Sashe 72
Bak'a Ce Part 1 Complet Hausa Novel · about 8 min read
Murmushi ta saki kafin ta girgiza kai a ranta tana ayanna zan ga gudun ruwanka gide, in sha Allah yar buzuwa ba zata bika ba kamar yanda sauran yan matanka ke binka, da yardar Allah zaka kawo kanka ne,
A hankali ya duka ya ci fuaka ya kai hannunsa ya daga wajen da ta kone din,
Wajen ba wani tashi ya yi ba aman ya yi duhu alamun jini ya kwonta,
A rayuwarsa ya ga ciwon da ya fi wannan girma, shi kansa a jikinsa ya ji mugun ciwon da ya fi wannan dan har harbinsa an taba yi,
Maganar zubuwar ruwan zafi kuwa idannuwansa sun ga abinda da za.a maimaita a yanzu ba zai iya fayacewa ba,
Sai dai abin mamaki wannan dan ciwo da ta ji ya ji hankalinsa ya yi mugun tashi, bai san lokacin da bakinsa ya buda ya dubi Alhinayett kan wada ya ji haushin tunda ya shigo gaisuwa daya kwal ta yi masa bata wani zo inda yake ba ta kara gaishe shi ba, ya ji bakinsa na fadin" mu kaita asibiti alhi
Alhinayett ta dube shi da mamaki, zata bashi amsa wayarsa ta kara daukan kuka,
Mikewa ya yi ya daga yana cusa hannunsa cikin sumar kansa ya amsa kiran,
Eh kawai yace kafin yake datse kiran ya juyo da dubansa wajensu inda ya sauko da gilas dinsa ya rufe jajayen idannuwansa wa.ina a yanzu ne suka dauki jan, labarin zuciyarsa ne ke isarwa gare su
Fitowa suka yi daga motar, ita da aminiyarta yar gidan gwomna matar minister,
Kowace ka duba sai ka kara duba domin tun daga suturun jikinsu zuwa kalar fatarsu da irin adon fuskarsu da takalman kafafuwansu da jakunkunnan hanayensu da irin kanshin da suke bazawa zaka gane manya ne ,
Fuska Walyn ta yatsina tana duban kawarta kafin suke bushewa da daria,
Kawar ta ce" wai ke da yarinyar yar gidan talakawa dangin talakawa ce har haka? Ke da Alhinayett din basu da komai a gari har kike tada hankalinki kar a je budurwar Oga ce?
Walyn ta yatsina fuska kafin take bushewa da daria ta ce" ba zaki gane ba, na rasa wani irin abu ne tsakaninsu, aman yau mu shiga mu keta mata rashin mutunci yar gidan taki zama!
Tafawa suka yi suka nufi yar kofar gidan da niyar shiga su shikawa Alhinayett rashin mutunci da ikirarin ta rasa wardugu sai dai yaransa (han)😬
Wayo azumi na matsowa, ni kam kamar nace da ku da sai mun hade in da ranmu bayan azumi🙁
🐫🐫🐫🐫 *BAK'A CE* 🐫🐫🐫🐫
https://www.facebook.com/Idan-rana-ta-fito-writers-association-114558343535568/?referrer=whatsapp
*☀IDAN RANA TA FITO WRITER'S ASSO🌤* ____________________________________________
*Fad'akar da al'umma tare da nishad'antar da masoya shine fatanmu*😘🤝🏻😘
Na
*SAJIDA*
6️⃣4️⃣
Zaune yake cikin talakawansa ana shari.a kan wani datijo da ya karbi kudin auren yarinyar wajensa sai da aure ya zo yace ai sai an linka kudin idan ba haka ba ba zai bayar ba,
Wannan rigimar suke ciki tunda safe inda ya umarci a je a kawo masa shedun da aka karbi kudin auren a gabansu ,
Daga inda yake zaune yana iya jiyo kukan Sultan, yaron wajen Gaishata , yaron akoy rigima, baya baci kuka ne da shi sosai wanda duda da yarinya mai tayata raino aman baiwar Allah sai ramewa take dan bata son tsotsa da kuma rigimar,
Gaban goshinsa ya dan dafe yana mai jin tausayinta a ransa, shi kam Allah ya jarabe shi da son yarinyar nan a ransa, hakan ya sa komai nata ke shigarsa ba tare da ya shirya ba.
Hangen Asadeek da rakumansa suke tun daga nesa abinka da waje a bude hayam ba a kasan rumfa suke ba, har ya matso kusa da su inda suka ga ai mutun ne saman rakumin,
Mikewa dogaran suka yi suna tsayar da shi tare da tambayarsa abinda ke tafe da shi
Asadeek baban dan kasuwa ne a garin Timiyar, ya kasance makiwaci, yana kiwon rakumansa yana shiga sahara da su, a kadan idan ya yi tafia sai ya kwashe wata shida sai dai abin mamaki wannan tafiar duka duka kwanansa uku da tafia abinka da karamin gari an san kowa an san me wane ke ciki, dan haka suka shiga mamakin ganninsa a irin wannan lokacin gashi kuma dauke da mutun
Asadeek ya janyo akalar Rakuminsa ya matso kusa da su,
Kamawa suka yi aka sauke mutumen dake saman rakumin, ba rawani a kansa wanda da sauri aka shiga neman rawani dan a nada masa domin buzu ba rawani tamkar tsirara yake jin kansa , tozarci ne a gare shi, ko alwallah zai yi yana yawan yi bayan idon mutane dan kar a ganshi ba rawani,
Da sauri suka luluba masa rawani , kafin suke maida hankalinsu kan Asadeek dake gurfane gaban sarkinsa ,
Duda da yawan cikinsu sun gane ko waye a wajen, aman basu nuna ganewar tasu ba gannin sarkin bai wani gane shi ba domin ya kyankyadare ya fita a hayacinsa tun ba.a je ko.ina ba,
Asadeek ya ce" Allah ja zamani, na je wajen rijiya dibarwa rakuma ruwa na ganshi kwonce gefen rijiyar a sume, da alama ruwan ya je dina sai dai karfinsa ya kare hakan ya sa ya fadi wajen ga zafin rana ga kishirwa ga iska ga idan yama ta yi sanyin sahara ya jigata ban san adadin kwanakin da ya dauka a haka ba ni dai na yi iya yina ya farfado inda ya hada wuta ya tatsi sabon nono na dan tafasa na bashi , hakan ne ya saka ya dan dawo hayacinsa aman gashinnan baya magana sai dai bina da ido da yake sai zazabin dake ta hawa yana sauka a jikinsa,
Da tausayi Sarki ke amsawa inda ya dubi mutumen da ya yakune tsofo sak ya ce" bawan Allah daga ina? Tafia ta riskeka yankin sahara? Kai din dan ina ne?
Da mamaki dogarai ke dan kara sada kansu dan sun gane sarki bai fa gane ko waye ba, sai dogari mai maimaici da ya daga murya ya maimaita maganar sarki,
A hankali ya dago kansa inda gaba daya jikinsa ke bari ya dubi sarki, wanda hakan da ya yi ya saka sarki zabura ya mike tsaye yana dubansa,
Hannunsa ya nuna ya ce" Algabiit? Daman kai ne? Daman kana yankin timiya ko dawowa ka yi?
Algabiit dake zaro idannuwa murya irin ta wanda ya sha wahala ya dago hannunsa zai nuna sarki da yatsarsa wani yaron dogarin ya saka mafici ya buge hannun yana fadin" hatara dai tsofo kar a nunawa mai garin timiya yatsa, kimtsa zamanka da lafazinka ga sarkin timiya
Sarki ya juyo ya yi masa wani kallo mai nuni da bai ji dadin duke hannun da aka yi ba, hakan ya sa suka kwashi masa kirari da ban hakuri,
Algabiit ya dan ja baya yana dubansu , baki na rawa ya ce" ina ka kai mini ita? Da yarana? Masu neman aurensu sun zo bakwa nan sun baza nemana kan idan ban biya ba sai dai su tafi da ni? Ina zasu kai ni? Me zasu yi mini? Ka fada mani inda suke ta bani yarana in basu ko zasu shafa mani lafia!
Sarki ya girgiza kansa yana dubansa, wato dai bai nutsu ba, alamun gajiyawar ba har cikin zuci ba,? Baya tunanin zai iya dogon bayanin fahimtar junna da wannan bawan Allah, arziki daya ya ci na haihuwar matarsa da ya yi, dan haka ya ce"
Baka da labarin ta dawo hayacinta? Tana garin Niamey gidan Kugunni ka je can ka dauko su,
Wata zabura ya yi yana dafe kirjinsa, yana duban sarki ya ce" Gukunni? Shikennan ka tona mani asiri, ka wulakanta ni, sai ka sakar mani y'ata, idan baka sakar mani y'ata ba sai na zame maka fitina a rayuwa da mulkin da kake takama da kwonciyar hankalin gidanka!
Dogarai du suka mike inda sarkin bulala ya zabura ya mike bulalar hannunsa ta shiga wulgawa tana karawa,
Sarki ya lumshe idannuwansa kafin yake budewa,
Fuska hade ya bada umarnin a shiga da Algabitt dakin sirri!
Jansa aka yi yana ihun a sake shi , aman ina ba zai iya kwatar kansa ba aka nufi dakin sirrin sarki da shi, wanda bai san wani dakin sirri a gidan ba sai yau, su kuwa suna zuwa tamkar wani kayan wanki suka jefar da shi suka fito abinsu suna baza rigunnansu, inda sarki ya ci gaba da shara.arsa kafin yake gamawa su tashi salar isha.i,
Bayan salar ne da ya shiga gida bai fito ba domin ya hada tarin gagawa na matarsa da sirikinsa da shi din kansa wanda zasu wakanar a dakin sirrinsa dake daf da shiga cikin gidan matansa. Wannan kennan
Niamey
Kanta na rawa , dan malolon mayafinta a hannunta ta afka gidan inda kawarta ke biye da ita,
Sai dai me? Kafin take idasa shiga ba da salama ba ta hango keyarsa don ya baiwa kofar shigowar baya ne,
Bata taba sannin ta iya gagawa irin wannan ba, domin a lokaci kankani har ta ja mayafinta ta rufa a kanta sai jansa take dan ya dan sauka hakannanma, ta shiga gyara daurin dankwalinta, sannan ta dan waiwayo dan fadawa kawarta Wardugu ne , sai dai da mamakinta ta fice tuni a gidan, wato ta yi baya, kennan ta gane ko waye,
Nutsuwa ta gayato karfi da yaji kafin take watsawa yayan buzayen harara ta kakaro murmushi ta yi salama tana karasawa gurin su, don zuwa lokacin Wardugun dai ne ke tsaye kikam cikin zafin ranar garin ya tsurawa wajen da randa take kamar hankalinsa na wajen shinkuwa idannuwansa kawai suke wajen,
Su Alhinayett kuwa suna zaune a tabarma inda Agaishat ta ja ta rufe wajen da ya bude ya ganni ta dauki wayarta dake ta ruri ta daga,
Ayya ce ke kiranta dan haka ta amsa murya sanyaye inda Ayya ta shiga tambayarta lafia? Dan muryarta ta yi mata kama da wace ta yi kuka,
Ajiyar zucia ta sauke ta ce" lafia kalau Ayanna,
Ayya ta ce" Madame Rukaya ce ta zo karbar excercice din da ta baki , ni kam ko kin yi? Kina dokin zuwa sadakin nan tun jiya?
A hankali ya duka ya ci fuaka ya kai hannunsa ya daga wajen da ta kone din,
Wajen ba wani tashi ya yi ba aman ya yi duhu alamun jini ya kwonta,
A rayuwarsa ya ga ciwon da ya fi wannan girma, shi kansa a jikinsa ya ji mugun ciwon da ya fi wannan dan har harbinsa an taba yi,
Maganar zubuwar ruwan zafi kuwa idannuwansa sun ga abinda da za.a maimaita a yanzu ba zai iya fayacewa ba,
Sai dai abin mamaki wannan dan ciwo da ta ji ya ji hankalinsa ya yi mugun tashi, bai san lokacin da bakinsa ya buda ya dubi Alhinayett kan wada ya ji haushin tunda ya shigo gaisuwa daya kwal ta yi masa bata wani zo inda yake ba ta kara gaishe shi ba, ya ji bakinsa na fadin" mu kaita asibiti alhi
Alhinayett ta dube shi da mamaki, zata bashi amsa wayarsa ta kara daukan kuka,
Mikewa ya yi ya daga yana cusa hannunsa cikin sumar kansa ya amsa kiran,
Eh kawai yace kafin yake datse kiran ya juyo da dubansa wajensu inda ya sauko da gilas dinsa ya rufe jajayen idannuwansa wa.ina a yanzu ne suka dauki jan, labarin zuciyarsa ne ke isarwa gare su
Fitowa suka yi daga motar, ita da aminiyarta yar gidan gwomna matar minister,
Kowace ka duba sai ka kara duba domin tun daga suturun jikinsu zuwa kalar fatarsu da irin adon fuskarsu da takalman kafafuwansu da jakunkunnan hanayensu da irin kanshin da suke bazawa zaka gane manya ne ,
Fuska Walyn ta yatsina tana duban kawarta kafin suke bushewa da daria,
Kawar ta ce" wai ke da yarinyar yar gidan talakawa dangin talakawa ce har haka? Ke da Alhinayett din basu da komai a gari har kike tada hankalinki kar a je budurwar Oga ce?
Walyn ta yatsina fuska kafin take bushewa da daria ta ce" ba zaki gane ba, na rasa wani irin abu ne tsakaninsu, aman yau mu shiga mu keta mata rashin mutunci yar gidan taki zama!
Tafawa suka yi suka nufi yar kofar gidan da niyar shiga su shikawa Alhinayett rashin mutunci da ikirarin ta rasa wardugu sai dai yaransa (han)😬
Wayo azumi na matsowa, ni kam kamar nace da ku da sai mun hade in da ranmu bayan azumi🙁
🐫🐫🐫🐫 *BAK'A CE* 🐫🐫🐫🐫
https://www.facebook.com/Idan-rana-ta-fito-writers-association-114558343535568/?referrer=whatsapp
*☀IDAN RANA TA FITO WRITER'S ASSO🌤* ____________________________________________
*Fad'akar da al'umma tare da nishad'antar da masoya shine fatanmu*😘🤝🏻😘
Na
*SAJIDA*
6️⃣4️⃣
Zaune yake cikin talakawansa ana shari.a kan wani datijo da ya karbi kudin auren yarinyar wajensa sai da aure ya zo yace ai sai an linka kudin idan ba haka ba ba zai bayar ba,
Wannan rigimar suke ciki tunda safe inda ya umarci a je a kawo masa shedun da aka karbi kudin auren a gabansu ,
Daga inda yake zaune yana iya jiyo kukan Sultan, yaron wajen Gaishata , yaron akoy rigima, baya baci kuka ne da shi sosai wanda duda da yarinya mai tayata raino aman baiwar Allah sai ramewa take dan bata son tsotsa da kuma rigimar,
Gaban goshinsa ya dan dafe yana mai jin tausayinta a ransa, shi kam Allah ya jarabe shi da son yarinyar nan a ransa, hakan ya sa komai nata ke shigarsa ba tare da ya shirya ba.
Hangen Asadeek da rakumansa suke tun daga nesa abinka da waje a bude hayam ba a kasan rumfa suke ba, har ya matso kusa da su inda suka ga ai mutun ne saman rakumin,
Mikewa dogaran suka yi suna tsayar da shi tare da tambayarsa abinda ke tafe da shi
Asadeek baban dan kasuwa ne a garin Timiyar, ya kasance makiwaci, yana kiwon rakumansa yana shiga sahara da su, a kadan idan ya yi tafia sai ya kwashe wata shida sai dai abin mamaki wannan tafiar duka duka kwanansa uku da tafia abinka da karamin gari an san kowa an san me wane ke ciki, dan haka suka shiga mamakin ganninsa a irin wannan lokacin gashi kuma dauke da mutun
Asadeek ya janyo akalar Rakuminsa ya matso kusa da su,
Kamawa suka yi aka sauke mutumen dake saman rakumin, ba rawani a kansa wanda da sauri aka shiga neman rawani dan a nada masa domin buzu ba rawani tamkar tsirara yake jin kansa , tozarci ne a gare shi, ko alwallah zai yi yana yawan yi bayan idon mutane dan kar a ganshi ba rawani,
Da sauri suka luluba masa rawani , kafin suke maida hankalinsu kan Asadeek dake gurfane gaban sarkinsa ,
Duda da yawan cikinsu sun gane ko waye a wajen, aman basu nuna ganewar tasu ba gannin sarkin bai wani gane shi ba domin ya kyankyadare ya fita a hayacinsa tun ba.a je ko.ina ba,
Asadeek ya ce" Allah ja zamani, na je wajen rijiya dibarwa rakuma ruwa na ganshi kwonce gefen rijiyar a sume, da alama ruwan ya je dina sai dai karfinsa ya kare hakan ya sa ya fadi wajen ga zafin rana ga kishirwa ga iska ga idan yama ta yi sanyin sahara ya jigata ban san adadin kwanakin da ya dauka a haka ba ni dai na yi iya yina ya farfado inda ya hada wuta ya tatsi sabon nono na dan tafasa na bashi , hakan ne ya saka ya dan dawo hayacinsa aman gashinnan baya magana sai dai bina da ido da yake sai zazabin dake ta hawa yana sauka a jikinsa,
Da tausayi Sarki ke amsawa inda ya dubi mutumen da ya yakune tsofo sak ya ce" bawan Allah daga ina? Tafia ta riskeka yankin sahara? Kai din dan ina ne?
Da mamaki dogarai ke dan kara sada kansu dan sun gane sarki bai fa gane ko waye ba, sai dogari mai maimaici da ya daga murya ya maimaita maganar sarki,
A hankali ya dago kansa inda gaba daya jikinsa ke bari ya dubi sarki, wanda hakan da ya yi ya saka sarki zabura ya mike tsaye yana dubansa,
Hannunsa ya nuna ya ce" Algabiit? Daman kai ne? Daman kana yankin timiya ko dawowa ka yi?
Algabiit dake zaro idannuwa murya irin ta wanda ya sha wahala ya dago hannunsa zai nuna sarki da yatsarsa wani yaron dogarin ya saka mafici ya buge hannun yana fadin" hatara dai tsofo kar a nunawa mai garin timiya yatsa, kimtsa zamanka da lafazinka ga sarkin timiya
Sarki ya juyo ya yi masa wani kallo mai nuni da bai ji dadin duke hannun da aka yi ba, hakan ya sa suka kwashi masa kirari da ban hakuri,
Algabiit ya dan ja baya yana dubansu , baki na rawa ya ce" ina ka kai mini ita? Da yarana? Masu neman aurensu sun zo bakwa nan sun baza nemana kan idan ban biya ba sai dai su tafi da ni? Ina zasu kai ni? Me zasu yi mini? Ka fada mani inda suke ta bani yarana in basu ko zasu shafa mani lafia!
Sarki ya girgiza kansa yana dubansa, wato dai bai nutsu ba, alamun gajiyawar ba har cikin zuci ba,? Baya tunanin zai iya dogon bayanin fahimtar junna da wannan bawan Allah, arziki daya ya ci na haihuwar matarsa da ya yi, dan haka ya ce"
Baka da labarin ta dawo hayacinta? Tana garin Niamey gidan Kugunni ka je can ka dauko su,
Wata zabura ya yi yana dafe kirjinsa, yana duban sarki ya ce" Gukunni? Shikennan ka tona mani asiri, ka wulakanta ni, sai ka sakar mani y'ata, idan baka sakar mani y'ata ba sai na zame maka fitina a rayuwa da mulkin da kake takama da kwonciyar hankalin gidanka!
Dogarai du suka mike inda sarkin bulala ya zabura ya mike bulalar hannunsa ta shiga wulgawa tana karawa,
Sarki ya lumshe idannuwansa kafin yake budewa,
Fuska hade ya bada umarnin a shiga da Algabitt dakin sirri!
Jansa aka yi yana ihun a sake shi , aman ina ba zai iya kwatar kansa ba aka nufi dakin sirrin sarki da shi, wanda bai san wani dakin sirri a gidan ba sai yau, su kuwa suna zuwa tamkar wani kayan wanki suka jefar da shi suka fito abinsu suna baza rigunnansu, inda sarki ya ci gaba da shara.arsa kafin yake gamawa su tashi salar isha.i,
Bayan salar ne da ya shiga gida bai fito ba domin ya hada tarin gagawa na matarsa da sirikinsa da shi din kansa wanda zasu wakanar a dakin sirrinsa dake daf da shiga cikin gidan matansa. Wannan kennan
Niamey
Kanta na rawa , dan malolon mayafinta a hannunta ta afka gidan inda kawarta ke biye da ita,
Sai dai me? Kafin take idasa shiga ba da salama ba ta hango keyarsa don ya baiwa kofar shigowar baya ne,
Bata taba sannin ta iya gagawa irin wannan ba, domin a lokaci kankani har ta ja mayafinta ta rufa a kanta sai jansa take dan ya dan sauka hakannanma, ta shiga gyara daurin dankwalinta, sannan ta dan waiwayo dan fadawa kawarta Wardugu ne , sai dai da mamakinta ta fice tuni a gidan, wato ta yi baya, kennan ta gane ko waye,
Nutsuwa ta gayato karfi da yaji kafin take watsawa yayan buzayen harara ta kakaro murmushi ta yi salama tana karasawa gurin su, don zuwa lokacin Wardugun dai ne ke tsaye kikam cikin zafin ranar garin ya tsurawa wajen da randa take kamar hankalinsa na wajen shinkuwa idannuwansa kawai suke wajen,
Su Alhinayett kuwa suna zaune a tabarma inda Agaishat ta ja ta rufe wajen da ya bude ya ganni ta dauki wayarta dake ta ruri ta daga,
Ayya ce ke kiranta dan haka ta amsa murya sanyaye inda Ayya ta shiga tambayarta lafia? Dan muryarta ta yi mata kama da wace ta yi kuka,
Ajiyar zucia ta sauke ta ce" lafia kalau Ayanna,
Ayya ta ce" Madame Rukaya ce ta zo karbar excercice din da ta baki , ni kam ko kin yi? Kina dokin zuwa sadakin nan tun jiya?