← Book details Bak'a Ce Part 1 Complet Hausa Novel Local reading mode
READING PART 95 OF 110

Sashe 95

Bak'a Ce Part 1 Complet Hausa Novel · about 8 min read

Wardugu ya dane , ya ki nuna komai ya rikota jikinsa ya ce" aa, ba wulakanta ki na yi ba, kuma ba ramuwae gaya na yi maki ba Walyn, ba dan sex na kara aure ba, ina so ki kwontar da hankalinki, ki kwontar min da nawa, idan har kika yi haka Walyn, ina mai tabatar maki da zan canza, zan dawo maki yanda kike so Walyn, idan har kika yi hakuri da wannan jarabawa...zaki ci ribarta, ki yi hakuri, ina baki hakuri ne ba dan na aikata haramun ba, aa , sai dan kema matata ce, ina son ki, ba cusa min ke aka yi ba, Walyn haka itama ba wanda ya yi min dole, ki sani aure lokaci ne, kuma rai ne da shi, ki dauka lokacin yin ne ya yi na yi, kar ki yarda zugar mutane ko na shedan ya yi tasiri a kanki, dan Allah matata ki jure wannan karon, bana so mu raba hali, ki jure walyna......
Ya karashe yana mai shafa gashin kanta,

Wani irin kuka ne ta fashe da shi mai karfi da rudu,

Gaba daya ta saka hannunta saman kanta tana ihu,

Da sauri ya hade bakinsa da nata dan rufe bali ihun da take ......... aman ina cizo ta gantsara masa kafin take kokarin kwacewa daga rikon da ya yi mata tana jifansa da wani kallo irin na bakon halita mayaudari ko wani azalumi,

Aniya wartar du abinda ya zo hanyarta ta yi tana dokawa da kasa, ihu take wanda ya fara tsoratar da dakunnan kusa da ita sannan likitoci suka fara yowa dakin da gudu dan ko tunanin mutuwa aka yi wani marar imanin yake kuka irin haka!

Hannunsa na dama ya saka ya tokare habarsa yana kallon yanda mamanta ke binta tana kiran sunnanta aman cikin ikon Allah dan karamin frij din dake dakin kansa sai da tajanyo ta kifar tana ihun yau sai dai a yi daya, ko ita ko Agaishat!

Mikewa ya yi ya damki hannunta ya jata,

Kiiiiiiiiiiii inda du aka rufa masu baya wasu na tambayar lafia ? Cike da tsoro wasu na kallon ikon Allah da yiwa Walyn kallon wayo Mahaukaciya ce da alama?

Motar ya bude gidan baya ya turata ciki sannan ya koma gaba ya shiga ya rufe ya yiwa motar ky sannan ya tayar ya harba ba tare da ya tsaya daukan mamanta ba, dan ya sani ne, ba zata taba tausarta kan lamarin ba, dan shi kadai ya san abubuwan da ya tsinta uwar na fada a lokacin da ya karaso asibitin,

Hauka fa tuburam, Walyn fa ta zauce, magangannu take saki tare da fadin Warsugu macuci ne, ya cuceta a haka har suka karasa gidan su,

Wannan karron daukanta ya yi cimak ya nufi falonsa da ita, yana budewa ya direta cikin falon ya rufe fallon ya barta nan ya nufi cikin dakinsa ya shige bayi,

Wasa sabon girki, wato dabi.un wasu tubawan idan akaiwa kishiya , shi Walyn ta aro, inda ta aniya dira tana fasa du wani abin fasawa na falon Wardugu, ciki harda katuwar plasma din dake mamaye da bango, ta tarwatsa table din diner da na tsakiyar falon, ta dauko wuka ta yayaga wannan tanfatsetsiyar kujera ta alfarma, ta kawo ruwa ta makawa moket din ta aniya dira tana yagawa,
Ta kama labulayen bangon du ta yaga shegu, ta dira dakin bakinsa ta aniya yaye jibgegen bargon dake malale saman katifar dake kan bed din, ta saka wukar ta yayaga katifar, ta kama kyarta jikin gadon da sif din da komai na dakin, ta fasa madubin dake kawaye a dakin, ta dauki iphone dinsa kwara uku ta tanfatsa da kasa,
Aiki take na gangan, aiki na motsa mutun domin koda Wardugu mai kudi ne an masa asara ta kirki, gashi bai jima da canza komai na gidan ba,

Fitowa ya yi daga wanka daga shi sai tawul yana mai jinsa yana yawo a sama, sai dai me, turus ya ja ya tsaya yana hangen bayanta yanda ta dukufa take yaga bargon da ta yaye stilll tana ihun kuka,

Habarsa ya dafe da hannunsa yana bin dakin da kallo, kafin ya maida dubansa kanta,
Ikon Allah, shi ne abinda ya fada a ransa,

Zagayeta ya yi ya bude sif din yana bin inda akaiwa sabon zane da kallo , ya janyo boxer dinsa da wasu kayansa na kanfanin Gudd ya ciro yana ajiyewa nan jikin bed din,

Ai kuwa ta ankara da shi ta nufo kayan da ya ciro ta dauka ta saka wukar ta yaga,

Bakinsa ya rike ya ce" Walyn da tsada fa??

Bata bashi amsa ba sai harararsa da ta yi ta ce" walahi sai ka saketa, walahi ni na san dan ka rama abinda na yi maka ne, baka yafe mini zubar da cikin da na yi bane shi ne zaka hukunta ni ta hanyar yi mini kishiya, walahi sai ka saketa ko daga ni har kai mu bakunci lahira,

Murmushi ya yi kawai ya girgiza kansa ya kuma fitar da wasu, aman yanzu yana cirowa yana sakawa ne bai ajiye ba dan kar a maimaita abinda aka yi,

Juyawa ya yi bayan ya kile sif din dan akoy kayansa masu mahinmancin da ba zai so ta wulakanta ba ,

Da gudu ta biyo shi tana faman yi masa tijira inda ta nufe shi da wukar hannunta ta nufi cikinsa da ita ido rufe tana alwashin sai ta halaka shi tunda ya yi mata kishiya,

Da sauri ya goce ya tara hannunsa, nan ta yanki gefen hannunsa wajen kaurin hannun nasa da wukar ta yi masa baban yankan da jini ya bale ,

Idonsa ya rintse yana jin zuciyarsa na fara yaba gayatar balakin da take masa,
Kara nufo shi ta yi tana ta balaki da tubanci wanda zagi ne kawai bata saka ba aman har Ayya sai da ta dorawa laifin da bata ji ba bata gani ba tana fadin daman idan sarakuwa ta tsane ka ai ba ta inda ba za.a biyo maka ba,

Hannun mai wukar ya rike inda ya matse shi da dan karfin da ya saka ta kwala kara ta saki wukar,
Janyota ya yi inda yake tsaye ya fala mata mari ya kara mata,
Bai kuma yi mata magana ba sai janta da ya yi waje kujerar da ta yiwa ta.asa ya kama rigar asibitin dake jikinta ya yagata , toh daman rigar ba wani kwari ba sannan botira ne jikinta,
Bata gama gane ina ya dosa ba sai da ta ga daga rigar bai zame ko.ina ba sai wajen da baya faduwa ya saka hannunsa shima ya yage shi ya.......
Tumurmusarta yake da dukan karfin da Allah ya bashi ta wannan fannin,
Dukan da ya fi duka zafi ne yake bata ido rufe ko zai samu ta rufe masa bakinta ta daina magana kan mahaifiyarsa tamkar wata tsararta!
Shin wacece ita? A darajar masu daraja da Allah ya halita a duniya musulmai wacece ita da ba za.a yi mata kishiya ta yi hakuri ba?
Wacece ita da zata ringa budar baki tana jifan halitar da Allah ya halita ba tare da ya ce dan ya yi mata kalar fata haka laifi ta yi masa ba?
Wacece ita da zata ringa zagin kadararsa? Domin kuwa shi ya san Allah ne ya kama shi a kan Agaishat, ya ba zata bar shi ya ji da irin rigimar da yake hangowa kansa ba a tare da mahifiyarsa da kuma yarinyar da bai san meye a zuciyarta game da shi ba? Ya ba zata tarbe shi, ta kula shi, ta taya shi a wannan lokacin da yake cikin garari yana sakin magangannun da sai ya yi wata bai yi masu tsayi irin haka ba ? Ya bata lura da ya so su yi masalaha su fahimci juna, ya so ya rarasheta irin na kowace mace mai inci mai fada a wajen miji idan akai mata kishiya ba? Shin Walyn kwakwaluwarta a tabe take ko tsabar iskanci ne da samun guri? Shin ya fara sakin fuskar da har raini mai karfi ya kara yin tasiri tsakaninsa da Walyn da sauran mutanen?
Ya ga Alama ba Walyn ba, harta da ita Agaishat din idan ya yi wasa za.a samu matsala......
Ya Walyn zata manta ainahin Waye Shi a doron kasa? Ya zata manta shi ne asalin batube gaba da baya cikake mai jininsu dake yawo a jikinsa har ta nuna masa wuka?
Shin ta manta yaya suke da wuka ne?
Shi zata tarba da balaki hauka , da tashin hankali batan ta san adireshinsa ne complet??????

Morning

Idona ya fara ciwo, ni kam sai na huta😍😍😍

🐫🐫🐫🐫 *BAK'A CE* 🐫🐫🐫🐫

Na
*SAJIDA*

7️⃣8️⃣

*KUTKALE* (PRISON)

*AURE YAKIN MATA NE*

*KAMARTA, BATA DA NIYAR CUTARWA*

daga alkalamin yar mutan niger *SAJIDA* in sha Allah,

........kar ku bari a baku labari.....

Ups sauran kadan dai💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻

Dakinta ta tura ta shiga , jiki ba karfi ko kadan,

Wajen salaya ta hangota inda itama ta dago da kanta tana dubanta, salar la.asar ta gabatar kennan, ta zauna tana adu.a,

A hankali ta karasa inda ita kuwa take faman mikewa tana duban Yannayinta, tamkar tana cike da damuwa,

Mayar da ita ta yi saman salayar ta zaunar da ita sannan itama ta zauna ta rakubu da bangon dakin ,

Kanta ta daga sama tana kallon shilling,

A nitse Agaishat ta ce" Ayyana , lafia??

Shiru Ayya ta yi tana tunanin ta inda zata fara, can ta ce" ina jin kinyar Allah, ina jin kunyar amana , ina jin kunyar soyayar da kike min tamkar uwa,

Da sauri Agaishat ta dubeta da kyau kafin ta matsa kusa da ita sosai ta ce" Subahannalah,

Ayya ta dawo da dubanta wajen Agaishat ta ce" na yi wasa da ke sosai, a yanzu ban san wani hali nake ciki ba,

Agaishat ta dora kanta gefen kafadar Ayya tana fan girgiza kanta, dan ita bata san me zata ce ba, a hankali ta ce" Ayyana, baki yi min komai ba, ba abinda kikai min, me ke damun ki?
Chapter 95 · 0% Book details