tsabar mamaki ta kasa abinta.
Yau kam mamaki neman kashe kowa yake, bakin su duk ya mutu duk anyi tsit, dakyar Raleeya ta iya jan k'afarta tabar harabar makarantar, ta shiga motarta tayi gidansu Deeyanah.
A harabar gidansu Deeyanah tayi parking ta fito da sauri ta shiga main gidan, a tsaitsaye ta gaida Ammi dan Allah Allah take taji yadda akayi,
tana san ta tabbatar da abinda ta gani, Deeyanah na Sallah Raleeya ta shigo, ganin Deeyanah na sallah ya tuna mata batayi sallah ba, san jin kwakwaf ya mantar da ita,
tana jin Deeyanah tace " Assalamu Alaikum tace " kawata ya akayi haka ta faru?
Murmushi Deeyanah tayi tana cewa " Rayuwa idan babu k'alubale to babu nasara, idan kuwa akwai K'alubale to lalle akwai Nasara, a haka Allah ya tsara rayuwar,
Cikin rashin fahimta Raleeya tace " kamar yaya ban gane ba?
"Kina mamaki da ikon Allah ne?
" Ko kina tunanin tashin dare da nake ina tsayawa bisa tafukana ina kai kukana wajen Ubangijina akan ya saka man zai tafi a banza?
"Yaushe abin ya soma da har yayi nisa haka ban sani ba?
Baki Deeyanah ta tab'e tana mik'ewa tace " tun last week ya fara bibiyata sama-sama abun bayyi tsamari irin this week ba,
ajiyar zuciya Raleeya ta sauke tana rafka tagumi tace " to yanzu meye abinyi?
"Me kuwa?
Cikin zaro ido Raleeya tace " mak'iyinki ne fa?
" Dan mak'iyina ne sai akayi yaya?
"Masoyi da mak'iyi ina alfahari da kowanne daga cikinsu saboda kowanne akwai ranarsa haka yana da amfanin dazai yi min
Makiyin?
Amfani fa kika ce?
"Hmmmm, Deeyanah tace gami da sauke ajiyar zuciya kafin tace " kwarai kuwa dan zan iya cewa amfanin makiyi yafi na masoyi,
Cike da mamaki Raleeya kebin Deeyanah da kallo batare datace komai ba, " eh mana, saboda shi makiyi a koda yaushe kokarinshi yaga kuskurenka yayi ta yadawa danya aibataka a wajen mutanen da suke ganin k'imarka,
batare dayasan yana gyara maka dabi'u da kurakuren rayuwarka ba, muddin kayi kuskure kaji an fada ka kuma gane kuskure ne bazaka kara maimaitashi ba,
haka munafuki burinshi yayi abinda zai burgeka danka bashi yarda da amana, ya kara samun kusanci dakai shiyasa zayyi tayin abinda zai burgeka, babban amfaninshi zai rinka rage maka zunubi, ya kwashe daga kanka ya d'ibarwa kanshi, kinga duk mutumin da zai rage maka zunubi yayiwa kanshi kyautarshi shine masoyi,
Masoyi na gaskiya kuma har abada ana tareshi dashi ba yardarka ko bashi amanarka yake bukata danya cutar dakai ba,
haka bazai baka lu'u-lu'u, gwal, azurfa, gida ko mota da kudi ba, zuciyarshi da rayuwarshi zai baka, tashi gaskiyar da amanar, hadi da yardarshi zai baka.
Raleeya zatayi magana Deeyanah tayi saurin barin d'akin tana fad'in " ke ni yunwa nake ji, dan tasan idan bata bar d'akin ba suna iya kwana Raleeya na damunta da tambayoyi kamar 'yar jarida.
Bayan Deeyanah tabi tana fad'in dan Allah zo ki k'arasa labarta min labari kin sanni da san jin zance, suna zaune a dining suna cin abinci minti d'aya minti biyu sai Raleeya tace "unhunn namiji kenan ba kunya.
*WACECE RALEEYA?*
Iyayenta masu rufin asirin Allah ne, mahaifinta tsohon Malamin makaranta ne wanda yayi riyata shekaru 20 baya, sai 'yar sana'ar hannu da yake tab'awa,
tunda Nasmah ta taso Allah yayita da son rayuwar k'arya da fafa, taso ace iyayenta masu kud'i ne amma kash, tasha tambayar kanta meyasa tazo a 'yar talakawa,
shiyasa ta raina iyayen ba wani sosai take ganin mutuncinsu ba, idan suka saka ta abu saitaga dama zatayi kozasu kasheta bazatayi abinda bata so ba,
da haka ta taso tana girma halayenta na k'ara girma while burinkanta na bunk'asa, cikin k'awayenta kaf ba 'yar talakawa duk 'ya'yan manyan masu kud'i ne,
da bala'i ta saka kanta a private school dan tayi manyan k'awaye, acewarta wata k'ila ta samu d'aya daga cikin yayyan k'awayenta ya aureta ta shiga babban gida, aikatau ta samu take yi take biyan kud'in makarantar duk da iyayenta sunso hanata k'arfinsu datafi yasa suka zuba mata ido dole,
had'i dayi mata addu'ar shiriya, sosai take jin kunyar ta nuna gidansu da iyayenta ga k'awayenta tana ganin k'ask'anci da ci baya ne, akwai wata 'yar uwarsu wacce da kakanta da kakan Babanta suke uba d'aya,
tana auren babban mai kud'i idan k'awayenta zasu zo gidansu can take kaisu, kafin a hankali a hankali ta koma gidan Auntyn tata da zama gaba d'aya,
itama Auntyn dayake 'yar abi yarima asha kid'a ce bata matsa mata ba, sai Raleeya tayi shekara 2 bata ga iyayenta ba amma babu abinda ya dameta ko'a jikinta,
Auntyn Raleeya 'yar I don't care ce, ita ko 'ya'yanta na cikinta bata fiya sanin me suke ciki ba,
abu d'aya ta mayar da hankali a kai shine MAGANIN MATA, wannan fa ko a China yake taje ta karb'o, ko a k'afa zata taka, ko mak'iyinta ya bata ganin mata zatayi mafani dashi,
ta yadda da maganin mata sosai, ta d'auki dukkan yarda da yak'inin duniya ta d'ora akanshi gani take idan bashi ba rayuwa babu abinda zayyu idan babu shi,
acewarta wai maza zuma ne sai da wuta k'asan mace shine martabarta mazan wannan zamanin babu abinda suka d'auka da daraja kamar jima'i gaban ki shine k'imarki a wajen mijinki dan sunfi san sex fiye dake, sunfi d'aukarshi da mahimmanci fiye da komai a aure,
duk inda ta zauna maganarta kenan, bata da aiki sai had'a wancan gwamutsa wancan tasha, shiyasa tasu tazo d'aya da Raleeya dan duk inda taji me maganin mata zata siya ko nawa ne ta kawo mata,
haka duk inda zata shiga ta nemo mata zata shiga duk had'arin dake wajen, duk da wad'annan halayen na Raleeya bata zina bata Lez.
Raleeya na kitchen na dafawa Aunty Jamila tsumi, ta shiga hannunta rik'e da kofi tana sha, " me aka samu kuma yau?
Raleeya ta fad'a tana juya tsumin, " kin san yau ba zama fa, yau zai daga abuja, shine kafin tsumin ya kammala na had'a kwakwa da dabino da kankana na markad'a na zuba zuma da madarar ruwa nake sha, dariya Raleeya tayi tace " Allah yasa dai yadda kike fama wajen k'ok'arin faranta mishi haka shima yake yi, dariya Aunty Jamila tayi batare datace komai ba, Raleeya tace " wai tsaya ma Abbah yana kai miki geji kuwa?
Wani irin shu'umin murmushi tayi had'i da cewa " ke idan kika gammu a turaka saiki rantse da Allah kafuran farko ne wad'anda basu san Allah ba, dan zagewa mukeyi muyi duk wani kalar iskanci da kika san anayi a shinfid'a wani lokacin ma muna kallan BF muna yi.
Kwashewa da dariya Raleeya tayi harda buga k'afa tana fad'in " ah kice wata rana zan lab'e nasha kallo, sukayi dariya suka tafa Aunty Jamila tace " aiko zaki ganowa kanki abinda ya girmi kanki.