Sashe 66
Bak'a Ce Part 1 Complet Hausa Novel · about 8 min read
Cikata ya yi ta zube wajen tamkar mataciya tana jan numfashi ya dauki ky din motarsa da carte dinsa ya fice a dakin ya yi tafiarsa
Wakyn kam suma ta yi na dan lokaci kafin take dawowa hayacinta,
Ta jima kwonce kafin take janyo numfashi ta zabura tana zaro ido tana neman inda yake, hannayenta biyu ta dora saman kanta , ya sani? Ya san na zubda cikin? Ya sani? Wayo na shiga uku,
Da kyar ta iya rarumar ky dinta tana dingisawa ta fito ta shiga motarta ta tayar tana tafe tana labe labe har ta karasa gidansu
Wardugu kam a nan cikin mota ya kwana idonsa biyu yana duban titi, da safe bayan ya dawo daga masalaci ya shiga motarsa ya tayar, kokarin harbata titi yake ya dan yi tsai ya afka tunani:
Tun yana can aka turo masa bayanin an maidota asibiti tana zubar da jini,
Doctern da ya dubata aka turawa wardugu numbersa, nan yake shaida masa maganin zubar da ciki ta sha,
A hankali Wardugu ya binkita ya gane da wa da wa ta yi mu.amala har aka gano masa wanda ta kaita da wanda ya siyar mata,
Su duka aka rufe ita kuwa ya yi murmushi cewar zata gaje kurenta, daga lokacin ne ma ya kara daukar niyar sai ya kara aure koda zata mutu, kuma ba zai saketa ba su je zuwa tunda har shi zata zubar da cikinsa dan wani shirme nata na kar ta haihu da wuri ya kara aure? Zai kula matan ya ga wanda zai hana shi!,
Kansa ya girgiza a zaune a motarnan, yaushema aka yi aurensa da Walyn? Yarinyar da ta nuna masa zata rayu da shi komai bakin halinsa? Ta shanye wulakancinsa? Yanzu ta zame masa fitinaniya? Shi kam baya ra.ayin sakinta, da zata gyara halayenta ma zai rayu da ita a haka, aman ba zai daina kudirinsa na aure ba.
To wa zaka aura? Ya yiwa kansa tambayar nan,
Basma? , ko cikin sauran yan matan? Ko zuwa kake ka samu wata yar liman ka aura?
Murmushi ya yi gannin du sai ture shawarwarin zuciyarsa ke yi, a fili ya furta" ke ki nutsu, *wada kike hange ba zai yiwu ba, domin ko ba ransa ta taba zama tasa*
(Toh Fa)
Sai wajen karfe goma na safe Ayya ta shiga dakin Agaishat,
Zaune ta sameta tana kallon waje guda,
Ayya ta karasa ta zauna kusa da ita,
Hannunta ta kamo tana dubanta , da dukan kulawa ta ce" Agaishat, ki yi hakuri, ki yi hakuri, ki barwa Allah kin ji? Bana tunnanin saka lamarinnan a rai zai saka ki ji sanyi, ki dauka lokacin mutuwar aurenki ne ya yi ba dan wani mugun halaya ko wani abin ba, ki roki Allah ya maye maki gurbinsa da wanda ya fi zama alkhairi , ki yafe min kin ji?
Agaishat ta matsa ta dora kanta a cinyar Ayya, murya na rawa ta ce" Ayya ba abinda kikai min, na tsorata sosai da jin wai ya sake ni, Ayya na yi tir da rashin ilimina, da zan samu na je makaranta da na ji dadi, dan bana son a sake maimaita min abinda akai min Ayya, ashe zaune nake gidan mutumen da ya sake ni? Kuma ya kasa dubana ya fada min ya sake ni? Me na yi da zafi haka? Wannan lamari ya girgizani Ayya,
Ayya ta lumshe ido tana shafa kan Agaishat ta ce" in sha Allah, da aljihuna, da lokacina zasu kare a kanki har sai kin samu ilimi, fatana ki yi hakuri , ki daina damuwa,
Agaishat ta kara kwontar da kanta tana jin wasu hawaye masu dumi na gangaro mata daga gurbin idannuwanta, ba zata so ta rayu kamar mahaifiyarta ba, ka zama tamkar abin wasan namiji? Ai matayenku ba takalmanku ba aka ce, abokan rayuwarku ne, idan dadi bai hadata da miji ba, ba zata so ta yi rayuwar wulakanci da shi ba.
Paris
Yau kwana na uku kennan Mu.azam baya gannin Wardugu ba kuma ya gannin Agaishat sun zo ganninsa sai Marahutt dake nan wanda shima yace zai juya a gobe tunda jikin da sauki,
Ya tambayi khadija sai dai gargadin likita ya saka bata ce masa komai ba, daga nan ya gane kawai Wardugu ya ga sakonsa.
Marahutt dake tsaye kan lamarin Mu.azam khadija ta fada masa komai, ya ji ba dadi sosai abinda Mu.azam din yayi, aman ya yi masa uzuri da jiran jin bayaninsa ta waya dan juyawa zai yi gida
Mu.azam ya birkicewa Khadija sai da ta bashi wayarsa , nan ya yi ta gwada kiran number Wardugu aman amsar daya ce ba zai same shi ba.
Abinda ba.a so din ne dan kuwa ya fara tada hankalinsa , dan ya kasa samun nutsuwa dalilin rasa Wardugu har kansa ya fara ciwo
Hakan ya daga hankalin su Marahutt dan haka ya shirya ya juya gida, wato niger
Direct office din Wardugu ya je, nan ya same shi yana cikin aiki,
Kamar yanda ya saba hawo shi kai tsaye , yanzun ma kai tsayan ya hau shi inda ya dana vidio call ya ajiye masa ya fice a office din,
Kaĺlon junna suke ,
A hankali Mu.azam ya ce" ka yafe mini War, ka yafe mini na roke ka,
Wardugu bai bashi amsa ba sai kallonshi da yake
Mu.azam ya ce" ya kake so na rayu da macen da ka fini son ta?
Wardugu ya mike tsaye yana dubansa kafin cikin karaji ya ce" *Ni na fada maka ina son ta?* *a ina muka taba yi da kai cewar ina son ta?*
🙄🙄
🐫🐫🐫🐫 *BAK'A CE* 🐫🐫🐫🐫
https://www.facebook.com/Idan-rana-ta-fito-writers-association-114558343535568/?referrer=whatsapp
*☀IDAN RANA TA FITO WRITER'S ASSO🌤* ____________________________________________
*Fad'akar da al'umma tare da nishad'antar da masoya shine fatanmu*😘🤝🏻😘
Na
*SAJIDA*
6️⃣2️⃣
Ka kasance mai zama da mutun da zuciya daya, na yi imanin koda wani ya zo rayuwarka dan ya cutar da kai Allah zai kare ka👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻
Mu.azam ya rintse ido dan harga Allah baya son yannayin wardugu na fushi, shi walahi tsoronsa yake,
Tausasa murya ya yi ya ce" Wardugu nine fa? Ni ne Mu.azam,
Idan kaine Mu.azam sai aka yi yaya? Ko an fada maka dan kai ne Mu.azam shikennan ka san ko ni wanene? Harma ka san abinda yake raina ko me?
Mu.azam ya sauke ajiyar zuciya yana dubansa, a hankali ya ce" ka yafe mini,
Wardugu ya daki table din gabansa da hannunsa ya nuna wayar ya ce" dan ka san kana cikin halin rashin lafia ka yi min wannan gangancin?
Mu.azam baka da huja, hujarka bata da wani ma.ana, ya zaka saki yarinyar da na je na karbo amanar aurenta wajen iyayenta a gabanka wai kan wata banzar hujarka ni Wardugu ina son ta?,
Mu.azam ya yi shiru yana duban wayar,
Wardugu ya dan rage ihun bacin ran aman muryarsa a kausashe ya ce" dan kana da wace kake so ka wulakanta mini ita?
Mu.azam ya kwararo ido da mamaki,
Wardugu bai barshi ya ce wani abu ba ya ci gaba" Mu.azam ka san irin halin da na tsinci kaina na irin kukan da ta ringa gumzawa a kanka?
Bakai min adalci ba, baka rike min amana ba, kai ka isa ka yi hukunci ne? Kan zaton da kake?a abinda ka yi hasashe? Ko akoy wanda zai fito yace na taba fada masa ina son ta ?
Mu.azam ya talafe habarsa da hannunsa na dama yana yiwa Khadija alama da kar ta leko wayar, (😳),
Wardugu ya juya ya juyo ya tsare shi da jajayen idannuwansa ya ce"
Yau koda hakan ne, koda ace wai na taba soyaya da ita bama maganar ana tunanin ina sonta ba, Mu.azam aure? Aure abin wasa ne? Da ace ita ta fito maka da hanyoyin da suka girgizaka , da ace ita ta nuna maka kiyaya da idan ka saketa da hujar bata sonka ba zaka iya zama da ita ba hankalina zai dauka, aman Mu.azam ka saka mini ita ta yi ta kuka? Wanda yau kwana hudu tunda na ajiyeta ban koma ba dan ban san shin ta daina kukan rashinka ba ko bata daina ba? Ni kadai nake da alhakin sakata kuka, daga lokacin da na karbo amanarta wajen mahaifiyarta ta zama abin karewana ta gaske,
Ba zan lamunta ba, ba zan iya kawar da kaina daga du wani wanda zai sakata zubar da hawaye ba!
Yana kai karshe ya datse kiran ya zauna yana saka hannunsa cikin sumar kansa,
Marahut dake daf da kofar office din, kasancewar murya dage Wardugu ya yi magana da Mu.azam ba abinda bai ji ba,
Ido ya kurawa kofar, kafin yakr kada kai ya juya ba tare da ya shiga daukar wayarsa ba, dan ya tabata idan ya shiga a haka zasu kara hawa sama ne, dan ransa a bace, kansa ya girgiza yana adu.ar Allah ya shiryi wardugu da zuciya, kuma abu gashi zahiri sai ya take sai ya ji jiki ya lalubi mutun.
Yau kwananta daya a gidan Ayya,
Tunda ta je wajen mahaifiyarta ta kora mata bayani , uwar ta buga ta buga suka ga basu da hanyar bi da ta wuce su je wajen mahaifiyarsa dan sun tabata itace kawai ke zabga masa mari ya sada kai, ta tankwasa shi ya yi koda baya so,
Ayya ta sha mamakin ganninsu, sai dai da ta ji abinda ke tafe da su, domin mahaifiyar Walyn nunawa ta yi ta zo da gaskiya dan a gaban Ayya har marin Walyn ta yi tana fadin irin gangancin da ta yi na zubar da ciki, da kukanta daa komai take rokar Ayya ta ji kanta ta kama mata, harda fadin yayan zamani ne ka haife su baka haifi halinsu ba,
Sosai ta nuna bacin ranta na irin halayan Walyn duka Ayya na kallonta,
Wakyn kam suma ta yi na dan lokaci kafin take dawowa hayacinta,
Ta jima kwonce kafin take janyo numfashi ta zabura tana zaro ido tana neman inda yake, hannayenta biyu ta dora saman kanta , ya sani? Ya san na zubda cikin? Ya sani? Wayo na shiga uku,
Da kyar ta iya rarumar ky dinta tana dingisawa ta fito ta shiga motarta ta tayar tana tafe tana labe labe har ta karasa gidansu
Wardugu kam a nan cikin mota ya kwana idonsa biyu yana duban titi, da safe bayan ya dawo daga masalaci ya shiga motarsa ya tayar, kokarin harbata titi yake ya dan yi tsai ya afka tunani:
Tun yana can aka turo masa bayanin an maidota asibiti tana zubar da jini,
Doctern da ya dubata aka turawa wardugu numbersa, nan yake shaida masa maganin zubar da ciki ta sha,
A hankali Wardugu ya binkita ya gane da wa da wa ta yi mu.amala har aka gano masa wanda ta kaita da wanda ya siyar mata,
Su duka aka rufe ita kuwa ya yi murmushi cewar zata gaje kurenta, daga lokacin ne ma ya kara daukar niyar sai ya kara aure koda zata mutu, kuma ba zai saketa ba su je zuwa tunda har shi zata zubar da cikinsa dan wani shirme nata na kar ta haihu da wuri ya kara aure? Zai kula matan ya ga wanda zai hana shi!,
Kansa ya girgiza a zaune a motarnan, yaushema aka yi aurensa da Walyn? Yarinyar da ta nuna masa zata rayu da shi komai bakin halinsa? Ta shanye wulakancinsa? Yanzu ta zame masa fitinaniya? Shi kam baya ra.ayin sakinta, da zata gyara halayenta ma zai rayu da ita a haka, aman ba zai daina kudirinsa na aure ba.
To wa zaka aura? Ya yiwa kansa tambayar nan,
Basma? , ko cikin sauran yan matan? Ko zuwa kake ka samu wata yar liman ka aura?
Murmushi ya yi gannin du sai ture shawarwarin zuciyarsa ke yi, a fili ya furta" ke ki nutsu, *wada kike hange ba zai yiwu ba, domin ko ba ransa ta taba zama tasa*
(Toh Fa)
Sai wajen karfe goma na safe Ayya ta shiga dakin Agaishat,
Zaune ta sameta tana kallon waje guda,
Ayya ta karasa ta zauna kusa da ita,
Hannunta ta kamo tana dubanta , da dukan kulawa ta ce" Agaishat, ki yi hakuri, ki yi hakuri, ki barwa Allah kin ji? Bana tunnanin saka lamarinnan a rai zai saka ki ji sanyi, ki dauka lokacin mutuwar aurenki ne ya yi ba dan wani mugun halaya ko wani abin ba, ki roki Allah ya maye maki gurbinsa da wanda ya fi zama alkhairi , ki yafe min kin ji?
Agaishat ta matsa ta dora kanta a cinyar Ayya, murya na rawa ta ce" Ayya ba abinda kikai min, na tsorata sosai da jin wai ya sake ni, Ayya na yi tir da rashin ilimina, da zan samu na je makaranta da na ji dadi, dan bana son a sake maimaita min abinda akai min Ayya, ashe zaune nake gidan mutumen da ya sake ni? Kuma ya kasa dubana ya fada min ya sake ni? Me na yi da zafi haka? Wannan lamari ya girgizani Ayya,
Ayya ta lumshe ido tana shafa kan Agaishat ta ce" in sha Allah, da aljihuna, da lokacina zasu kare a kanki har sai kin samu ilimi, fatana ki yi hakuri , ki daina damuwa,
Agaishat ta kara kwontar da kanta tana jin wasu hawaye masu dumi na gangaro mata daga gurbin idannuwanta, ba zata so ta rayu kamar mahaifiyarta ba, ka zama tamkar abin wasan namiji? Ai matayenku ba takalmanku ba aka ce, abokan rayuwarku ne, idan dadi bai hadata da miji ba, ba zata so ta yi rayuwar wulakanci da shi ba.
Paris
Yau kwana na uku kennan Mu.azam baya gannin Wardugu ba kuma ya gannin Agaishat sun zo ganninsa sai Marahutt dake nan wanda shima yace zai juya a gobe tunda jikin da sauki,
Ya tambayi khadija sai dai gargadin likita ya saka bata ce masa komai ba, daga nan ya gane kawai Wardugu ya ga sakonsa.
Marahutt dake tsaye kan lamarin Mu.azam khadija ta fada masa komai, ya ji ba dadi sosai abinda Mu.azam din yayi, aman ya yi masa uzuri da jiran jin bayaninsa ta waya dan juyawa zai yi gida
Mu.azam ya birkicewa Khadija sai da ta bashi wayarsa , nan ya yi ta gwada kiran number Wardugu aman amsar daya ce ba zai same shi ba.
Abinda ba.a so din ne dan kuwa ya fara tada hankalinsa , dan ya kasa samun nutsuwa dalilin rasa Wardugu har kansa ya fara ciwo
Hakan ya daga hankalin su Marahutt dan haka ya shirya ya juya gida, wato niger
Direct office din Wardugu ya je, nan ya same shi yana cikin aiki,
Kamar yanda ya saba hawo shi kai tsaye , yanzun ma kai tsayan ya hau shi inda ya dana vidio call ya ajiye masa ya fice a office din,
Kaĺlon junna suke ,
A hankali Mu.azam ya ce" ka yafe mini War, ka yafe mini na roke ka,
Wardugu bai bashi amsa ba sai kallonshi da yake
Mu.azam ya ce" ya kake so na rayu da macen da ka fini son ta?
Wardugu ya mike tsaye yana dubansa kafin cikin karaji ya ce" *Ni na fada maka ina son ta?* *a ina muka taba yi da kai cewar ina son ta?*
🙄🙄
🐫🐫🐫🐫 *BAK'A CE* 🐫🐫🐫🐫
https://www.facebook.com/Idan-rana-ta-fito-writers-association-114558343535568/?referrer=whatsapp
*☀IDAN RANA TA FITO WRITER'S ASSO🌤* ____________________________________________
*Fad'akar da al'umma tare da nishad'antar da masoya shine fatanmu*😘🤝🏻😘
Na
*SAJIDA*
6️⃣2️⃣
Ka kasance mai zama da mutun da zuciya daya, na yi imanin koda wani ya zo rayuwarka dan ya cutar da kai Allah zai kare ka👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻
Mu.azam ya rintse ido dan harga Allah baya son yannayin wardugu na fushi, shi walahi tsoronsa yake,
Tausasa murya ya yi ya ce" Wardugu nine fa? Ni ne Mu.azam,
Idan kaine Mu.azam sai aka yi yaya? Ko an fada maka dan kai ne Mu.azam shikennan ka san ko ni wanene? Harma ka san abinda yake raina ko me?
Mu.azam ya sauke ajiyar zuciya yana dubansa, a hankali ya ce" ka yafe mini,
Wardugu ya daki table din gabansa da hannunsa ya nuna wayar ya ce" dan ka san kana cikin halin rashin lafia ka yi min wannan gangancin?
Mu.azam baka da huja, hujarka bata da wani ma.ana, ya zaka saki yarinyar da na je na karbo amanar aurenta wajen iyayenta a gabanka wai kan wata banzar hujarka ni Wardugu ina son ta?,
Mu.azam ya yi shiru yana duban wayar,
Wardugu ya dan rage ihun bacin ran aman muryarsa a kausashe ya ce" dan kana da wace kake so ka wulakanta mini ita?
Mu.azam ya kwararo ido da mamaki,
Wardugu bai barshi ya ce wani abu ba ya ci gaba" Mu.azam ka san irin halin da na tsinci kaina na irin kukan da ta ringa gumzawa a kanka?
Bakai min adalci ba, baka rike min amana ba, kai ka isa ka yi hukunci ne? Kan zaton da kake?a abinda ka yi hasashe? Ko akoy wanda zai fito yace na taba fada masa ina son ta ?
Mu.azam ya talafe habarsa da hannunsa na dama yana yiwa Khadija alama da kar ta leko wayar, (😳),
Wardugu ya juya ya juyo ya tsare shi da jajayen idannuwansa ya ce"
Yau koda hakan ne, koda ace wai na taba soyaya da ita bama maganar ana tunanin ina sonta ba, Mu.azam aure? Aure abin wasa ne? Da ace ita ta fito maka da hanyoyin da suka girgizaka , da ace ita ta nuna maka kiyaya da idan ka saketa da hujar bata sonka ba zaka iya zama da ita ba hankalina zai dauka, aman Mu.azam ka saka mini ita ta yi ta kuka? Wanda yau kwana hudu tunda na ajiyeta ban koma ba dan ban san shin ta daina kukan rashinka ba ko bata daina ba? Ni kadai nake da alhakin sakata kuka, daga lokacin da na karbo amanarta wajen mahaifiyarta ta zama abin karewana ta gaske,
Ba zan lamunta ba, ba zan iya kawar da kaina daga du wani wanda zai sakata zubar da hawaye ba!
Yana kai karshe ya datse kiran ya zauna yana saka hannunsa cikin sumar kansa,
Marahut dake daf da kofar office din, kasancewar murya dage Wardugu ya yi magana da Mu.azam ba abinda bai ji ba,
Ido ya kurawa kofar, kafin yakr kada kai ya juya ba tare da ya shiga daukar wayarsa ba, dan ya tabata idan ya shiga a haka zasu kara hawa sama ne, dan ransa a bace, kansa ya girgiza yana adu.ar Allah ya shiryi wardugu da zuciya, kuma abu gashi zahiri sai ya take sai ya ji jiki ya lalubi mutun.
Yau kwananta daya a gidan Ayya,
Tunda ta je wajen mahaifiyarta ta kora mata bayani , uwar ta buga ta buga suka ga basu da hanyar bi da ta wuce su je wajen mahaifiyarsa dan sun tabata itace kawai ke zabga masa mari ya sada kai, ta tankwasa shi ya yi koda baya so,
Ayya ta sha mamakin ganninsu, sai dai da ta ji abinda ke tafe da su, domin mahaifiyar Walyn nunawa ta yi ta zo da gaskiya dan a gaban Ayya har marin Walyn ta yi tana fadin irin gangancin da ta yi na zubar da ciki, da kukanta daa komai take rokar Ayya ta ji kanta ta kama mata, harda fadin yayan zamani ne ka haife su baka haifi halinsu ba,
Sosai ta nuna bacin ranta na irin halayan Walyn duka Ayya na kallonta,