Sashe 61
Bak'a Ce Part 1 Complet Hausa Novel · about 8 min read
Wardugu da har jikinsa ke rawa shima na bacin rai ya ce" ashe ya sake ki kike zaune a gidansa? Wannan wani irin natacen so kike masa da har zai sake ki , ki ci gaba da zama a gidansa kina shan ruwan gidansa? Tir tir tir da wannan zuciyar Agaishat sai yaushe zaki fadi cewar ya sake ki? Ko jira kike ya dawo ki lalabe shi ki bashi hakuri ya mayar da ke? Tambayarki nake kike kallona tamkar kin samu sabuwar halita?
Bakinta na rawa tana kankame jikinta dan har lokacin marin na ratsata, sannan wani mahaukacin tsoronsa ne ya diro mata wanda bata taba ji ba, a yanda ya zo bata taba ganninsa daga shi sai yar rigarnan ba, ga abin bacin rai gaba daya wani yannayi nasa dake boye sai ya bayanna, kirar jikinsa, jijiyoyin jikinsa, gashin kansa ba a nitse ba aman a waje guda sama saman ne ya tatashi,
Bakinta na bari ta ce" ban ban gane me kake nufi ba Ya Wardugu, ban gane me kake cewa ba, wa aka saka? Me me
La ferme Agaishat, (churup Agaishat) ki min shiru kar ki fada min karya a nan, bai baki takardar saki ba? Ko don son da kike masa zaki ki gwadawa ne? Na tashi na je gidanku mahaifiyarki ta damkan amana gashi ba.a je ko.ina ba har na ci? Ina takardar da ya baki tun kafin na karya ki gida biyu!?
Zubewa ta yi kan gwuiwoyinta ta hade hannayenta inda tuni kuka ya kece mata, tana kukan ta ce" sai nake jin kana nufin kamar mijina ya sake ni? Ya sake ni? Me na masa? Yaushema aka yi auren da har ya mayar da ni karamar bazawara? Wani umarninsa na taka? Sannan ni dake zaune a gidansa ban san da ya sake ni ba? Har aka tafi da shi asibiti *yana shigowa har dakina*,
Ido Wardugu ya rintse tare da shiga wani tashin hankalin, yana shiga dakinta? (Kalma mai fasara biyu),
Katseta ya yi ta hanyar fadin" bai baki takarda fara ba?
Kai take girgiza cikin yannayin firgici kafin ta tsaya tsak,
Mikewa ta yi da gudu ta fada dakinta ta bude akwatinta ta ciro takardar da ta adanawa Mu.azam wace a iya sanninta da shi ita kadai ce takardar da ta taba wani hada su,
Jiki na bari, tana jin kamar ta kifa ta karaso ta mikawa Wardugu takardar inda ya bude ya karanta,
Tsaf takardar saki ce Mu.azan ya dankarawa yarinyar da suka dauka suka wanke suka bashi, a cikin kasar da bata san kowa ba sai shi, a lokacin da ta shaku da shi, sai wata yar takardar a hade da dayar inda ya rubuta" Agaishat, ki yafe min, ina son ki ba dan bana sonki ba, sai dai hakan da na yi shi ban yi kai tsaye ba. *Ina son ki*,
Dubansa ya kawo kan Agaishat dake tsaye tana jiran karin bayani daga nesa kadan da shi , sai khadija dake kukan gannin rashin dacewar abinda Mu.azam yayi duda kuwa da hakan na iya mata dadi da a lokacin da bata san su waye Wardugu a rayuwar Mu.azam ba, aman a yanzu da ta ga waye Wardugu, ta kuma ga irin halacinsa sai ta ji ta shiga wani yannayi na rashin jin dadin abinda abin kaunarta ya aikata, duba da irin yanda ran Wardugun ya baci sai hankalinta ya kara tashi,
Murya dake ya ce" fice mu tafi,
Ido ta zaro tana dubansa kafin ta shiga yarfe hannu, murya na rawa ta ce" ina son sa, ina son mijina, ka hashi hakuri ya maidani dakina, ba zan kuma yin abinda na yi ya sakenin ba, ba zan yi ba, Wardugu daga aure sai a sake ni? Me Anna zata ce? Me baba sofo zai ce? Ya zasu yarda da wannan abin? Wardugu ina son sa,
Wardugu ya dan saki hanya ya nuna mata hanya fuskarnan a hade tamkar ya shaketa haka yake ji, dan rashin sannin ciwon kai wai a bashi hakuri,
Da sauri ta ratsashi ta fice tana waiwayen Khadija dake son ta baiwa Wardugu hakuri aman tana tsoro,
Itama murya na rawa ta ce" Wardugu toh bari na dauko mata hijabinta fan Allah, kafin na je na same shi asibitin,
Ja ya yi ya tsaya, juyowa ya yi yana dubanta kafin ya ce" *Tana da gata fa, itama yar dangi ce, ko bata da kowa a duniya tana da ni, idan kin je asibiti wajen masoyinki! Ki fada masa na gode! Na juya nigeria zan dawo gannin jikinsa in sha Allah, zancen hijab ki bar shi, wannan suturar ta jikintama zan dawo da ita, na haramta mata du wani abinda zai fito daga hannunsa komai kankantarsa! Mu.azam da Ni Wardugu yake magana!*
Haka ya tafi ya bar Khadija tsaye cikin tashin hankali ya shiga motar ya jata a tsoyace yana tukin irin na dazu inda Agaishat ta hade kanta da gwuiwarta ta afka duniyar tashin hankalin da ya fi na kulun, wai ita Agaishat har namiji ya nuna mata hali tun ba.a je ko.ina ba? Ita Agaishat, itace aka dankarawa sakin da ba laifi? Ita agaishat itace zaune a gidan kato da sakinsa a kanta tana wadaga tamkar gidan ubanta? A yau ta karasa yin tir da rashin ilimi, a yau ta ji duniyar ta fice mata a rai, a yanzu da aka ce ya saketa ta ji wani kaunarsa ita kuwa, ta shiga tsaka mai wuya ga Wardugu yaki koda kallonta bale ya nuna mata wani yannayi na tausayawa, ya tafi a bacin ran irin wulakancin da Mu.azam ya yi masa da tunanin yanda zasu kwashe da Ayya,
.........bai koma hotel ba sai da ya je ya samu takardar komawa Niger ta mutun biyu kafin ya juya Hotel da ita!
Timiya
Tafiar su Anna tafia ce mai nawa, domin dai ana fitowa daga cikin Timiya saman rakumi ne, gashi Anna sai da ta dauko baba tsofo du kuwa da irin yanda ya kiya aman fir itama ta kiya sai da shi ya saka aka yi dabara aka dora shi amale tun yana tsugune , maza hudu suka tatare har amalen ya mike kafin suma sauran su hau nasu su kama hanya,
Tafia ce mai tsayi idan ba.a gagawa, tafiar sahara ga tarin yan rakia da guzurinsu, dan jariri kuwa a nade a cikin tufafi mai laushi a jikin Anna rata yi masa goyon gaba,
Ana tafiar ne ana tsayawa a baiwa baba Tsofo abinci da ruwa hakan ya sa suka wuni cir kafin su shigo gari
Dogarai ne suka juya dabrakuman inda su kuwa suka dauki motar sarki daya kwal mai baya bude suka nufi garin Agadez
Ba su su shiga garin ba sai da isha ta yi, suna zuwa direct gidan sarkin suka je
Bayan an sauko daga salar isha.in ya kara ganawa da sarki, wanda ya bukaci gannin Anna,
Anna na shiga Sarki ya mike yana dubanta, kamar gatanan a fili ta mahaifiyarta, mace mai mutunci da mutunta mutane,
Ba bata lokaci ya hada vidio call da aminin nasa,
Dagawa ya yi yana mai saka gilashinsa na karin gani yana fadin" Sarkin agadez da kansa
Sarki ya amsa yana murmushi mai kayatarwa kafin ya hasko masa Anna dake tsaye
A zabure ya mike tsaye yana mai......
🐫🐫🐫🐫 *BAK'A CE* 🐫🐫🐫🐫
https://www.facebook.com/Idan-rana-ta-fito-writers-association-114558343535568/?referrer=whatsapp
*☀IDAN RANA TA FITO WRITER'S ASSO🌤* ____________________________________________
*Fad'akar da al'umma tare da nishad'antar da masoya shine fatanmu*😘🤝🏻😘
Na
*SAJIDA*
5️⃣9️⃣
Bai iya magana ba sai nunata da yayi a tsayen da yake inda zufa ta shiga wanke masa fuska,
Matarsa da ta shigo da tuwon tsakin da ta yi masa mai dan banzan dadi, wato mahaifiyar Anna ta ja ta tsaya da mamakin yannayinsa,
A hankali ta karaso dan gannin me ya firgita shi haka? Me yake kallo a waya?
Kurawa Anna ido ta yi, duda dan duhun wajen dan da haske aman ba irin tau din nan ba, sannan da yannayin girmanta da ya fara kama Anna, ba zai yiwu ta bace mata ba, tun usul mai kama da ita haka mutun daya ne, wanda suka nema suka rasa, kwararo kwararo har tsayin shekaru, wanda daga karshe ta yi hakuri kamar yanda mijinta ya roka, suka ajiye a jiyu, in da ranta Allah ya bayana masu ita , sannan sukai sadaka idan ta mutu ne Allah ya nuna masu gawarta ya sa ta huta,
A hankali ta karbi wayar inda jikinta ya kwashi rawa tana kallo ta kara kurawa wayar ido, a hankali ta ce" *ALLATCHI?* ALLATCHI ke ce?
Anna ta fashe da kuka, bata san lokacin da ta karaso kusa da wayar ta karbe a hannun sarkin ba ta matso wayar sosai kusa da ita tana kallon iyayen nata,
*Hatimi* wato mahaifiyar Anna ta yi taga taga zata kife inda mijinta *Gukunni* ya tareta jikinsa da wayar a hannunsa sunna duban Anna,
Shima muryarsa na rawan ya ce" Allatchi, dama kina raye? Ina kike yanzu mu zo Allatchi? Ki dawo gare mu, muna son ki Allatchi,
Anna ta lumshe idannuwanta ta bude ta ce" ina so na ganni wajenku yanzu , sai dai ba hali ,
Mahaifiyarta ta ce" mu gamunan zuwa!
Kit suka datse kiran inda Anna ta kifa kanta cikin cinyoyinta tana kuka, iyayenta du tsufa ya fara zuwan masu danma ana cikin rayuwar dadi, duda auren wuri sukai tsakaninsu dan tun suna yan university suka yi aure,
Girman soyayar da suke mata ta tuna, ta tuna irin yanda suka rayu babu ita tsayin shekarunnan danma an san musulmi da tawakali, Ba Ba hm!
Hajia aminiyar Ayya ce ta shigo dalilin kiran da Sarki ya saka a yi mata domin itace uwar gidan sarki
Tana zuwa Suka gaisa da Sarkin Timiya,
Sarki ya nuna mata Anna a matsayin y'ar gidan amininsa da ta bata wato Gukunni
Ta sha mamakin wannan lamari, daga baya ta shiga murna,
Nan ta matso kusa da Anna ta duka inda Anna ta zauna kasa wajen cafet ta ce" ki yi hakuri da kukannan haka, muma mun san da batanki, dan a lokacin sarki bai hau sarauta ba, baima aureni ba (Sarkin Agadez dogon karatu yayi , dalilin da ya saka bai yi auren wuri ba, aka ajiye masa yar kanwarsa karama sosai domin dai sarauniyar Agadez itama ba zata wani fi su Annan ba)
Bakinta na rawa tana kankame jikinta dan har lokacin marin na ratsata, sannan wani mahaukacin tsoronsa ne ya diro mata wanda bata taba ji ba, a yanda ya zo bata taba ganninsa daga shi sai yar rigarnan ba, ga abin bacin rai gaba daya wani yannayi nasa dake boye sai ya bayanna, kirar jikinsa, jijiyoyin jikinsa, gashin kansa ba a nitse ba aman a waje guda sama saman ne ya tatashi,
Bakinta na bari ta ce" ban ban gane me kake nufi ba Ya Wardugu, ban gane me kake cewa ba, wa aka saka? Me me
La ferme Agaishat, (churup Agaishat) ki min shiru kar ki fada min karya a nan, bai baki takardar saki ba? Ko don son da kike masa zaki ki gwadawa ne? Na tashi na je gidanku mahaifiyarki ta damkan amana gashi ba.a je ko.ina ba har na ci? Ina takardar da ya baki tun kafin na karya ki gida biyu!?
Zubewa ta yi kan gwuiwoyinta ta hade hannayenta inda tuni kuka ya kece mata, tana kukan ta ce" sai nake jin kana nufin kamar mijina ya sake ni? Ya sake ni? Me na masa? Yaushema aka yi auren da har ya mayar da ni karamar bazawara? Wani umarninsa na taka? Sannan ni dake zaune a gidansa ban san da ya sake ni ba? Har aka tafi da shi asibiti *yana shigowa har dakina*,
Ido Wardugu ya rintse tare da shiga wani tashin hankalin, yana shiga dakinta? (Kalma mai fasara biyu),
Katseta ya yi ta hanyar fadin" bai baki takarda fara ba?
Kai take girgiza cikin yannayin firgici kafin ta tsaya tsak,
Mikewa ta yi da gudu ta fada dakinta ta bude akwatinta ta ciro takardar da ta adanawa Mu.azam wace a iya sanninta da shi ita kadai ce takardar da ta taba wani hada su,
Jiki na bari, tana jin kamar ta kifa ta karaso ta mikawa Wardugu takardar inda ya bude ya karanta,
Tsaf takardar saki ce Mu.azan ya dankarawa yarinyar da suka dauka suka wanke suka bashi, a cikin kasar da bata san kowa ba sai shi, a lokacin da ta shaku da shi, sai wata yar takardar a hade da dayar inda ya rubuta" Agaishat, ki yafe min, ina son ki ba dan bana sonki ba, sai dai hakan da na yi shi ban yi kai tsaye ba. *Ina son ki*,
Dubansa ya kawo kan Agaishat dake tsaye tana jiran karin bayani daga nesa kadan da shi , sai khadija dake kukan gannin rashin dacewar abinda Mu.azam yayi duda kuwa da hakan na iya mata dadi da a lokacin da bata san su waye Wardugu a rayuwar Mu.azam ba, aman a yanzu da ta ga waye Wardugu, ta kuma ga irin halacinsa sai ta ji ta shiga wani yannayi na rashin jin dadin abinda abin kaunarta ya aikata, duba da irin yanda ran Wardugun ya baci sai hankalinta ya kara tashi,
Murya dake ya ce" fice mu tafi,
Ido ta zaro tana dubansa kafin ta shiga yarfe hannu, murya na rawa ta ce" ina son sa, ina son mijina, ka hashi hakuri ya maidani dakina, ba zan kuma yin abinda na yi ya sakenin ba, ba zan yi ba, Wardugu daga aure sai a sake ni? Me Anna zata ce? Me baba sofo zai ce? Ya zasu yarda da wannan abin? Wardugu ina son sa,
Wardugu ya dan saki hanya ya nuna mata hanya fuskarnan a hade tamkar ya shaketa haka yake ji, dan rashin sannin ciwon kai wai a bashi hakuri,
Da sauri ta ratsashi ta fice tana waiwayen Khadija dake son ta baiwa Wardugu hakuri aman tana tsoro,
Itama murya na rawa ta ce" Wardugu toh bari na dauko mata hijabinta fan Allah, kafin na je na same shi asibitin,
Ja ya yi ya tsaya, juyowa ya yi yana dubanta kafin ya ce" *Tana da gata fa, itama yar dangi ce, ko bata da kowa a duniya tana da ni, idan kin je asibiti wajen masoyinki! Ki fada masa na gode! Na juya nigeria zan dawo gannin jikinsa in sha Allah, zancen hijab ki bar shi, wannan suturar ta jikintama zan dawo da ita, na haramta mata du wani abinda zai fito daga hannunsa komai kankantarsa! Mu.azam da Ni Wardugu yake magana!*
Haka ya tafi ya bar Khadija tsaye cikin tashin hankali ya shiga motar ya jata a tsoyace yana tukin irin na dazu inda Agaishat ta hade kanta da gwuiwarta ta afka duniyar tashin hankalin da ya fi na kulun, wai ita Agaishat har namiji ya nuna mata hali tun ba.a je ko.ina ba? Ita Agaishat, itace aka dankarawa sakin da ba laifi? Ita agaishat itace zaune a gidan kato da sakinsa a kanta tana wadaga tamkar gidan ubanta? A yau ta karasa yin tir da rashin ilimi, a yau ta ji duniyar ta fice mata a rai, a yanzu da aka ce ya saketa ta ji wani kaunarsa ita kuwa, ta shiga tsaka mai wuya ga Wardugu yaki koda kallonta bale ya nuna mata wani yannayi na tausayawa, ya tafi a bacin ran irin wulakancin da Mu.azam ya yi masa da tunanin yanda zasu kwashe da Ayya,
.........bai koma hotel ba sai da ya je ya samu takardar komawa Niger ta mutun biyu kafin ya juya Hotel da ita!
Timiya
Tafiar su Anna tafia ce mai nawa, domin dai ana fitowa daga cikin Timiya saman rakumi ne, gashi Anna sai da ta dauko baba tsofo du kuwa da irin yanda ya kiya aman fir itama ta kiya sai da shi ya saka aka yi dabara aka dora shi amale tun yana tsugune , maza hudu suka tatare har amalen ya mike kafin suma sauran su hau nasu su kama hanya,
Tafia ce mai tsayi idan ba.a gagawa, tafiar sahara ga tarin yan rakia da guzurinsu, dan jariri kuwa a nade a cikin tufafi mai laushi a jikin Anna rata yi masa goyon gaba,
Ana tafiar ne ana tsayawa a baiwa baba Tsofo abinci da ruwa hakan ya sa suka wuni cir kafin su shigo gari
Dogarai ne suka juya dabrakuman inda su kuwa suka dauki motar sarki daya kwal mai baya bude suka nufi garin Agadez
Ba su su shiga garin ba sai da isha ta yi, suna zuwa direct gidan sarkin suka je
Bayan an sauko daga salar isha.in ya kara ganawa da sarki, wanda ya bukaci gannin Anna,
Anna na shiga Sarki ya mike yana dubanta, kamar gatanan a fili ta mahaifiyarta, mace mai mutunci da mutunta mutane,
Ba bata lokaci ya hada vidio call da aminin nasa,
Dagawa ya yi yana mai saka gilashinsa na karin gani yana fadin" Sarkin agadez da kansa
Sarki ya amsa yana murmushi mai kayatarwa kafin ya hasko masa Anna dake tsaye
A zabure ya mike tsaye yana mai......
🐫🐫🐫🐫 *BAK'A CE* 🐫🐫🐫🐫
https://www.facebook.com/Idan-rana-ta-fito-writers-association-114558343535568/?referrer=whatsapp
*☀IDAN RANA TA FITO WRITER'S ASSO🌤* ____________________________________________
*Fad'akar da al'umma tare da nishad'antar da masoya shine fatanmu*😘🤝🏻😘
Na
*SAJIDA*
5️⃣9️⃣
Bai iya magana ba sai nunata da yayi a tsayen da yake inda zufa ta shiga wanke masa fuska,
Matarsa da ta shigo da tuwon tsakin da ta yi masa mai dan banzan dadi, wato mahaifiyar Anna ta ja ta tsaya da mamakin yannayinsa,
A hankali ta karaso dan gannin me ya firgita shi haka? Me yake kallo a waya?
Kurawa Anna ido ta yi, duda dan duhun wajen dan da haske aman ba irin tau din nan ba, sannan da yannayin girmanta da ya fara kama Anna, ba zai yiwu ta bace mata ba, tun usul mai kama da ita haka mutun daya ne, wanda suka nema suka rasa, kwararo kwararo har tsayin shekaru, wanda daga karshe ta yi hakuri kamar yanda mijinta ya roka, suka ajiye a jiyu, in da ranta Allah ya bayana masu ita , sannan sukai sadaka idan ta mutu ne Allah ya nuna masu gawarta ya sa ta huta,
A hankali ta karbi wayar inda jikinta ya kwashi rawa tana kallo ta kara kurawa wayar ido, a hankali ta ce" *ALLATCHI?* ALLATCHI ke ce?
Anna ta fashe da kuka, bata san lokacin da ta karaso kusa da wayar ta karbe a hannun sarkin ba ta matso wayar sosai kusa da ita tana kallon iyayen nata,
*Hatimi* wato mahaifiyar Anna ta yi taga taga zata kife inda mijinta *Gukunni* ya tareta jikinsa da wayar a hannunsa sunna duban Anna,
Shima muryarsa na rawan ya ce" Allatchi, dama kina raye? Ina kike yanzu mu zo Allatchi? Ki dawo gare mu, muna son ki Allatchi,
Anna ta lumshe idannuwanta ta bude ta ce" ina so na ganni wajenku yanzu , sai dai ba hali ,
Mahaifiyarta ta ce" mu gamunan zuwa!
Kit suka datse kiran inda Anna ta kifa kanta cikin cinyoyinta tana kuka, iyayenta du tsufa ya fara zuwan masu danma ana cikin rayuwar dadi, duda auren wuri sukai tsakaninsu dan tun suna yan university suka yi aure,
Girman soyayar da suke mata ta tuna, ta tuna irin yanda suka rayu babu ita tsayin shekarunnan danma an san musulmi da tawakali, Ba Ba hm!
Hajia aminiyar Ayya ce ta shigo dalilin kiran da Sarki ya saka a yi mata domin itace uwar gidan sarki
Tana zuwa Suka gaisa da Sarkin Timiya,
Sarki ya nuna mata Anna a matsayin y'ar gidan amininsa da ta bata wato Gukunni
Ta sha mamakin wannan lamari, daga baya ta shiga murna,
Nan ta matso kusa da Anna ta duka inda Anna ta zauna kasa wajen cafet ta ce" ki yi hakuri da kukannan haka, muma mun san da batanki, dan a lokacin sarki bai hau sarauta ba, baima aureni ba (Sarkin Agadez dogon karatu yayi , dalilin da ya saka bai yi auren wuri ba, aka ajiye masa yar kanwarsa karama sosai domin dai sarauniyar Agadez itama ba zata wani fi su Annan ba)