Sashe 33
Bakar Shuka Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dole ba yadda zatayi ta shirya ta fita dan bata san Ajlaal yazo gidan gudun wata rana kar a samu akasi, sai da ta tabbatar ya fita kana ta fito itama, tana gaf da isa gidan ya kirata a waya, " kai ka fiya gajen hak'uri wallahi gani nan gaf da gidan fa.
"Ba wannan ba, Deen yana biye dake a baya, zata taka birki yayi saurin cewa " karki tsaya ki cigaba da tafiya, zamu wahalar dashi, suna waya tana tuk'i while Deen na biye da ita a baya, idan tabi tanan sai ta b'ille can, haka taita wahalar dashi kusan awa uku, wata irin shammata tayi mishi ta b'ace mishi b'at a cikin motoci, ya nemeta sama ko k'asa ya rasa, ranshi a matuk'ar b'ace ya juya ya koma gida, ko mukullan motar bai cire daga jikin motar ba ya fito, yana cika yana batsewa yadda kasan zai fashe ya shiga part d'in su, ba k'aramin mamakin ganin zaune a falo tana kallo yayi ba.
Sosai kanshi yayi masifar kullewa, yama rasa ta ina zai fara, kamar zayyi magana sai kuma ya fasa ya shige ciki ya barta, tabi bayanshi da kallo tana dariya k'asa.
"Gobe ki sake fitowa zamu sake raina mishi hankali, tunda haka ya zab'a zamuyi ta wahalar dashi muna tamola dashi a titi, ni ne fa, nine Ajlaal har ya isa ya gwara kai na, wane shi maza bisa kanshi wallahi, waya suka cigaba dayi har dare kafin suka kashe.
Washe gari da safe wajen k'arfe 11:30am ta shirya cikin riga da siket na lace ta d'ora hijab akai, sai da ta tabbatar yana falo kana ta fito, yayinda kunnenta ke manne da bluetooth wireless, fuskarta wasai d'auke da fara'a tace " ina kwana yaya, dakyar ya bud'i baki ya amsa da " lafiya, ga breakfast d'inka can akan dinning na gama, "ok, kawai yace a tak'aice, tana kanne dariya ta fice, bai tambaye ta inda zata ba, hakan ya bata tabbacin zai biyo bayanta, d'aya daga cikin motocin gidan ta shiga Elantra dayake basa ware motoci kowa hawan kowacce yake yi, duk wacce yiwa mutum kawai hawa zayyi.
Tana kallanshi ta mirror yana biye da ita, tayi dariya had'i da buga sitiyari tace " iska tana wahalar dame kayan kara, kai kaga yadda yake bina a hankali kamar me shirin kama wani abu?
"Wani abun yake san kamawa mana, "au haka ne fa ko?
Ta fad'a tana kwashewa da dariya, " wallahi idan kaga yadda na barshi a falo kamar dolo kai baka ce yasan wani abu me makammancin haka ba, sosai Ajlaal yayi dariya jin tacewa Deen dolo, wasu irin surk'uk'in lunguna masu cab'i ta rink'a shiga dashi, yana biye da ita yana jan tsaki deep down kuma yana tambayar kanshi abinda ya kawo ta irin wannan unguwar, yau kam har inda k'afarshi bata tab'a takawa cikin garin Kano ba ta taka, duk irin rintsi da cunkosan da ake cewa Nigeria nadashi bai tab'a tabbatarwa ba sai yau, shi bai ma tab'a tunanin akwai irin wad'annan unguyoyin ba, yana tafe yana tsinewa 'yan siyasar Nigeria cikin ranshi, yana auno cikin bala'i da masifar da zasu shiga ranar lahira, wasu guraren ko dabbobi akace su rayu a wajen an cutar dasu balle mutane bil Adam.
Bai san yadda akayi ba, sai ganin motar yayi fake a gabanshi, yayi parking shima daga nesa inda zai rink'a hango motar, a k'alla an d'auki wajen mintuna talatin babu wanda ya fito daga motar koya shiga, shiru-shiru har akayi awa d'aya da rabi amma babu kowa, agogon Rolex dake d'aure a hannunshi ya duba yana jan tsaki a fili, wata irin d'aukewa nefarshi tayi da tunanin kodai suna cikin motar yazo cikin kanshi, bai tsaya yin shawara da zuciyarshi ba ya bud'e motar ya fita, saboda rawar da jikinshi keyi yayi tuntub'e saura kad'an ya fad'a cikin kwata, bai tsaya dubawa ba ya cigaba da nufar motar zuciyarshi na wani irin mugun bugu da k'arfi.
Bisa mamakinshi motar babu kowa ciki, da sauri ya kama hannun motar zai bud'e yaji ta a rufe, sosai mamakinshi ya bayyana k'arara saman fuskarshi, "ya akayi ta kufce min?
"Ya akayi ta b'ace min ta bani k'afa har haka?
Ya fad'a hannunshi kan k'eyarshi, take kanshi ya juye, tunaninshi ya kulle yama rasa tunanin da zayyi, abinka da me zuciya, ji yayi tamkar ya shak'e kanshi ya mutu, saboda tsananin zuciya har juwa-juwa ya rink'a ji, a daddafe ya koma motarshi ya shiga ya fige ta trillion baima damu da ramukan unguwar ba, ko faci baya tsoron yayi.
Ita kam tana shan kwanar lungun kafin ya shawo kwanar tayi sauri ta fice ta dannawa motar luck, wani siririn lungu ta samu ta rab'e ciki tana lek'enshi, hannunta saman bakinta tana rufe bakin dan kar yaji sautin dariyar da take yi, numfashi Ajlaal ya sauke had'i da cewa " kiyi sauri kizo kafin ya gane bakya cikin motar munyi abinda zamuyi, sai da ta sake kallan Deen tayi murmushi kana ta juya tabar wajen tana fad'in " wahalalle kai kaga dare wallahi.
Mai adai-daita sahu ta tare ta shige tabarshi nan yana zaman jiran gawon shanu, tana shiga get d'in gidan taga Ajlaal tsaye daga shi sai pant, gira tsaya ta d'age tare da cewa " na gudu kona tsaya?
Dariya yayi yace " imma kin gudun zaki dawo ne, tana k'arasowa inda yake tace " oh! matsuwar har ta kai haka?
Shu'umin kallo yayi mata na cikin kwayar ido yana lasar leb'enshi yace " fiye da haka ma, k'irjinshi ta shafa had'i da d'an murza kan nipples d'inshi ta kashe mishi ido d'aya tace " bazan tabbatar ba sai na jika a kain....
Kafin ta k'arasa ya had'e bakinsu yana lasar lips d'inta, deep kiss ya shiga yi mata sosai a haukace yadda kasan zai cire mata bakinta daga jikinta, jin tsaiwar na neman gagararsu yasashi d'aukarta batare daya raba bakinsu ba, bai tsaya a falo ba ya huce bedroom yana zuwa ya jefa ta kan mamaken Turkish Bed d'in dake d'akin, ta gyara kwanciyarta had'i da fizgo shi ya fad'a kanta, yadda kasan mayunwacin zakin daya shekara baici komai ba haka ya far mata, sautinsu ya soma tashi a d'akin, sai da ya sha bakinta sosai iya shan shi kana ya cire bakinshi daga cikin nata a gaggauce ya cire mata kayan jikinta kaf bai barta da komai ba, ya sake fad'awa kanta yayi mata rumfa yadda kasan mayu haka suke lashe-lashe da tand'e-tand'en juna, cikin k'ank'anin lokaci suka gama rikita juna, suka fice fit daga cikin hayyacinsu, in banda ihuuu da gurnaninsu baka jin komai na tashi cikin d'akin, an kai awa d'aya suna abu d'aya kafin suka sararawa juna.
Samanta ya zube yana mayar da wahalallen numfashi bayan ya samu nutsuwa, ba tare daya d'aga ta ba baccin samun nutsuwa yayi awon gaba dashi, jin ya sakar mata gaba d'aya nauyinshi yasata ture shi ya fad'a saman gadon, a hankali ya bud'e idonshi da har lokacin basu gama dawowa dai-dai ba, ajiyar zuciya ta sauke me nauyi tana kallan kwayar idonshi tace " bari nayi sauri nayi wanka na tafi, kasan yana gane bana cikin motar gida zai nufa, iska ya furzar daga bakinshi batare da yace komai ba ya mik'e tare da ita a jikinshi ya shiga bathroom, sai da suka gama lalacewa a bathroom d'in kafin sukayo wankan suka fito, tana tsaye ya goge mata jikinta tsaf da towel kana ya mayar mata da kayan jikinta, har bakin get ya rako ta yana zuba mata rigimar shi bai k'oshi ba, " wannan fa d'and'ani haukaci kikayi min.
Dariya tayi gami da cewa " ina laifi asa a baka ai yafi a rataya, " ni dai wallahi bazan iya sake d'aukar wannan tsayin lokaci ba gaskiya, ki dawo gobe ko jibi, danta lallab'a shi su rabu lafiya tace mishi to taji, ta fice.
Allah ya taimake ta harta koma gidan bai dawo ba, dan daga gidan Ajlaal direct gida ta wuce bata bi ta kan motar ba, balle ta koma inda motar take, jakarta da hijabinta kawai ta aje a bedroom ta fito ta shiga kitchen ta d'ora tuwon shinkafa, fiki sukunbiya da markad'add'un kayan miya ta fiddo daga freezer, ta d'auko non stick ta zuba mai ta d'ora saman gas, dayake kifin a yayyanke yake kuma a wanke yake tas yasata d'ora man, tunda tasan ba wani lokaci zata b'ata ba, cikin ruwan zafi ta saka kifin ya saki, ta sake d'auraye shi ta zuba mishi gishiri ta zuba cikin man tare da yanka albasa me d'an yawa ta zuba cikin dan kar k'arnin kifin ya cika mata gida, ranshi a mugun dugunzume ya shigo gidan, yadda kasan yayi bindiga ya fashe haka yake ji.
Saman sofa ya zube ya kishingid'a da fari bai ji motsinta ba sai daga baya, d'an shiru yayi tare da yin kasak'e da kunne danya tabbatar, sake jin motsinta yayi a kitchen, kamar mara gaskiya ya mik'e ya nufi kitchen d'in, tana ta faman aikin hankalinta kwance yadda kasan babu wani abu, tun shigowarshi tasan ya shigo haka yanzu ma dayake tsaye jikin fridge tana sane dashi, amma yadda kasan bata san Allah yayi ruwan halittarshi a wajen ba, har ya juya zai fita sai kuma ya dawo ya kalle ta sosai yace " kin fita yau ne?
D'an firgigit tayi wai ta tsorota, har da dafe k'irji tace " kai! Yaya ka tsorata ni, bai kula da maganar da tayi ba, ya d'aure fuska babu alamun wasa kwata-kwata a tattare dashi yace " nace kin fita yau ne?
Kai tsaye tace " ba'a gabanka na fita ba koka manta ne?
Sai lokacin ya tuna yana zaune a falo ta fita, sake tsuke fuska yayi yace " da kika fita ina kika je?
"Gidan kunshi naje, kallan da yayiwa hannunta da k'afarta ne yasata dafe goshinta tana murmushi tace " ops ban k'arasa gidan ba nayi faci motar ma acan na barta, kai kaga unguwar Yaya?
"Wai ina 'yan siyasar mu zasu kai hakk'in talakawa ne?
"Ba wannan ba, Deen yana biye dake a baya, zata taka birki yayi saurin cewa " karki tsaya ki cigaba da tafiya, zamu wahalar dashi, suna waya tana tuk'i while Deen na biye da ita a baya, idan tabi tanan sai ta b'ille can, haka taita wahalar dashi kusan awa uku, wata irin shammata tayi mishi ta b'ace mishi b'at a cikin motoci, ya nemeta sama ko k'asa ya rasa, ranshi a matuk'ar b'ace ya juya ya koma gida, ko mukullan motar bai cire daga jikin motar ba ya fito, yana cika yana batsewa yadda kasan zai fashe ya shiga part d'in su, ba k'aramin mamakin ganin zaune a falo tana kallo yayi ba.
Sosai kanshi yayi masifar kullewa, yama rasa ta ina zai fara, kamar zayyi magana sai kuma ya fasa ya shige ciki ya barta, tabi bayanshi da kallo tana dariya k'asa.
"Gobe ki sake fitowa zamu sake raina mishi hankali, tunda haka ya zab'a zamuyi ta wahalar dashi muna tamola dashi a titi, ni ne fa, nine Ajlaal har ya isa ya gwara kai na, wane shi maza bisa kanshi wallahi, waya suka cigaba dayi har dare kafin suka kashe.
Washe gari da safe wajen k'arfe 11:30am ta shirya cikin riga da siket na lace ta d'ora hijab akai, sai da ta tabbatar yana falo kana ta fito, yayinda kunnenta ke manne da bluetooth wireless, fuskarta wasai d'auke da fara'a tace " ina kwana yaya, dakyar ya bud'i baki ya amsa da " lafiya, ga breakfast d'inka can akan dinning na gama, "ok, kawai yace a tak'aice, tana kanne dariya ta fice, bai tambaye ta inda zata ba, hakan ya bata tabbacin zai biyo bayanta, d'aya daga cikin motocin gidan ta shiga Elantra dayake basa ware motoci kowa hawan kowacce yake yi, duk wacce yiwa mutum kawai hawa zayyi.
Tana kallanshi ta mirror yana biye da ita, tayi dariya had'i da buga sitiyari tace " iska tana wahalar dame kayan kara, kai kaga yadda yake bina a hankali kamar me shirin kama wani abu?
"Wani abun yake san kamawa mana, "au haka ne fa ko?
Ta fad'a tana kwashewa da dariya, " wallahi idan kaga yadda na barshi a falo kamar dolo kai baka ce yasan wani abu me makammancin haka ba, sosai Ajlaal yayi dariya jin tacewa Deen dolo, wasu irin surk'uk'in lunguna masu cab'i ta rink'a shiga dashi, yana biye da ita yana jan tsaki deep down kuma yana tambayar kanshi abinda ya kawo ta irin wannan unguwar, yau kam har inda k'afarshi bata tab'a takawa cikin garin Kano ba ta taka, duk irin rintsi da cunkosan da ake cewa Nigeria nadashi bai tab'a tabbatarwa ba sai yau, shi bai ma tab'a tunanin akwai irin wad'annan unguyoyin ba, yana tafe yana tsinewa 'yan siyasar Nigeria cikin ranshi, yana auno cikin bala'i da masifar da zasu shiga ranar lahira, wasu guraren ko dabbobi akace su rayu a wajen an cutar dasu balle mutane bil Adam.
Bai san yadda akayi ba, sai ganin motar yayi fake a gabanshi, yayi parking shima daga nesa inda zai rink'a hango motar, a k'alla an d'auki wajen mintuna talatin babu wanda ya fito daga motar koya shiga, shiru-shiru har akayi awa d'aya da rabi amma babu kowa, agogon Rolex dake d'aure a hannunshi ya duba yana jan tsaki a fili, wata irin d'aukewa nefarshi tayi da tunanin kodai suna cikin motar yazo cikin kanshi, bai tsaya yin shawara da zuciyarshi ba ya bud'e motar ya fita, saboda rawar da jikinshi keyi yayi tuntub'e saura kad'an ya fad'a cikin kwata, bai tsaya dubawa ba ya cigaba da nufar motar zuciyarshi na wani irin mugun bugu da k'arfi.
Bisa mamakinshi motar babu kowa ciki, da sauri ya kama hannun motar zai bud'e yaji ta a rufe, sosai mamakinshi ya bayyana k'arara saman fuskarshi, "ya akayi ta kufce min?
"Ya akayi ta b'ace min ta bani k'afa har haka?
Ya fad'a hannunshi kan k'eyarshi, take kanshi ya juye, tunaninshi ya kulle yama rasa tunanin da zayyi, abinka da me zuciya, ji yayi tamkar ya shak'e kanshi ya mutu, saboda tsananin zuciya har juwa-juwa ya rink'a ji, a daddafe ya koma motarshi ya shiga ya fige ta trillion baima damu da ramukan unguwar ba, ko faci baya tsoron yayi.
Ita kam tana shan kwanar lungun kafin ya shawo kwanar tayi sauri ta fice ta dannawa motar luck, wani siririn lungu ta samu ta rab'e ciki tana lek'enshi, hannunta saman bakinta tana rufe bakin dan kar yaji sautin dariyar da take yi, numfashi Ajlaal ya sauke had'i da cewa " kiyi sauri kizo kafin ya gane bakya cikin motar munyi abinda zamuyi, sai da ta sake kallan Deen tayi murmushi kana ta juya tabar wajen tana fad'in " wahalalle kai kaga dare wallahi.
Mai adai-daita sahu ta tare ta shige tabarshi nan yana zaman jiran gawon shanu, tana shiga get d'in gidan taga Ajlaal tsaye daga shi sai pant, gira tsaya ta d'age tare da cewa " na gudu kona tsaya?
Dariya yayi yace " imma kin gudun zaki dawo ne, tana k'arasowa inda yake tace " oh! matsuwar har ta kai haka?
Shu'umin kallo yayi mata na cikin kwayar ido yana lasar leb'enshi yace " fiye da haka ma, k'irjinshi ta shafa had'i da d'an murza kan nipples d'inshi ta kashe mishi ido d'aya tace " bazan tabbatar ba sai na jika a kain....
Kafin ta k'arasa ya had'e bakinsu yana lasar lips d'inta, deep kiss ya shiga yi mata sosai a haukace yadda kasan zai cire mata bakinta daga jikinta, jin tsaiwar na neman gagararsu yasashi d'aukarta batare daya raba bakinsu ba, bai tsaya a falo ba ya huce bedroom yana zuwa ya jefa ta kan mamaken Turkish Bed d'in dake d'akin, ta gyara kwanciyarta had'i da fizgo shi ya fad'a kanta, yadda kasan mayunwacin zakin daya shekara baici komai ba haka ya far mata, sautinsu ya soma tashi a d'akin, sai da ya sha bakinta sosai iya shan shi kana ya cire bakinshi daga cikin nata a gaggauce ya cire mata kayan jikinta kaf bai barta da komai ba, ya sake fad'awa kanta yayi mata rumfa yadda kasan mayu haka suke lashe-lashe da tand'e-tand'en juna, cikin k'ank'anin lokaci suka gama rikita juna, suka fice fit daga cikin hayyacinsu, in banda ihuuu da gurnaninsu baka jin komai na tashi cikin d'akin, an kai awa d'aya suna abu d'aya kafin suka sararawa juna.
Samanta ya zube yana mayar da wahalallen numfashi bayan ya samu nutsuwa, ba tare daya d'aga ta ba baccin samun nutsuwa yayi awon gaba dashi, jin ya sakar mata gaba d'aya nauyinshi yasata ture shi ya fad'a saman gadon, a hankali ya bud'e idonshi da har lokacin basu gama dawowa dai-dai ba, ajiyar zuciya ta sauke me nauyi tana kallan kwayar idonshi tace " bari nayi sauri nayi wanka na tafi, kasan yana gane bana cikin motar gida zai nufa, iska ya furzar daga bakinshi batare da yace komai ba ya mik'e tare da ita a jikinshi ya shiga bathroom, sai da suka gama lalacewa a bathroom d'in kafin sukayo wankan suka fito, tana tsaye ya goge mata jikinta tsaf da towel kana ya mayar mata da kayan jikinta, har bakin get ya rako ta yana zuba mata rigimar shi bai k'oshi ba, " wannan fa d'and'ani haukaci kikayi min.
Dariya tayi gami da cewa " ina laifi asa a baka ai yafi a rataya, " ni dai wallahi bazan iya sake d'aukar wannan tsayin lokaci ba gaskiya, ki dawo gobe ko jibi, danta lallab'a shi su rabu lafiya tace mishi to taji, ta fice.
Allah ya taimake ta harta koma gidan bai dawo ba, dan daga gidan Ajlaal direct gida ta wuce bata bi ta kan motar ba, balle ta koma inda motar take, jakarta da hijabinta kawai ta aje a bedroom ta fito ta shiga kitchen ta d'ora tuwon shinkafa, fiki sukunbiya da markad'add'un kayan miya ta fiddo daga freezer, ta d'auko non stick ta zuba mai ta d'ora saman gas, dayake kifin a yayyanke yake kuma a wanke yake tas yasata d'ora man, tunda tasan ba wani lokaci zata b'ata ba, cikin ruwan zafi ta saka kifin ya saki, ta sake d'auraye shi ta zuba mishi gishiri ta zuba cikin man tare da yanka albasa me d'an yawa ta zuba cikin dan kar k'arnin kifin ya cika mata gida, ranshi a mugun dugunzume ya shigo gidan, yadda kasan yayi bindiga ya fashe haka yake ji.
Saman sofa ya zube ya kishingid'a da fari bai ji motsinta ba sai daga baya, d'an shiru yayi tare da yin kasak'e da kunne danya tabbatar, sake jin motsinta yayi a kitchen, kamar mara gaskiya ya mik'e ya nufi kitchen d'in, tana ta faman aikin hankalinta kwance yadda kasan babu wani abu, tun shigowarshi tasan ya shigo haka yanzu ma dayake tsaye jikin fridge tana sane dashi, amma yadda kasan bata san Allah yayi ruwan halittarshi a wajen ba, har ya juya zai fita sai kuma ya dawo ya kalle ta sosai yace " kin fita yau ne?
D'an firgigit tayi wai ta tsorota, har da dafe k'irji tace " kai! Yaya ka tsorata ni, bai kula da maganar da tayi ba, ya d'aure fuska babu alamun wasa kwata-kwata a tattare dashi yace " nace kin fita yau ne?
Kai tsaye tace " ba'a gabanka na fita ba koka manta ne?
Sai lokacin ya tuna yana zaune a falo ta fita, sake tsuke fuska yayi yace " da kika fita ina kika je?
"Gidan kunshi naje, kallan da yayiwa hannunta da k'afarta ne yasata dafe goshinta tana murmushi tace " ops ban k'arasa gidan ba nayi faci motar ma acan na barta, kai kaga unguwar Yaya?
"Wai ina 'yan siyasar mu zasu kai hakk'in talakawa ne?