Sashe 100
Bak'a Ce Part 1 Complet Hausa Novel · about 8 min read
Gaba daya wajen ya kwashi wani busa na sojoji kafin a karashe da fadin *GENERAL HEI GENERAL HEI*
Tsura masu ido ya yi daga inda yake,
A hankali ya dora kafarsa ta hagu saman abin takawar na fari, kafin ya lankwashe kafar ya kasance gwuiwar kafar tasa ta hagun a kasa, sannan ya matso da ta damar saman na gaban ya dorata, ya yi irin taugunon nan da maza suke yi dan tambayar hannun budurwarsu (kasar larabawa da turawa),
Wani irin ihu wajen ya dauka a lokacin da ya mika hannayensa baki daya kan a bashi, ya zo a bashi...........
To fans saura kiris bilahi😔😔😔😔😔
🐫🐫🐫🐫 *BAK'A CE* 🐫🐫🐫🐫
Na
*SAJIDA*
8️⃣1️⃣
*KUTKALE* (PRISON)
*AURE YAKIN MATA NE*
*KAMARTA, BATA DA NIYAR CUTARWA*
daga alkalamin yar mutan niger *SAJIDA* in sha Allah,
........kar ku bari a baku labari.....
Dakatawa Ayya ta yi, kafin ta dubi tarin jama.ar,
Dubanta ta kai wajen mutanen da suka wunnin mata sannan ta kara duban yan matan dake wajen wato kannen Alhinayett da aka wuni da su,
A hankali ta yafito Alhinayett, ta karaso inda ta yi mata radar du rintsi a sada Agaishat dakinta da ita,
Ai kuwa Alhinayett ta amsa, kafin Ayya ta kama hannayen Alhinayett ta karasa kusa da Wardugu,
Hannunta na dama mai dauke da jan kunshi dan kadan ba mai yawa ba ta dora saman nasa na dama kafin a hankali ta ce" ka riketa mudin ranka War....,
Wardugu ya rike hannun da kyai inda ya kai dubansa da kyau domin jin wani laushi da hannun ya kara kan nasa na da, dubansa ya kai wajen mahaifiyarsa a hankali ya furta" Allah ya tabatar maki da shiga aljannah,
Aminiyarta da Alhinayett da Agaishat kawai suka ji, dan haka suka amsa kowane daga bangarensa, inda ya mike a hankali ya karasa hawa ya matsota jikinsa ,
A fakaice ya duba irin daurin lafayar da akai mata, aa yau sun yi abin kansu, an yi mata daurinnan na saman kirji wanda baya nuna surar mutun, dan haka ya sauke ajiyar zuciya ya sakali hannunta da kyau inda ya zame mata jagora yana takawa a hankali tana bin sahunsa ,
Sojojin gaba daya bindigoginsu suka daga sama kafin daya daga cikinsu da ya fi murya ya ce"REPOS!
Gaba daya suka sauke
A hankali suke takawa, inda Alhinayett ke bayansu, sai yan matan suma suka rufa masu baya , sai iyayen da zasu rakata domin fir Ayya ta ki ta saketa haka kawai,,
Motar da zata kaisu ce ta karaso ta tsakiyar sojojin, nan Wardugu ya bude ya sakata gefen dama kafin ya zagaya ya shige gefen hagu,
Mu.azam,
Shi ne abunfa Wardugu ya fada a lokacin da ya ga Mu.azam ne zai tuka su,
Mu.azam ya tsare shi da ido ta jikin madubin hakan ya sa ya yi shiru ya zauna da kyau yana duban yanda kowa ya je ya shiga mota suka dauki hanya,
Shiru ne ya ratsa motar, inda gabanta ke dukan tara tara, me? Mu.azam? Shi ne zai kaita dakin miji? Lale Mu.azam, kai itafa har yanzu bata san komai ba, kuma bata da niyar sani!
Haka dai ta yi shiru har lokacin da Wayar Wardugu ta dauki tsuwa,
Dagawa ya yi ya kara a kunnensa,
Ai kuwa a dake ya ce" ka gane, abu daya za.a yi da su su dan daidaita halayensu, dangina ne na san meye zuciyarsa, du wanda ya kashe ka saka bakin bindiga ka harbe shi a tsakiyar ido! Du wanda ya jigata wani, ka jigata shi, hakan zai sa su daina fadan da zasu jiwa junansu har a kawo su asibiti,
Ku kennan haka zaku kare? Kulun kuna fama da rabiyar fadan cikin kasa bayan ga wanda ya adabi duniya? Ba so suke su kare ba? Zan kuwa karar da su!
Shiru ya yi kafin ya daga murya ya ce" commandan kana da ja ne?,
Amsa aka bashi kafin ya ce" ohk, ni na ce, a zartar!
Kit ya kashe kiran yana kokarin ajiye wayar sukai ido hudu,
Tsakaninsa da Allah sai da gabansa ya fadi, domin wani irin fayau ta yi masa, ga idannuwanta da yake gannin tamkar an kara masu girma, kawar da kansa ya yi, dan kuwa ya tabara fadansa ya sakata bude lulubinta harma ta tsura masa ido,
Haushin kansa ya ji ya kama shi, ya aka yi bai yi hakuri ba har ya fita a inda take kafin ya dauki kiran?
Wata zuciyar ta ce" kai sai me? Hala tsoronta kake?
Harare ya wurga kafin ya ja tsaki, sai kuma ya kai dubansa wajen Mu.azam ya ga bai kula shi ba, baima dubansa tuki kawai yake,
A yansa ya shiga mita, oh ni ga mahaukaci, ina fada ita ta tsareni da ido, kai kuwa ka mini halin ko.in kula ko? Ni ba mahaukaci bane, kuma ni ba mafadaci bane🙄,
Haka ya tamke fuska har suka karaso gidan, wanda du mutane ke fitowa baki wangale, a gaskiya, an tafka gini na zamani...fatan a mora lafia,
Fitowa ya sake yi ya zagaya ya fito da ita bayan ya ja mata rufarta ya mayar mata yanda yake da,
Hannunta ya ja inda mutane ke kallonsu ya nufi ciki da ita,
Sai da suka shige cikin accenseur ya kara kusancinsa da nata ya ce" kukan bai isa haka ba?
Agaishat ta dan dago ta saci kallonsa, danme yake da fada, wai fa a kashe mutane yace, ita tsoro take a je ta yi wani abu ya harbe banza,
Kuma mamaki take shi ya je ya daukota, dama haka ake a birni ko me? Sannan wai ta bar kuka, yo ita idan bata yi kuka ba me zata yi? Allah ya ceceta da fushinsa.
Kira ne ke ta shigowa dan haka ya rike hannunta ya daga,
Kukan da take rusawa ya saka shi yin dan tsam kafin ya duba number, Walyn ce, dan haka ya mayar a kunnensa ya ce" hm,
Walyn ta ce" kar ka mini haka, na tuba ba zan kara ba, na bi Allah na bi ka, ka rufa mani asiri kar ka kadaice da wata macen bayana,
Wardugu ya girgiza kai a hankali ya ce" dan me?
Walyn ta ce" dan ni kadai kake so, dan ni kadai nake da hurumin ganninka ba......, Wardugu kar ka zubda mutuncina a idon yarinyarnan,
Wardugu ya dan fakaici kallon Agaishat dake biye da shi a hankali, murmushi ya saki ya ce" kai, bazan iya ba, canza wani abin Walyn, yarinyar a shekaru take karama, aman a zahiri ke kanki zaki yarda da baba ce, waima dan ban ga ainahin zahirin ba, da na fayace maki ko dan ki yarda,
Idan ka tabata kashe kaina zan yi, na rantse maka,
Wani wawan tsaki ya ja, kafin ya ce" sai me? Dan kin kashe kanki walahi ba zai hana ni zama da ita ba, ke harma na kara wasu su yi ta min go slow a gabana, ke kuwa kin mutu kafira!
Wardugu.....ta fada murya shake,
Walyn ya fada yana mai ja ya tsaya,
Walyn ta ce" bani da lafia, sai da aka yi min dinki, ka zo ka duba ni ka ji? Wardugu ka zo ka min cikin na rantse ba zan zubar ba,
Kansa kawai ya girgiza ya kashe wayar yana tunanin bata dadara ba, shi kuwa zai yi watsi da ita har zuwa lokacin da zata yi hankali!
Dubansa ya kai wajen Agaishat, gani ya yi ta dan ja rufar ta bude fuskarta, ta yi wani shar da ita,
Da hannunsa ya nuna mata inda zasu yi kafin yake dora hannunsa wajen ya bude,
Shi ya fara shiga kafin ta yi adu.a a ranta ta saka kafarta ta dama,
Waouh shi ne take fada a zuciyarta, masha Allah, a hankali ta taka ta karasa tsakiyar dakin tana bi da kallo,
Ta shagalta da kallon sai da ya kama hannunta ne ta ankara da ita yake jira ,
A hankali ya yi mata jagora dakin baci,
Suna shiga ya ja ya jingina jikin garun dakin yana dubanta,
Kafafuwanta dake dauke da jan lale take takawa cikin nutsuwa , a hankali ta juyo tana dubansa, tsaye ya yi kawai yana kallonta dan haka wata kunya ta darsun mata,
Juyar da kanta ta yi, hakan ya sa bata ga zuwansa ba , sai hannunsa da ta ji kusan fuskarta,
Bayan yatsarsa ta tsakiya ya dora gefen fuskarta tun daga wajen girarta ya shafo har zuwa wajen habarta kafin a hankali ya kai wajen lebenta dake zagaye da dan lips kadan ba dayawa ba yana dan sheki,
Idannuwansa ya lumshe sannan a hankali ya saka hannayen nasa ya janye rufar lafayar,
A hakama an saka mata bakar hula marar ado daga ciki an rufe mata gashinta dake wanke tas ba.ai mata kitso ba, sai gobe!
Hannunsa ya kai wajen kulin da akaiwa lafayar wajen kirjinta, hakan ya sa gabanta dokawa har ta dan daga kanta ta saci kallonsa, sai dai ta ga shi yana yi ne tamkar aikin da zai yi ya gama ne, dan haka ta sada kanta duda ba wani mahalukin namijin da hannunsa ya taba zuwar mata nan, idan ka cire Ayya dake daura mata lafaya ba wanda ya taba samun kusanci haka da ita sai wannan bawan Allah,
Kwoncewa ya yi kafin ya zagaya ta bayanta ya yaye shi ya sake shi nan kasa,
A hankali ya sako hannayensa ta bayan nata ya rungumota jikinsa daga baya ya dora habarsa kan dokin wuyanta,
Muryarsa kasa kasa ya ce" Menene?
Tsura masu ido ya yi daga inda yake,
A hankali ya dora kafarsa ta hagu saman abin takawar na fari, kafin ya lankwashe kafar ya kasance gwuiwar kafar tasa ta hagun a kasa, sannan ya matso da ta damar saman na gaban ya dorata, ya yi irin taugunon nan da maza suke yi dan tambayar hannun budurwarsu (kasar larabawa da turawa),
Wani irin ihu wajen ya dauka a lokacin da ya mika hannayensa baki daya kan a bashi, ya zo a bashi...........
To fans saura kiris bilahi😔😔😔😔😔
🐫🐫🐫🐫 *BAK'A CE* 🐫🐫🐫🐫
Na
*SAJIDA*
8️⃣1️⃣
*KUTKALE* (PRISON)
*AURE YAKIN MATA NE*
*KAMARTA, BATA DA NIYAR CUTARWA*
daga alkalamin yar mutan niger *SAJIDA* in sha Allah,
........kar ku bari a baku labari.....
Dakatawa Ayya ta yi, kafin ta dubi tarin jama.ar,
Dubanta ta kai wajen mutanen da suka wunnin mata sannan ta kara duban yan matan dake wajen wato kannen Alhinayett da aka wuni da su,
A hankali ta yafito Alhinayett, ta karaso inda ta yi mata radar du rintsi a sada Agaishat dakinta da ita,
Ai kuwa Alhinayett ta amsa, kafin Ayya ta kama hannayen Alhinayett ta karasa kusa da Wardugu,
Hannunta na dama mai dauke da jan kunshi dan kadan ba mai yawa ba ta dora saman nasa na dama kafin a hankali ta ce" ka riketa mudin ranka War....,
Wardugu ya rike hannun da kyai inda ya kai dubansa da kyau domin jin wani laushi da hannun ya kara kan nasa na da, dubansa ya kai wajen mahaifiyarsa a hankali ya furta" Allah ya tabatar maki da shiga aljannah,
Aminiyarta da Alhinayett da Agaishat kawai suka ji, dan haka suka amsa kowane daga bangarensa, inda ya mike a hankali ya karasa hawa ya matsota jikinsa ,
A fakaice ya duba irin daurin lafayar da akai mata, aa yau sun yi abin kansu, an yi mata daurinnan na saman kirji wanda baya nuna surar mutun, dan haka ya sauke ajiyar zuciya ya sakali hannunta da kyau inda ya zame mata jagora yana takawa a hankali tana bin sahunsa ,
Sojojin gaba daya bindigoginsu suka daga sama kafin daya daga cikinsu da ya fi murya ya ce"REPOS!
Gaba daya suka sauke
A hankali suke takawa, inda Alhinayett ke bayansu, sai yan matan suma suka rufa masu baya , sai iyayen da zasu rakata domin fir Ayya ta ki ta saketa haka kawai,,
Motar da zata kaisu ce ta karaso ta tsakiyar sojojin, nan Wardugu ya bude ya sakata gefen dama kafin ya zagaya ya shige gefen hagu,
Mu.azam,
Shi ne abunfa Wardugu ya fada a lokacin da ya ga Mu.azam ne zai tuka su,
Mu.azam ya tsare shi da ido ta jikin madubin hakan ya sa ya yi shiru ya zauna da kyau yana duban yanda kowa ya je ya shiga mota suka dauki hanya,
Shiru ne ya ratsa motar, inda gabanta ke dukan tara tara, me? Mu.azam? Shi ne zai kaita dakin miji? Lale Mu.azam, kai itafa har yanzu bata san komai ba, kuma bata da niyar sani!
Haka dai ta yi shiru har lokacin da Wayar Wardugu ta dauki tsuwa,
Dagawa ya yi ya kara a kunnensa,
Ai kuwa a dake ya ce" ka gane, abu daya za.a yi da su su dan daidaita halayensu, dangina ne na san meye zuciyarsa, du wanda ya kashe ka saka bakin bindiga ka harbe shi a tsakiyar ido! Du wanda ya jigata wani, ka jigata shi, hakan zai sa su daina fadan da zasu jiwa junansu har a kawo su asibiti,
Ku kennan haka zaku kare? Kulun kuna fama da rabiyar fadan cikin kasa bayan ga wanda ya adabi duniya? Ba so suke su kare ba? Zan kuwa karar da su!
Shiru ya yi kafin ya daga murya ya ce" commandan kana da ja ne?,
Amsa aka bashi kafin ya ce" ohk, ni na ce, a zartar!
Kit ya kashe kiran yana kokarin ajiye wayar sukai ido hudu,
Tsakaninsa da Allah sai da gabansa ya fadi, domin wani irin fayau ta yi masa, ga idannuwanta da yake gannin tamkar an kara masu girma, kawar da kansa ya yi, dan kuwa ya tabara fadansa ya sakata bude lulubinta harma ta tsura masa ido,
Haushin kansa ya ji ya kama shi, ya aka yi bai yi hakuri ba har ya fita a inda take kafin ya dauki kiran?
Wata zuciyar ta ce" kai sai me? Hala tsoronta kake?
Harare ya wurga kafin ya ja tsaki, sai kuma ya kai dubansa wajen Mu.azam ya ga bai kula shi ba, baima dubansa tuki kawai yake,
A yansa ya shiga mita, oh ni ga mahaukaci, ina fada ita ta tsareni da ido, kai kuwa ka mini halin ko.in kula ko? Ni ba mahaukaci bane, kuma ni ba mafadaci bane🙄,
Haka ya tamke fuska har suka karaso gidan, wanda du mutane ke fitowa baki wangale, a gaskiya, an tafka gini na zamani...fatan a mora lafia,
Fitowa ya sake yi ya zagaya ya fito da ita bayan ya ja mata rufarta ya mayar mata yanda yake da,
Hannunta ya ja inda mutane ke kallonsu ya nufi ciki da ita,
Sai da suka shige cikin accenseur ya kara kusancinsa da nata ya ce" kukan bai isa haka ba?
Agaishat ta dan dago ta saci kallonsa, danme yake da fada, wai fa a kashe mutane yace, ita tsoro take a je ta yi wani abu ya harbe banza,
Kuma mamaki take shi ya je ya daukota, dama haka ake a birni ko me? Sannan wai ta bar kuka, yo ita idan bata yi kuka ba me zata yi? Allah ya ceceta da fushinsa.
Kira ne ke ta shigowa dan haka ya rike hannunta ya daga,
Kukan da take rusawa ya saka shi yin dan tsam kafin ya duba number, Walyn ce, dan haka ya mayar a kunnensa ya ce" hm,
Walyn ta ce" kar ka mini haka, na tuba ba zan kara ba, na bi Allah na bi ka, ka rufa mani asiri kar ka kadaice da wata macen bayana,
Wardugu ya girgiza kai a hankali ya ce" dan me?
Walyn ta ce" dan ni kadai kake so, dan ni kadai nake da hurumin ganninka ba......, Wardugu kar ka zubda mutuncina a idon yarinyarnan,
Wardugu ya dan fakaici kallon Agaishat dake biye da shi a hankali, murmushi ya saki ya ce" kai, bazan iya ba, canza wani abin Walyn, yarinyar a shekaru take karama, aman a zahiri ke kanki zaki yarda da baba ce, waima dan ban ga ainahin zahirin ba, da na fayace maki ko dan ki yarda,
Idan ka tabata kashe kaina zan yi, na rantse maka,
Wani wawan tsaki ya ja, kafin ya ce" sai me? Dan kin kashe kanki walahi ba zai hana ni zama da ita ba, ke harma na kara wasu su yi ta min go slow a gabana, ke kuwa kin mutu kafira!
Wardugu.....ta fada murya shake,
Walyn ya fada yana mai ja ya tsaya,
Walyn ta ce" bani da lafia, sai da aka yi min dinki, ka zo ka duba ni ka ji? Wardugu ka zo ka min cikin na rantse ba zan zubar ba,
Kansa kawai ya girgiza ya kashe wayar yana tunanin bata dadara ba, shi kuwa zai yi watsi da ita har zuwa lokacin da zata yi hankali!
Dubansa ya kai wajen Agaishat, gani ya yi ta dan ja rufar ta bude fuskarta, ta yi wani shar da ita,
Da hannunsa ya nuna mata inda zasu yi kafin yake dora hannunsa wajen ya bude,
Shi ya fara shiga kafin ta yi adu.a a ranta ta saka kafarta ta dama,
Waouh shi ne take fada a zuciyarta, masha Allah, a hankali ta taka ta karasa tsakiyar dakin tana bi da kallo,
Ta shagalta da kallon sai da ya kama hannunta ne ta ankara da ita yake jira ,
A hankali ya yi mata jagora dakin baci,
Suna shiga ya ja ya jingina jikin garun dakin yana dubanta,
Kafafuwanta dake dauke da jan lale take takawa cikin nutsuwa , a hankali ta juyo tana dubansa, tsaye ya yi kawai yana kallonta dan haka wata kunya ta darsun mata,
Juyar da kanta ta yi, hakan ya sa bata ga zuwansa ba , sai hannunsa da ta ji kusan fuskarta,
Bayan yatsarsa ta tsakiya ya dora gefen fuskarta tun daga wajen girarta ya shafo har zuwa wajen habarta kafin a hankali ya kai wajen lebenta dake zagaye da dan lips kadan ba dayawa ba yana dan sheki,
Idannuwansa ya lumshe sannan a hankali ya saka hannayen nasa ya janye rufar lafayar,
A hakama an saka mata bakar hula marar ado daga ciki an rufe mata gashinta dake wanke tas ba.ai mata kitso ba, sai gobe!
Hannunsa ya kai wajen kulin da akaiwa lafayar wajen kirjinta, hakan ya sa gabanta dokawa har ta dan daga kanta ta saci kallonsa, sai dai ta ga shi yana yi ne tamkar aikin da zai yi ya gama ne, dan haka ta sada kanta duda ba wani mahalukin namijin da hannunsa ya taba zuwar mata nan, idan ka cire Ayya dake daura mata lafaya ba wanda ya taba samun kusanci haka da ita sai wannan bawan Allah,
Kwoncewa ya yi kafin ya zagaya ta bayanta ya yaye shi ya sake shi nan kasa,
A hankali ya sako hannayensa ta bayan nata ya rungumota jikinsa daga baya ya dora habarsa kan dokin wuyanta,
Muryarsa kasa kasa ya ce" Menene?