Sashe 88
Auren Sirri Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Nablah ta Dan tsorata da mgnr har idanuta suka Dan fito waje video km name?
oho Nima bansani ba wlh amman nima hk take min lokaci da nake mata girki.
bangane video ba to tayi me dashi ... ?
nablah ta sake tmbyr laraba .
uhm kawayenta take turawa idan kin yi mistake sai kawayenta suzo har gida su zageki tasssss nima hk ta min kwanaki kafin kizo takira kawayenta sukazo suka minrashin mutunci da zagi iri iri bbu halin ramawa ... .
"nablah nagama jin karshen zance laraba taja tsaki tana jin jina girman al,amarin Zeenat.
sannan tace wanna km iskancin sai dai suyi miki shi Amman Ni ....ta nuna kirjinta da dan yatsanta daya .
wlh bazan dauka ba sai dai hakan yayi sanadiyar barina gidan nan daman km hk nake so.
laraba ta kwashe da dariya nablah kennan Ga tsoro Ga ban tsoro .nan dai suka bar zance suka shiga wata hirar har zuwa sanda nablah ta sauke girki tare da shirya dinning .
sannan ta nufi dakinta bata km fitowa ba har sai data daidaici lokacin dayakama tayi serving Nasu abinci.
sannan ta fito jikinta sanye da doguwar rigar wace ta kama jikinta sosai.
Wanda daga samanta kana hango tundun nonuwanta yayinda kasan rigar keda Shep din flay ta nade kanta da dan karami 'bakin mayafin ganin darene hakan datayi , ya sake fito da ainihin sihirtaccen siffar kyawun ajikinta.
ahankali take daga kafafunta 'cikin takunta may matukar daukar hankali kmr koda yaushe .. takaraso dinning area .
sai dai me kawai ganinsu Tayi zaune tuni sunyi nisa 'cikin cin abinci Amman Banda oga deeni Dan Haka ta juya zata wuce taji Zeenat takirata da sunan datafi tsana a rayuwarta ke..... nablah ta dawo ahankali ta tsaya batare da tace komai ba .Kusan minti Goma tana nan tsaye amman kwata kwata Zeenat bata da niyar cewa mata komai.
sai byn data gama cin abinci ne tukun ta dago fuskarta a tsine tana duban nabla dasu .
hk nace kimin asaro bance miki may ruwa ruwa nake so ba .
mamaki da al,ajabi kalar iskancinta ne ya mamaye zuciyata .amman a dake tacigaba da tsayuwa a gurin sbd bata da halin tafiya taja mata kan wani sabon tashin hankali.
magi nawa ma kika saka acikin abinci ?
nabla tace daidai Wanda zaiji.
nifa banason albarzazanci a gidana akaida magi shida a pot daya ya isa .
jiki a sanyaye nablah tace to shikennan zan kiyaye inshallahu,karma ki kiyaye taja tsaki Zeenat nagama fadar hk ta Mike tsaye tana kakkabe jikinta tabar gurin .
ba nablah dake tsaye ba hatta ummi bataji dadin abinda Zeenat din tayiwa yarinyar ba.
amman taki saka musu baki dan batason tana yawan shiga tsakaninsu tunda tare zata barsu ..
da kyar nablah ta daga kafafunta .takarasa ficewa daga gurin ta nufi BQ ta zagaya Inda Anan dakin laraba yake da fara,a laraba ta tarbeta tana dariya sai yau Allah yayi zaki zo min ?
Murmushi nablah Tayi wanda har wushiryarta ya bayyana ta gaida laraba hirarsu suka Shagayi sosai dan ba ita tabar part din laraba ba.
sai wajen takwas da rabi Na dare tare suka ci abinci da laraba sannan ta baro part din .
Tafiya take sannu ahankali 'cikin sanyin jiki da natsuwa ,ahankali iskar damuna ke kadata kasancewar lokacin ruwa da'ake ciki Wanda kusan yanayin garin Lagos kennan, basu rabo da ruwa sama kasancewar basu da rani da damuna koda yaushe 'cikin ruwa sama suke .
Daidai ta kawo wajen parking space ta jiyo motsi ta dan jiyo ahankali idanunta suka sauka akan fahad abokin deeni kawai ta kauda kanta ta juya tacigaba da da tafiyarta a tunanita Bai ganta ba.
" kawai ta tsinci muryarsa haba Yan mata irin wannan shan kamshin hk Ai akalla ko gaisawa munyi,duk da cewa zuwan nan danke nayi , inji cewar fahad Wanda oready tuni har yasha gabanta.
Take kirjinta yashiga dukan uku uku fatanta kada Allah Yasa ya furta mata kalmar so...dan ita tsoron kalma take
Km bata jin har 'cikin zuciyarta lokacin yin soyayyarta yayi.
domin tafi son ko zatayi soyayya sai ta kammala da karatunta so that sai tasamu daidai da matsayinta .
dan hk a gaugauce zuciyarta cike matsanancin tsoro tace Ina yini .
lfy lau nablah ya gida da aiki?
Kanta ta dago da sauri tana dubansa jin ya ambaci sunanta dan batayi tunanin yasan da zamanta a gidan ba . ballanantana har yakai ga sanin sunanta . yacigaba Ina son ganinki km sbd ke naxo gidan nan zuciyarta ta sake bugawa da karfin gaske..
Ahankali Ta maimaita abinda yace Tare da dan ware shanyayun idanunta akansa .
yace uhm amman idan nagama da DEENI zansa a min kiranki da fatan ba zaki ki zuwa ba.
fuskarta a daure tace Allah yabani iko tana gama fadar hk da sauri ta juya tasoma kokarin barin gurin dan ganin DEENI dake tahowa Inda suke tsaye .
duk da saurin datake hakan Bai hanata jin sautin muryoyinsu ba kasancewar sun biyota a bayanta ne..
Fahad deeni yakira sunanshi a kausashe kafita daga idanuna Na rufe meyasa baka jin shawara ne shege kawai may shegen daurin kan tsiya..
Fahad ya kwashe da dariya sannan yace Kai km meyesa kacika girman kan tsiya da kafiyar maseefa Allah bai haramta min yarinya ba amman Kai kana neman ka rabani da soyayyata.
Na dade da kamuwa da matsanancin kaunar yarinyar nan amman kwata kwata ka kasa ka tsare ka hanani fahimtar daita .
meyasa zaka hanani isar da sakon zuciyata gareta ?
Ok hk kace ?
DEENI yakarasa fadar hk cike da huci yana kallon tsakiyar idanun fahad..
Yes hk nace idan km kaima kana sonta ne kafito ka kasanar sai Na janye maka dan bazan taba iya cigaba da son abinda kake so ba.
bawai ka dinga kokari hanani isar da sakon abinda zuciyata ta kamu da matsanancin so ba
Kasan Ni ..kasan halina km kasan koni waye idan ba son yarinyar nan nake da gaske ba bazan takura kaina akanta ba .
Wulakance DEENI yake masa wani irin duba cike da tsansar tashin hankali yayinda gabadaya yanayinsa yagama sauyawa.
akansa zuciyarsa yace wannan wace irin maseefa ce hk .
Tun bai gama da matsalar kB .
Ga fahad wanda shi ya dan kwana biyu dayi masa zance yarinyar.
Ahankali Fahad yace deeni kana son yarinyar nan fiyye da yadda nake sonta wlh .
idan har kasan kana sonta zan janye amman muddin baka sonta to kabari na shiga sawun manemanta kawai .
Kai wlh Azimi ko rantsuwa nayi bazanyi kaffara ba wlh son yarinyar nan kake yi km so may tsanani fahad yakarasa fadar hk yana share gumin daya fufeshi duk da isakar dake kadawa .
Sai DEENI daya furzar da wata iska ta bakinsa may dumi sannan a zafafe yasoma managa muryarsa cike tashin hankali billahi azim fahad zaka jawowa kanka maseefa ne kawai .
km hakan zai iyayin sanadin da zamu samu mugun matsala may girman gaske da kai idan ka sake furta kalmar....
MMN SUDAIS CE
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
*Uhmmmm uhmmmm abin 'cikin kwai Ina jinjina gareku members Na AUREN SIRRI fans hadin kanku tattare da zaman lfyrku yana matukar birgeni Ina matukar alfahari daku wannan shafin sadaukarwa ne gareku kuyi duk yadda kuke so dashi Allah yabar zumuncin dake tsakaninmu har ila yaumul kiyamati ina addu'ar kar Allah Yasa zumuncin nan ya tsaya iya social Media kawai*
Page 76
Idan ka sake furta kalmar Cewa Ina son yarinyar nan wlh zan bata maka rai fahad ,
narasa Inda zan ajiye soyayyarta sai gun house girl dina ?
kuka fa... amman wlh ka cuceni kasan cewa Ina da tarin dukiyar da ni kaina bansan adadinsu ba.
km ta ishe nazabi duk kallar mace datayi min a 'cikin duniyar "ya "ko ta gidan uba wace km ko a wani kasa take ba wai wannan bazar house girl din ba .
Kai bama Ni ba ya nuna kirjinshi da yatsansa ko wanda nake tare dashi yafi karfin yayi soyayya da house girl .
Muddin har zaka cigaba da kudirinka akan yarinyar nan to wlh kaji narantse maka kana daidai ne da raba abotarmu tare da duk wata halaka dake tsakaninmu .
yana karasa fadar hk yayi gaba 'cikin matsanancin fushi da Bai San dalili yinsa ba hk zalika baisan meyesa duk sanda yaga yarinyar da wani nmj ba wani ya nuna alamun yana sonta hankalinsa ke mugun tashi ba .
Ko 'cikin parlour ma rigima ce sosai suka dinga yi da DEENI da fahad akan nablah har ummi ta tmbye fahad din abinda ya hadasu.
Bai tsaya boye mata komai ba ya sanarmata .
ka kyale wannan rigimamme kaji kayi abinda yakawoka kasan halin deeni sarai ba sai Na tsaya gaya maka ba ummi tacigaba nablah takai mace da kowani da namiji zai so.
Domin Tana da halayya nagari da za'a so mace domin su.
dadi ya rufe xuciyar fahad sosai jin abinda ummi tace yayinda deeni ya dago sukayi four eyes ya watsamasa wata uwar Harara tare da jan tsaki .
Banda wani uziri may karfi to wlh koni zan iya shege maka gaba akan neman aurenta dan takai mace iya mace.
sai dai kashi...akwai wani sirrin boye dake tattare da yarinyar wanda zai yi maka nakasu.
ummi takarasa mgnrta Tana sauke numfashi .
Ahankali Fahad ya furta kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun wayyo Allahna tare da dafe daidai saitin zuciyarsa dake bugawa da hannuwanshi duka. alamun zuciyarsa bata ji dadin zance ummi na karshe ba .
DEENI dake rike da wayarsa yana aikin chatting yayi musu banza yacigaba da abinda yake .
dan tunda ummi tasaka baki 'cikin mgnr Bai sake cewa komai ba sai ma kokuwa dayake faman aikinyi da numfashinsa dake neman barin gangar jikinsa.
Gabadaya hankalin da yanayin fahad ya canza take ya koma kalar tausayi .
Yayinda zuciyarsa ke wani dokawa da sauri a frigice yace dan girman Allah ummi kitaimakamin kiyi wani abu akai wlh nayi mugun kamuwa da mugun son yarinyar tun farkon ganina daita.
Ina ji a raina matsawar bata kassnce matsayin matata ba zan shiga wani hali.
oho Nima bansani ba wlh amman nima hk take min lokaci da nake mata girki.
bangane video ba to tayi me dashi ... ?
nablah ta sake tmbyr laraba .
uhm kawayenta take turawa idan kin yi mistake sai kawayenta suzo har gida su zageki tasssss nima hk ta min kwanaki kafin kizo takira kawayenta sukazo suka minrashin mutunci da zagi iri iri bbu halin ramawa ... .
"nablah nagama jin karshen zance laraba taja tsaki tana jin jina girman al,amarin Zeenat.
sannan tace wanna km iskancin sai dai suyi miki shi Amman Ni ....ta nuna kirjinta da dan yatsanta daya .
wlh bazan dauka ba sai dai hakan yayi sanadiyar barina gidan nan daman km hk nake so.
laraba ta kwashe da dariya nablah kennan Ga tsoro Ga ban tsoro .nan dai suka bar zance suka shiga wata hirar har zuwa sanda nablah ta sauke girki tare da shirya dinning .
sannan ta nufi dakinta bata km fitowa ba har sai data daidaici lokacin dayakama tayi serving Nasu abinci.
sannan ta fito jikinta sanye da doguwar rigar wace ta kama jikinta sosai.
Wanda daga samanta kana hango tundun nonuwanta yayinda kasan rigar keda Shep din flay ta nade kanta da dan karami 'bakin mayafin ganin darene hakan datayi , ya sake fito da ainihin sihirtaccen siffar kyawun ajikinta.
ahankali take daga kafafunta 'cikin takunta may matukar daukar hankali kmr koda yaushe .. takaraso dinning area .
sai dai me kawai ganinsu Tayi zaune tuni sunyi nisa 'cikin cin abinci Amman Banda oga deeni Dan Haka ta juya zata wuce taji Zeenat takirata da sunan datafi tsana a rayuwarta ke..... nablah ta dawo ahankali ta tsaya batare da tace komai ba .Kusan minti Goma tana nan tsaye amman kwata kwata Zeenat bata da niyar cewa mata komai.
sai byn data gama cin abinci ne tukun ta dago fuskarta a tsine tana duban nabla dasu .
hk nace kimin asaro bance miki may ruwa ruwa nake so ba .
mamaki da al,ajabi kalar iskancinta ne ya mamaye zuciyata .amman a dake tacigaba da tsayuwa a gurin sbd bata da halin tafiya taja mata kan wani sabon tashin hankali.
magi nawa ma kika saka acikin abinci ?
nabla tace daidai Wanda zaiji.
nifa banason albarzazanci a gidana akaida magi shida a pot daya ya isa .
jiki a sanyaye nablah tace to shikennan zan kiyaye inshallahu,karma ki kiyaye taja tsaki Zeenat nagama fadar hk ta Mike tsaye tana kakkabe jikinta tabar gurin .
ba nablah dake tsaye ba hatta ummi bataji dadin abinda Zeenat din tayiwa yarinyar ba.
amman taki saka musu baki dan batason tana yawan shiga tsakaninsu tunda tare zata barsu ..
da kyar nablah ta daga kafafunta .takarasa ficewa daga gurin ta nufi BQ ta zagaya Inda Anan dakin laraba yake da fara,a laraba ta tarbeta tana dariya sai yau Allah yayi zaki zo min ?
Murmushi nablah Tayi wanda har wushiryarta ya bayyana ta gaida laraba hirarsu suka Shagayi sosai dan ba ita tabar part din laraba ba.
sai wajen takwas da rabi Na dare tare suka ci abinci da laraba sannan ta baro part din .
Tafiya take sannu ahankali 'cikin sanyin jiki da natsuwa ,ahankali iskar damuna ke kadata kasancewar lokacin ruwa da'ake ciki Wanda kusan yanayin garin Lagos kennan, basu rabo da ruwa sama kasancewar basu da rani da damuna koda yaushe 'cikin ruwa sama suke .
Daidai ta kawo wajen parking space ta jiyo motsi ta dan jiyo ahankali idanunta suka sauka akan fahad abokin deeni kawai ta kauda kanta ta juya tacigaba da da tafiyarta a tunanita Bai ganta ba.
" kawai ta tsinci muryarsa haba Yan mata irin wannan shan kamshin hk Ai akalla ko gaisawa munyi,duk da cewa zuwan nan danke nayi , inji cewar fahad Wanda oready tuni har yasha gabanta.
Take kirjinta yashiga dukan uku uku fatanta kada Allah Yasa ya furta mata kalmar so...dan ita tsoron kalma take
Km bata jin har 'cikin zuciyarta lokacin yin soyayyarta yayi.
domin tafi son ko zatayi soyayya sai ta kammala da karatunta so that sai tasamu daidai da matsayinta .
dan hk a gaugauce zuciyarta cike matsanancin tsoro tace Ina yini .
lfy lau nablah ya gida da aiki?
Kanta ta dago da sauri tana dubansa jin ya ambaci sunanta dan batayi tunanin yasan da zamanta a gidan ba . ballanantana har yakai ga sanin sunanta . yacigaba Ina son ganinki km sbd ke naxo gidan nan zuciyarta ta sake bugawa da karfin gaske..
Ahankali Ta maimaita abinda yace Tare da dan ware shanyayun idanunta akansa .
yace uhm amman idan nagama da DEENI zansa a min kiranki da fatan ba zaki ki zuwa ba.
fuskarta a daure tace Allah yabani iko tana gama fadar hk da sauri ta juya tasoma kokarin barin gurin dan ganin DEENI dake tahowa Inda suke tsaye .
duk da saurin datake hakan Bai hanata jin sautin muryoyinsu ba kasancewar sun biyota a bayanta ne..
Fahad deeni yakira sunanshi a kausashe kafita daga idanuna Na rufe meyasa baka jin shawara ne shege kawai may shegen daurin kan tsiya..
Fahad ya kwashe da dariya sannan yace Kai km meyesa kacika girman kan tsiya da kafiyar maseefa Allah bai haramta min yarinya ba amman Kai kana neman ka rabani da soyayyata.
Na dade da kamuwa da matsanancin kaunar yarinyar nan amman kwata kwata ka kasa ka tsare ka hanani fahimtar daita .
meyasa zaka hanani isar da sakon zuciyata gareta ?
Ok hk kace ?
DEENI yakarasa fadar hk cike da huci yana kallon tsakiyar idanun fahad..
Yes hk nace idan km kaima kana sonta ne kafito ka kasanar sai Na janye maka dan bazan taba iya cigaba da son abinda kake so ba.
bawai ka dinga kokari hanani isar da sakon abinda zuciyata ta kamu da matsanancin so ba
Kasan Ni ..kasan halina km kasan koni waye idan ba son yarinyar nan nake da gaske ba bazan takura kaina akanta ba .
Wulakance DEENI yake masa wani irin duba cike da tsansar tashin hankali yayinda gabadaya yanayinsa yagama sauyawa.
akansa zuciyarsa yace wannan wace irin maseefa ce hk .
Tun bai gama da matsalar kB .
Ga fahad wanda shi ya dan kwana biyu dayi masa zance yarinyar.
Ahankali Fahad yace deeni kana son yarinyar nan fiyye da yadda nake sonta wlh .
idan har kasan kana sonta zan janye amman muddin baka sonta to kabari na shiga sawun manemanta kawai .
Kai wlh Azimi ko rantsuwa nayi bazanyi kaffara ba wlh son yarinyar nan kake yi km so may tsanani fahad yakarasa fadar hk yana share gumin daya fufeshi duk da isakar dake kadawa .
Sai DEENI daya furzar da wata iska ta bakinsa may dumi sannan a zafafe yasoma managa muryarsa cike tashin hankali billahi azim fahad zaka jawowa kanka maseefa ne kawai .
km hakan zai iyayin sanadin da zamu samu mugun matsala may girman gaske da kai idan ka sake furta kalmar....
MMN SUDAIS CE
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
*Uhmmmm uhmmmm abin 'cikin kwai Ina jinjina gareku members Na AUREN SIRRI fans hadin kanku tattare da zaman lfyrku yana matukar birgeni Ina matukar alfahari daku wannan shafin sadaukarwa ne gareku kuyi duk yadda kuke so dashi Allah yabar zumuncin dake tsakaninmu har ila yaumul kiyamati ina addu'ar kar Allah Yasa zumuncin nan ya tsaya iya social Media kawai*
Page 76
Idan ka sake furta kalmar Cewa Ina son yarinyar nan wlh zan bata maka rai fahad ,
narasa Inda zan ajiye soyayyarta sai gun house girl dina ?
kuka fa... amman wlh ka cuceni kasan cewa Ina da tarin dukiyar da ni kaina bansan adadinsu ba.
km ta ishe nazabi duk kallar mace datayi min a 'cikin duniyar "ya "ko ta gidan uba wace km ko a wani kasa take ba wai wannan bazar house girl din ba .
Kai bama Ni ba ya nuna kirjinshi da yatsansa ko wanda nake tare dashi yafi karfin yayi soyayya da house girl .
Muddin har zaka cigaba da kudirinka akan yarinyar nan to wlh kaji narantse maka kana daidai ne da raba abotarmu tare da duk wata halaka dake tsakaninmu .
yana karasa fadar hk yayi gaba 'cikin matsanancin fushi da Bai San dalili yinsa ba hk zalika baisan meyesa duk sanda yaga yarinyar da wani nmj ba wani ya nuna alamun yana sonta hankalinsa ke mugun tashi ba .
Ko 'cikin parlour ma rigima ce sosai suka dinga yi da DEENI da fahad akan nablah har ummi ta tmbye fahad din abinda ya hadasu.
Bai tsaya boye mata komai ba ya sanarmata .
ka kyale wannan rigimamme kaji kayi abinda yakawoka kasan halin deeni sarai ba sai Na tsaya gaya maka ba ummi tacigaba nablah takai mace da kowani da namiji zai so.
Domin Tana da halayya nagari da za'a so mace domin su.
dadi ya rufe xuciyar fahad sosai jin abinda ummi tace yayinda deeni ya dago sukayi four eyes ya watsamasa wata uwar Harara tare da jan tsaki .
Banda wani uziri may karfi to wlh koni zan iya shege maka gaba akan neman aurenta dan takai mace iya mace.
sai dai kashi...akwai wani sirrin boye dake tattare da yarinyar wanda zai yi maka nakasu.
ummi takarasa mgnrta Tana sauke numfashi .
Ahankali Fahad ya furta kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun wayyo Allahna tare da dafe daidai saitin zuciyarsa dake bugawa da hannuwanshi duka. alamun zuciyarsa bata ji dadin zance ummi na karshe ba .
DEENI dake rike da wayarsa yana aikin chatting yayi musu banza yacigaba da abinda yake .
dan tunda ummi tasaka baki 'cikin mgnr Bai sake cewa komai ba sai ma kokuwa dayake faman aikinyi da numfashinsa dake neman barin gangar jikinsa.
Gabadaya hankalin da yanayin fahad ya canza take ya koma kalar tausayi .
Yayinda zuciyarsa ke wani dokawa da sauri a frigice yace dan girman Allah ummi kitaimakamin kiyi wani abu akai wlh nayi mugun kamuwa da mugun son yarinyar tun farkon ganina daita.
Ina ji a raina matsawar bata kassnce matsayin matata ba zan shiga wani hali.