Sashe 103
Bak'a Ce Part 1 Complet Hausa Novel · about 8 min read
Innalilahi wa.ina ilaihi raj.une, ai Ayya ita ta datse kiran dan walahi kunya ce ta kamata, sintiri take tana zancen zuci, ba mai hanata wankawa Agaishat mari kan shiru da ta yi mata ta yi ta shiryata tamkar wace ta san hanyar,
Ba mai rabata da Wardugu idan ya jiwa yar amanarta ,
Zama ta yi tana duban Alhinayett da ta rage, domin ta salami sauran mutanen, ta ce" kin san ai ba.ai mata kitso ma sai yau ko Alhi?
Alhinayett ta amsa Ayya tana dubanta, kafin Ayya ta ci gaba da fadin" to bara ki ji, zuwa zaki yi ki dauki Melina daga saloon mun gama magana da ita ki kaita gidan Agaishat, idan kin je ki yi min vidio call na ganta, idan wani abu bai gamshe ni ba, zaku ganni a kanku, kun jima baku ce na dauko y'ata ba!
Ai kuwa Alhinayett ta maida hankali, domin yannayin Ayya ba wasa,
Ita kanta sai da ta je ta gane ba kyautar tarin kauna bane ya yi kata, kyautar cika al.adunmu ne, kuma ya yi haka dan a san da eh ruf ta je,
Sosai ta tausaya mata, ita da kanta kunyarsa ta ringa ji dan a gabanta ya tsare Agaishat da abinci sai da ta ci ya shirya ya fice aiki bayan ya jadada a bar waya a kusa, inda ya wuni yana aikin kira ya ji ya take, me take,
Daga nan ma wajen Ayya ya fice inda suka sha daru, ta dage tana fada, aman ta ki fadin asalin fadan, ita dai fadi take du wanda ya takura yarinyarta zata je ta daukota ne!.....
Kwonci tashi, zaman Wardugu da Agaishat zama ne na amana,
A hankali take binsa, shima a hankalin yake binta,
Ya kusanta kansa da ita, ya mayar da ita abokiyarsa, ya saka shakuwa ta kirki tsakaninsu, inda ta sakankance take afkawa cikin kogin soyayarsa aman har yau ba wanda ya fadawa dan uwansa kalmar so.
Sau daya ta yi masa maganar Walyn, maimakun ya fahimceta sai cewa ya yi" Walyn dai matata ce, kika san ko idan na fita daga inda kike wajenta nake tarewa? Ba ruwanki da rashin raba kwanakin ku, ko so kike ki nuna min na isheki dan bakya so na?
Shiru ta yi ta shiga goge masa zufar motsa jikin da ya yi, inda ta mika masa tea mai zafi ta shiga tatare wajen,
Kamar yau, ya kama wajen sati uku da aurensu, kuma har yau ya ki ya bata wayarta da ta gane tana hannunsa,
Zaune yake yana kallon France 24, ana ta hasko labarun duniya,
A nitse ta zauna kujerar dake facing din inda yake zaune,
Kallon yake aman yana cirewa yana dubanta, sai kuma ya maida dubansa kan tvn,
Kafarta take dan karkadawa a hankali, ta hade cikin doguwar atamfa, rabonta da wardugu ya kai mata hari tun na daren farkonsu,
Ya kasance komai dare idan ta yi baci zai janye ya kwana daban daban da ita, ta sha kama shi yana dibgar lemun tsami, ta sani, ta sha azaba ya ba gobe, qman kuma ta fara shiga damuwa, ta dai san mijinta namiji ne lafiyaye, kuma ta san ba ita daya ne da shi ba, idan wajen matarsa yake zuwa ita hoto ce? Aa fa, ba zata so ta zama hoto a fadar Wardugu ba,
Zaman kafar ta canza tana kadawa, dan haka a hankalce ya ce" menene?
Agaishat ta zumburo bakinta ta ce" wai me sunana ne?
Wardugu ya tsura mata ido, a ransa ya ayanna yau kuma fitina take ji,
Murmushi ya yi ya tashi ya koma kusa da ita ya zauna, habarsa ya dafe yana duban kwayar idannunta,
A hankali ya ce sunnanki...Orronur,
Agaishat ta zumburo bakinta ta dube shi da kyau ta ce" menene ma.anar Orronur,
Tsareta ya yi da ido, zai bata amsa kira ya shigo wayarsa dan haka ya daga yana dubanta,
Walyn...ya fadi sunnan a sanyaye,
Walyn ta amsa shi da Wardugu, dan Allah ka lamuncen ganninka, ka bani damar ganninka, na tuba, ka tuna fa, hakina dake kanka idan har ka tauye min Allah ba zai barka ba, ba sakar min kudi bane kawai hakina dake kanka,
Wardugu ya lumshe idannuwansa kafin ya bude yana kallon yannayin Agaishat ya ce" kina ina ne?
Walyn ta amsa shi da tana gidansu na da,
Wardugu ya saki murmushi a zuciyarsa dan kuwa zai so ya ga yannayin da Agaishat zata nuna, dan haka ya ce" ki shirya min tarba, zan so shinfidarki ta yi kamshi, gani nan zuwa,
Kamar an doka mata ice a kanta ta ji, a zaunen da take ta lumshe idannuwanta tana kiran sunnan Allah, domin kuwa juwa ce take ji daga zaune,
Bata tashi jin kamar an gaura mata mari ba sai da ya mana mata kiss, ya mike yana gyara belt din wandonsa ya yi mata wani murmushin shegantaka sannan ya juya ba tare da ya ce da ita zai fita ba , ko zai je wani gurin ba, ya fice a gidan inda ta gane haka ta tvn bangon dake nuna mai shigowa ko mai fita daga gidan dan ba.a jin dirar motoci in dai dakunnan a rufe,
A hankali ta silale saman kujerar ta rushe da kuka dan zuciyarta take ji zata balo kirjinta ta fito,
Dan me ba zan zama mace mai inci irin na kowa ba?
Zaman kwana ashirin da daya da na yi da kai, zaka yi min wasa tamkar wata baby, na san bana yawan neman zama inda kake ba suturar kirki a jikina, aman irin idan ta kama ka shigo na fito a wanka zaka yi gagawar juyawa ka bara min dakin, wari nake? Ko kaima kana kyamar *BAK'A CE?*, ni na san kana zaune da ni ne dan girman kaunar da kake yiwa mahaifiyarka, aman kuma kaunar ba zata sa ka nunan nima mace bace? Ko na zurmi da yawa ta hanyar bin nasihohi ta hanyar kyautata maka? Na san matarka ce, ta fi ni fada a wajenka, aman idan ka yi niyar raba mana kwana ne ka hada mu mana ka yi kamar yanda kowace mace ke samu? Ba ko salama ko? Ni ko? Ba komai Wardugu, nima zan kama kaina, na farka daga yaudarar kaina da nake cewar so ne, aa *Kyautatawa ce*,
Nima zan kyautata maka!
Wardugu kam na fita sai da ya gama shawaginsa a gari kafin ya je gidan,
A bangarensa ya sameta, an gyagyara dakin ba laifi, sannan dai cikin shigarta ta kananun kaya,
Ga mamakinsa bai yi wani zumudin shigarta ba kamar kulun, saima zama da ya yi yana son kwadaitawa kansa ita dan fita haki, da kuma samun nutsuwar kansa, dan ba karamin takure yake ba dagawa Agaishat kafa da yake, yana matukar tausaya mata , yana so ta karasa yarda da shi, ta idasa sakewa da shi, kafin a hankali ya kara dirmiyar da ita ruwa ta hanyar da ya dace, so yake ta fada soyayarsa komai kankantarta, yana so ta so shi koda da wasa ne, shi dai ya samu soyayarta kamar yanda yake ciki,
Sai dai yarinyar ya lura tana zaune da shi ne kawai dan biyaya, domin sha nawa zai samu kiran yan mata a gabanta, maimakun ta nuna bacin ranta irin na Walyn, saima ta shiga sabgar gabanta, kennan dai bata son sa bale ra yi kishinsa ko? Dan me? Dan me jarabawarsa ta diro ta nan? Ya Allah......
Walyn dake zaune kanta kasa tana share hawaye cike da tsoronsa, kar ta yi abinda za.a maimaita wanda aka yi kafin ya bar gidan ta budi bakinta na rawa ta ce" War.....
Hararar da ya watsa mata ne ya saka ta hadiye sauran maganar,
A hankali ta taso ta dawo kusa da shi tana duban yannayinsa ta ce" .......
🐫🐫🐫🐫 *BAK'A CE* 🐫🐫🐫🐫
Na
*SAJIDA*
8️⃣3️⃣
*KUTKALE* (PRISON)
*AURE YAKIN MATA NE*
*KAMARTA, BATA DA NIYAR CUTARWA*
daga alkalamin yar mutan niger *SAJIDA* in sha Allah,
........kar ku bari a baku labari.....
Ta ce" Wardugu, har ka manta da ni? Tun ba.a je ko.ina ba har ka manta da ni? Wardugu ni ce fa matarka, uwar gidanka, danme maza bakwa yiwa kanku adalci bale ku yiwa wani? Wardugu saboda wata can bakar mace zaka yarda ni? Dan an cusa maka mace an baka shi ne ni zaka yi watsi da ni?
Wardugu ya dade kansa da hannayensa bibiyu kafin ya dago da dubansa,
A hankali ya ce" me yasa ba zaki yiwa kanki adalci ba? Waye bai san irin yanda nake daga maki kafa ba? Walyn, kawai dan na yi aure sai karin tijara? Walyn yaushe iyayena zasu yi daraja a idannuwanki? A lokacin da na je wajenki na kasance mai matsanancin girmama iyayenki, a sanu kika koya mani halayen tafka rashin kunya a gabansu,
Walyn nima fa mutun ne, ina so na ga canji a rayuwana,
Mahaifiyata da kika gani, ta fi min kowani halita a nan gidan duniya, da kina da hankali, kina da wayo, koda kin tsaneta ne sai ki boye tsanar nan ki kyautata mata,
Aman ina, a gaban idona sha nawa zaki bita da wani kallo idan ta bada baya? Ina sane, ina gani , ina lure, kawar da kai ne nake dan a zauna lafia!
Da ace rashin hankalin ki iya ni kika tsaya, da zan ci gaba da jan kwababiyar rayuwar nan,
Aman walyn bayan ni, kika tsalake kika haura iyayena, sannan kika tashi kika je kika cire kwaina? Mahaukaci ne ni da ba zaki hada zuri.a da ni ba? Meye aibuna? Me na rage ki da shi?
Walyn dake sauraronsa sosai zuciyarta ke kuna, au fadama zai dora daga inda ya tsaya kennan? Du irin yanda ta zubar da ajinta take son su fuskanci juna shi ne zai rufeta da fada? Mahaifiyarsa, mahaifiyarsa,
Walyn ta dube shi, walahi ita tsoron haukansa take da ta fadi magana, dan haka ta ce" aman ai ba.a kyauta min ba ko?
Wardugu ya kausasa murya ya ce" waye bai kyauta makin ba?
Walyn ta so tace Ayya, aman gannin yana cikin yan maganan, kar ta kwabe komai ya sa ta ce" kai mana, ka kyauta min ne?
Da na yi me?,
Ba mai rabata da Wardugu idan ya jiwa yar amanarta ,
Zama ta yi tana duban Alhinayett da ta rage, domin ta salami sauran mutanen, ta ce" kin san ai ba.ai mata kitso ma sai yau ko Alhi?
Alhinayett ta amsa Ayya tana dubanta, kafin Ayya ta ci gaba da fadin" to bara ki ji, zuwa zaki yi ki dauki Melina daga saloon mun gama magana da ita ki kaita gidan Agaishat, idan kin je ki yi min vidio call na ganta, idan wani abu bai gamshe ni ba, zaku ganni a kanku, kun jima baku ce na dauko y'ata ba!
Ai kuwa Alhinayett ta maida hankali, domin yannayin Ayya ba wasa,
Ita kanta sai da ta je ta gane ba kyautar tarin kauna bane ya yi kata, kyautar cika al.adunmu ne, kuma ya yi haka dan a san da eh ruf ta je,
Sosai ta tausaya mata, ita da kanta kunyarsa ta ringa ji dan a gabanta ya tsare Agaishat da abinci sai da ta ci ya shirya ya fice aiki bayan ya jadada a bar waya a kusa, inda ya wuni yana aikin kira ya ji ya take, me take,
Daga nan ma wajen Ayya ya fice inda suka sha daru, ta dage tana fada, aman ta ki fadin asalin fadan, ita dai fadi take du wanda ya takura yarinyarta zata je ta daukota ne!.....
Kwonci tashi, zaman Wardugu da Agaishat zama ne na amana,
A hankali take binsa, shima a hankalin yake binta,
Ya kusanta kansa da ita, ya mayar da ita abokiyarsa, ya saka shakuwa ta kirki tsakaninsu, inda ta sakankance take afkawa cikin kogin soyayarsa aman har yau ba wanda ya fadawa dan uwansa kalmar so.
Sau daya ta yi masa maganar Walyn, maimakun ya fahimceta sai cewa ya yi" Walyn dai matata ce, kika san ko idan na fita daga inda kike wajenta nake tarewa? Ba ruwanki da rashin raba kwanakin ku, ko so kike ki nuna min na isheki dan bakya so na?
Shiru ta yi ta shiga goge masa zufar motsa jikin da ya yi, inda ta mika masa tea mai zafi ta shiga tatare wajen,
Kamar yau, ya kama wajen sati uku da aurensu, kuma har yau ya ki ya bata wayarta da ta gane tana hannunsa,
Zaune yake yana kallon France 24, ana ta hasko labarun duniya,
A nitse ta zauna kujerar dake facing din inda yake zaune,
Kallon yake aman yana cirewa yana dubanta, sai kuma ya maida dubansa kan tvn,
Kafarta take dan karkadawa a hankali, ta hade cikin doguwar atamfa, rabonta da wardugu ya kai mata hari tun na daren farkonsu,
Ya kasance komai dare idan ta yi baci zai janye ya kwana daban daban da ita, ta sha kama shi yana dibgar lemun tsami, ta sani, ta sha azaba ya ba gobe, qman kuma ta fara shiga damuwa, ta dai san mijinta namiji ne lafiyaye, kuma ta san ba ita daya ne da shi ba, idan wajen matarsa yake zuwa ita hoto ce? Aa fa, ba zata so ta zama hoto a fadar Wardugu ba,
Zaman kafar ta canza tana kadawa, dan haka a hankalce ya ce" menene?
Agaishat ta zumburo bakinta ta ce" wai me sunana ne?
Wardugu ya tsura mata ido, a ransa ya ayanna yau kuma fitina take ji,
Murmushi ya yi ya tashi ya koma kusa da ita ya zauna, habarsa ya dafe yana duban kwayar idannunta,
A hankali ya ce sunnanki...Orronur,
Agaishat ta zumburo bakinta ta dube shi da kyau ta ce" menene ma.anar Orronur,
Tsareta ya yi da ido, zai bata amsa kira ya shigo wayarsa dan haka ya daga yana dubanta,
Walyn...ya fadi sunnan a sanyaye,
Walyn ta amsa shi da Wardugu, dan Allah ka lamuncen ganninka, ka bani damar ganninka, na tuba, ka tuna fa, hakina dake kanka idan har ka tauye min Allah ba zai barka ba, ba sakar min kudi bane kawai hakina dake kanka,
Wardugu ya lumshe idannuwansa kafin ya bude yana kallon yannayin Agaishat ya ce" kina ina ne?
Walyn ta amsa shi da tana gidansu na da,
Wardugu ya saki murmushi a zuciyarsa dan kuwa zai so ya ga yannayin da Agaishat zata nuna, dan haka ya ce" ki shirya min tarba, zan so shinfidarki ta yi kamshi, gani nan zuwa,
Kamar an doka mata ice a kanta ta ji, a zaunen da take ta lumshe idannuwanta tana kiran sunnan Allah, domin kuwa juwa ce take ji daga zaune,
Bata tashi jin kamar an gaura mata mari ba sai da ya mana mata kiss, ya mike yana gyara belt din wandonsa ya yi mata wani murmushin shegantaka sannan ya juya ba tare da ya ce da ita zai fita ba , ko zai je wani gurin ba, ya fice a gidan inda ta gane haka ta tvn bangon dake nuna mai shigowa ko mai fita daga gidan dan ba.a jin dirar motoci in dai dakunnan a rufe,
A hankali ta silale saman kujerar ta rushe da kuka dan zuciyarta take ji zata balo kirjinta ta fito,
Dan me ba zan zama mace mai inci irin na kowa ba?
Zaman kwana ashirin da daya da na yi da kai, zaka yi min wasa tamkar wata baby, na san bana yawan neman zama inda kake ba suturar kirki a jikina, aman irin idan ta kama ka shigo na fito a wanka zaka yi gagawar juyawa ka bara min dakin, wari nake? Ko kaima kana kyamar *BAK'A CE?*, ni na san kana zaune da ni ne dan girman kaunar da kake yiwa mahaifiyarka, aman kuma kaunar ba zata sa ka nunan nima mace bace? Ko na zurmi da yawa ta hanyar bin nasihohi ta hanyar kyautata maka? Na san matarka ce, ta fi ni fada a wajenka, aman idan ka yi niyar raba mana kwana ne ka hada mu mana ka yi kamar yanda kowace mace ke samu? Ba ko salama ko? Ni ko? Ba komai Wardugu, nima zan kama kaina, na farka daga yaudarar kaina da nake cewar so ne, aa *Kyautatawa ce*,
Nima zan kyautata maka!
Wardugu kam na fita sai da ya gama shawaginsa a gari kafin ya je gidan,
A bangarensa ya sameta, an gyagyara dakin ba laifi, sannan dai cikin shigarta ta kananun kaya,
Ga mamakinsa bai yi wani zumudin shigarta ba kamar kulun, saima zama da ya yi yana son kwadaitawa kansa ita dan fita haki, da kuma samun nutsuwar kansa, dan ba karamin takure yake ba dagawa Agaishat kafa da yake, yana matukar tausaya mata , yana so ta karasa yarda da shi, ta idasa sakewa da shi, kafin a hankali ya kara dirmiyar da ita ruwa ta hanyar da ya dace, so yake ta fada soyayarsa komai kankantarta, yana so ta so shi koda da wasa ne, shi dai ya samu soyayarta kamar yanda yake ciki,
Sai dai yarinyar ya lura tana zaune da shi ne kawai dan biyaya, domin sha nawa zai samu kiran yan mata a gabanta, maimakun ta nuna bacin ranta irin na Walyn, saima ta shiga sabgar gabanta, kennan dai bata son sa bale ra yi kishinsa ko? Dan me? Dan me jarabawarsa ta diro ta nan? Ya Allah......
Walyn dake zaune kanta kasa tana share hawaye cike da tsoronsa, kar ta yi abinda za.a maimaita wanda aka yi kafin ya bar gidan ta budi bakinta na rawa ta ce" War.....
Hararar da ya watsa mata ne ya saka ta hadiye sauran maganar,
A hankali ta taso ta dawo kusa da shi tana duban yannayinsa ta ce" .......
🐫🐫🐫🐫 *BAK'A CE* 🐫🐫🐫🐫
Na
*SAJIDA*
8️⃣3️⃣
*KUTKALE* (PRISON)
*AURE YAKIN MATA NE*
*KAMARTA, BATA DA NIYAR CUTARWA*
daga alkalamin yar mutan niger *SAJIDA* in sha Allah,
........kar ku bari a baku labari.....
Ta ce" Wardugu, har ka manta da ni? Tun ba.a je ko.ina ba har ka manta da ni? Wardugu ni ce fa matarka, uwar gidanka, danme maza bakwa yiwa kanku adalci bale ku yiwa wani? Wardugu saboda wata can bakar mace zaka yarda ni? Dan an cusa maka mace an baka shi ne ni zaka yi watsi da ni?
Wardugu ya dade kansa da hannayensa bibiyu kafin ya dago da dubansa,
A hankali ya ce" me yasa ba zaki yiwa kanki adalci ba? Waye bai san irin yanda nake daga maki kafa ba? Walyn, kawai dan na yi aure sai karin tijara? Walyn yaushe iyayena zasu yi daraja a idannuwanki? A lokacin da na je wajenki na kasance mai matsanancin girmama iyayenki, a sanu kika koya mani halayen tafka rashin kunya a gabansu,
Walyn nima fa mutun ne, ina so na ga canji a rayuwana,
Mahaifiyata da kika gani, ta fi min kowani halita a nan gidan duniya, da kina da hankali, kina da wayo, koda kin tsaneta ne sai ki boye tsanar nan ki kyautata mata,
Aman ina, a gaban idona sha nawa zaki bita da wani kallo idan ta bada baya? Ina sane, ina gani , ina lure, kawar da kai ne nake dan a zauna lafia!
Da ace rashin hankalin ki iya ni kika tsaya, da zan ci gaba da jan kwababiyar rayuwar nan,
Aman walyn bayan ni, kika tsalake kika haura iyayena, sannan kika tashi kika je kika cire kwaina? Mahaukaci ne ni da ba zaki hada zuri.a da ni ba? Meye aibuna? Me na rage ki da shi?
Walyn dake sauraronsa sosai zuciyarta ke kuna, au fadama zai dora daga inda ya tsaya kennan? Du irin yanda ta zubar da ajinta take son su fuskanci juna shi ne zai rufeta da fada? Mahaifiyarsa, mahaifiyarsa,
Walyn ta dube shi, walahi ita tsoron haukansa take da ta fadi magana, dan haka ta ce" aman ai ba.a kyauta min ba ko?
Wardugu ya kausasa murya ya ce" waye bai kyauta makin ba?
Walyn ta so tace Ayya, aman gannin yana cikin yan maganan, kar ta kwabe komai ya sa ta ce" kai mana, ka kyauta min ne?
Da na yi me?,