← Book details Bak'a Ce Part 1 Complet Hausa Novel Local reading mode
READING PART 79 OF 110

Sashe 79

Bak'a Ce Part 1 Complet Hausa Novel · about 8 min read

Ayya da ta yi mutuwar zaune cike da mamaki, da kuma darsuwar vakon zargi a kan tilon dan nata game da yar amanarta ta yi sauri cewa" walahi ka dakar min y'a sai ran ubanka ya baci Wardugu!

Ja ya yi ya tsaya, a hankali ya juyo wajen Ayya ya ga ta mike tsaye, kansa ya sada ya karaso kusa da ita a hankali kafin ya ce" Ayya, ya zaki sakawa yarinya ido tana fita da mayafi dan Allah?

Ayya ta ce" Wardugu, auren wani ke kan yarinyata ko bakon abu ne fita da mayafi a matar aure ma bare wace bata da aure? Ba wani shigar tsiraici take yi ta fita ba, aman idan ka saka mata irin dokar nan ba zan dauka ba !

Wardugu ya dago jajayen idannuwansa ya ce" Ayya, sai ta fita da dan mayafi zata samu miji ne? Wani irin miji take nema a rayuwarta ne? Shin ba karatu kika ce tana yi ba? Dan Allah du yanda za.a dagawa mutun hankali an sani? Yaya kuke so na yi ne?

Ayya ta kwalalo idannuwanta kafin ta tafa hannayenta ta ce" Warsugu wani laifi muka yi maka ne?

Wardugu ya yi shiru ya tsurawa cafet din falon ido, can ya fago idannuwansa ya sauke saman fuskar Agaishat dake tsaye tana dubansa, idannuwan su ne suka sarke da juna, kallon second 5 , idannuwan Wardugu jajaye jir da su tamkar gauta, sai dai da wasu yan kwala da ba zata iya kiransu da kwallah ba sai dai tace da su na bacin rai, wani irin kallo mai nauyi, mai tafe da sakwonni, mai dauke da ma.anoni ne ya zuba mata a cikin maraitatun idannuwanta da ta yi tsai ta jefe shi da kallo mai tura sakon *Ka ji tausayi na*,
A hankali ta lumshe idannuwanta ta ji wani irin sulbi a cikin idannuwan nata sannan suka fara rawa sanadiyar irin dokawar da zuciyarta ke yi du idan ta yi arba da shi,

A hankali ya taka ya nufe ta, wanda du takunsa ke barazana da tunanin kwakwaluwarta har ya kasance tunanin ya tsaya cak, ba wani sauran abinda ke aiki a cikin kwakwaluwar nata sai tarin kwalar da ta cika gurbin idannuwanta a hankali ta shiga zubowa,

Kure mata waje ya yi, ya shaki kamshin turarenta,
Idannuwansa ya lumshe ya kai hannunsa ya riko nata , riko na ya riko hannun kanwarsa, riko na ya kamo hannun kanwar sa dan ya jadada kashedinsa a gareta,
Sai dai laushin su ya saka shi dago da hannun da kyau ya bude idannuwansa ya tsura masu ido,
Ajiyar zuciya ya sauke kafin yake daga dan yatsarsa ya ce" ki bi dokana ki tsira, idan ki ka kiya zaki saka mu a uku ne, dan zan farauce ki a duniya ne, zan yi maki farautar kwai ne, Agaishat ki rufa mana asiri ki bamu lokaci, ki rufawa Ayyanki asiri kar ta yi zaman jinya !

Yana gama fada ya juya ya dauki kys dinsa ya juya yana tafe yana hada hanya ya fice a fallon,

Kuka Agaishat ta fashe da shi wanda ya farfado Ayya daga uwar sumar mamakin abinda ya faru da raka Wardugu da ido da ta yi,

Da sauri ta nufi wajen Agaishat ta kamota ta ce" ke Agaishat, menene? Tsoro kike ji ko? Kar ki ji wani tsoronsa in sha Allah ina tare da ke ba abinda zai yi maki!

Agashat ta rike hannun Ayya da kyau , da kyar ta bude bakinta ta ce" Ayya zuciyata ke bugawa, Ayya jikina rawa yake min, Ayya wayo zuciyata gabana ke faduwa du idan na ga yaya Wardugu, Ayya ciwon zuciya ne nake ko????

Shiru Ayya ta yi itama gaban nata ya fadi, kai ina! Aa ba su ba, menene haka? Me ke shirin faruwa ne?

Wardugu na komawa gidansa bangaren Walyn ya nufa,
Kai tsaye ya ritsata zaune tana kallon film a nollywood hankali kwonce,

Hannunsa ya saka ya mikar da ita, a hankali ya jata jikinsa ,
Idannuwansa lumshe ya lalubo lebenta jajir ya kai masu lalausan harshensa ya shiga kissing dinta passionately,

Fama take a kai fage, domin itafa ta fi gane can duda takan jigata aman gani take wani sakwanin wasani bata lokaci ne dan haka ta yi kokarin juya wasan zuwa ga fage mai rikitarwa, hakan ya saka ta yi gagawar cire yar rigar dake jikinta wace ta bayanar da yan berayen halitun jikinta,

Hannunta ya ja yana so ta yi tafia a gabansa duda ya kashe hasken fitilar dakin, dan damemen gajeran wandon dake jikinta yake so ta motsa ta bashi ma.ana, so yake ta bashi spectacle, yana so idannuwansa su juye kamar yanda a dazu suka juye daga kallon abinda bai zama halalinsa ba,

Saman kujerar ya zauna yana dubanta gannin faman ta baje take, wato ita dai kulun ta baje shi ta iya,

Kansa ya shafa yana dubanta, farar mace jajir, yar suwaiwai mafarkin dubunai, me ke damunsa? Ga hargitsinsa a gabansa ba wani ba, ga cakula kwakwaluwarsa a gabansa ba wani ba,

Hannayensa ya daga duka biyu ya dora saman kansa kafin a fili ya ce" kai kai, ina ba zai yiwu ba, wace wanina ya shiga? Gidan da aminina ya malaka? Wace irin kunya nake son kwasarwa kaina haka?

Walyn dake jiransa ta dube shi da kyau ta ce" Wardugu?

Wardugu ya bude idannuwansa yana dubanta, bai taba sakar mata nauyinsa mai suna nauyi ba, yakan shigar da gaban motarsa ne dan gannin gidan motar ba zai iya da shi ba, wai ko dai tausaya mata ne da yake yake sakata daukan raini tana sauke masa? zata iya da shi ne? Kai yau bara ya sakar mata nauyinsa , ko dai dan yana rage sauran nauyin nasa nema take tunanin karfin su daya?
Abinka da shawarar keta mai samun mazauni, nan da nan ya ji wani karfi na kara shigarsa, karfi irin na namijin saurayin zaki,

Mikewa ya yi ya nufeta da irin bukatarta ya..........

(Rashin kunyar ta isa haka woolah😢)

Dama kyawawa ne, suka kara da wanka, hakan ya saka yan matan suka wani fito fas da su, Mariama da Zainaba sun wani haska suna taku irin na manyan yara,
Abu daya ke kawo masu cikas a zamansu a birni shi ne rashin iya french, su kuwa yan mata da samarin garin Niamey sun dauki yaren French tamkar yaren haihuwarsu, karkadaf idan ka yi wasa zaka bace a hira da su, wato sun lakance shi ne ya saka har ruwa ruwa suke da harshe da gagawar magana tamkar jikokin macron (😕),
Kakarsu tana cikin koya masu wanka na yayan gayu da suka jiku a cikin gayu,
An koya masu mota, su ke zuwa alimentation siyayar kayan kicin da na frij, suna koyan su cake da sauransu,

Anna ta murje, ta murje ta faso, Anna bata magana daya biyu ba tare da ta jefa turanci wato inglish a ciki ba domin makarantar da ta yi ana koya masu yaran ne duka biyu a tare,
Rayuwarta na da ya dawo, ta dawo cikakiyar yar birni mai wayayen kai da iya tafiar da rayuwarta a nitse ba da hayaniya ba,

Takan shiga damuwar rashin labarin Agaishat, sai dai hankalinta na kwonciya idan ta tuna ai ta bada aurenta tana dakin mijinta kuma ko ba dade ko ba jima zata neme su fatanta dai Allah ya sa tana cikin rayuwa mai nagarta a gidanta,

Sai maganar Algabitt da suke jiran bilowarsa dan abinda ya tsaye masu a rai ya sakar masu y'a !

Timiya,

Sarki ya kada , ya raya, yana so ta janye maganarta aman fir ta rikice masa kan walahi ita magana daya ce tana so a fitar mata da hakinta a matsayinta na yar gari wace take da inci a kan wanda ya cuta mata,

Ya so su yi lamarin a sirri aman ta kiya ita kawai a yi masu shari.a da Algabitt dake rufe a matsayin mai dauke da laifi mai girma a gidan sarki,

Garin ba wanda bai san halin da ake ciki ba dan haka kananun magangannu ke yawo cewar za.a ga idan sarki zai hukunta sirikinsa bisa laifin da ya yi, idannuwa dai a kansa wanda hakan ya saka dole ya fitar da shari.ar fada,

Komai na son sirri, abinda ya yi ta nanatawa Gaishata dake kukan wannan lamari,

Gigirigin kennan ranar fadin gaskiya,

Tare wajen yake dankam, cike da jama.a, an taru an cika an yi makil abinka da kauye kowa ya zo ya ga kwaf,

Sarki zaune ya hakimce da rawaninsa na turkudi, gefe da gefensa du dogarai ne da yaran gidan sarki,
Sarkin bulala tsaye yana dan kadata lokaci zuwa lokaci,

Gefe guda matan sarki ne laye cikin shiga ta alfarma kowace na isa da kanta a matsayin na matar mai garin timiya,

Gaishatama zaune take ta sha turkudinta mai kala biyu blue da maroon an yi mata dinkin zamani ta rufa da katon mayafi hannayenta dauke da warwarayen zinari , ba yara a wajen domin ko yayansu a gida a aka bar su ,

Dayan gefen kuwa Algabiittt ne ke zaune shima yana ta kale kale alamomin rashin gaskiya sun bayana a tare da shi,

Gayaran murya sarki ya yi kafin ya ce" kamar yanda Timiya yake karamin gari mai dauke da sarki ni Ibrahim Asadeek, timiya ta kasance garin da talakanta ke da inci, muna zakulo du wanda ke tayar da zaune tsaye mu hukunta shi bisa tsarin adini,

Dogarai sai amsa shi suke kafin ya ci gaba da fadin" a yau , mun zauna a wannan waje dan tuhumar Malan agabitt kan manyan laifuka da muke tuhumarsa da su wa.inda matar da yake zaune da ita ta shigar da karar tun kafin ta bar gari , yanzu da bata nan bisa madadinta ga y'arta wato gimbiya gaishata , muna masu umartar Algabiit da ya bayana mana haduwarsa da mahaifiyar yayansa, dalilin da ya saka ya yi rayuwar wulakanci da ita....

Shiru ya yi yana kifta ido ya ki yin magana,

Ajiyar zuciya Sarki ya sauke kafin ya ce" idan har mai laifin ya yi gardama, kadarorinsa na gida da gonarsa da ake yi masa noma za.a karbe sannan ya fuskanci hukunci mai tsanani,
Chapter 79 · 0% Book details