Sashe 36
Auren Sirri Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Washegari yana fita aiki .
Ta lallaba tashige dakinsa 'ahankali ta jawo dorowa tajita akulle 'ahankali tace wayyo nashiga uku ta Mike tafara kwalle kwalle a dakin cikin dakin kmr zata zubda hawaye to ita zata samun kudin zuwa asibitin gashi kudin hannuta basu kai sun kawo ba dorowa din dakin ta dinga bubbudewa gabadaya ko zata ga kudi amman bbu .duk ta gaji sai haki take ga tsoron kar tsautsayi yasa deeni dawo gidan ya isketa tana masa bincike .
tuni hawaye ya balle mata tana addu'ar Allah ya taimaketa taga kudi ta bude waya dorowa taga tarin takardu da file files .taja tsaki ta mayar ta rufe da karfi ,kmr an tsinkireta ta Mike cikin sauri Ta nufi wordrob din kayansa ta bude batasan sanda ta lumshe idanunta ba sakamakon cinkaro da tayi da kudi bandir bandir jere da juna .wani irin sanyi taji yana nabin jinin jikinta hamdala ta shiga yi aranta .cikin sauri Ta dauki bandir daya ,dan tasan zai isheta har ya rage ta zuba cikin hand bag dinta tsabar murna samun kudin datayi ta nemi ciwon dake tattare daita tarasa .
MMN SUDAIS CE
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Page 43
Cikin sauri sauri Ta fito daga dakinsh ta nufi nata ta dauki mayafinta ta yafa ,biyu biyu ta dinga saukowa daga step jikinta gabadaya Banda rawa bbu abinda yake .Ta nufi kofar fita.
Har zata fita taji makoshinta ya bushe ta dan dawo da baya da baya ta bude fridge ta dauki sobon da ummi ta bayar akawo mata ta kafa kai tasha sosai tana sauke ajiye zuciya .
Cikin haka taji wayar ta dauki kara 'ahankali ta zira hannuta cikin jakar dake makale da kafadarta ,tasoma kokarin Ciro wayar ta duba tana sauke ajiyar zuciya .
Sunan wacce tagani yasa ta dauki wayar , da sauri .
Hello ....Zeenat ya' akayi najiki shr km?
jiya haka nayi ta zaman jiranki gashi yau ma haka ko kin fasane inji cewar sumy ?
"tayazan "fasa, irin wannan bakar wahalar danake sha.
wlh bbu abinda zan fasa jiya ma Sai dana gama shirina say Ga my hrt ya dawo ya rusa min budget Amman karki damu Gani nan a kan hanya .
ok kiyi sauri Ina jiranki kifa zo da enough money , zeenat tace karki damu kawas ganin nan day zuwa ok Sai kin karaso .
Ta yi hanging din kiran tare da km jefa wayarta ta cikin jaka ta ajiye robar sobon hannuta tun kafin da dago .
Assalamu alaikum taji anyo sallamar ,take ta Mike ta sankame a guri daya jikinta ya dauki rawa waye ....waye ...km zai sake shiga cikin lokacinta ?
Dafe kirjinta tayi wani frigice ya sake zuwa mata.
" bazata taba manta wannan muryar ba ko acikin mutane dubu ne ,cikin sanyi jiki takarasa bakin kofar jin sallamar taki karewa .
Assalamu alaikum wai Ina masu gidan ne? Tabbas
inda ba gizo murya ke mata , wannan murya shemah ce. hannuta na rawa Ta daura akan handle din kofar ta bude
,shemah tagani tsaye tana sarka mata dariya.
Ya haka kin bar mutun yana ta faman rafka sallama km kin kasa amsawa dan Allah ni ban hanya na shiga ciki na kwaso gajiya.
kinbarni tsaye .
Sai lokacin zeenat ta farga tasan abinda yakamata tayi , ajiye zuciya ta sake saukewa tare da sakin
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Page 44
Jini tagani har da gudaji gudaji a pent dinta. Wanda hakan yayi sanadin tsugunwarta kasa da sauri .
tsugunwarta keda wuya taji tamkar ankara mata wani ciwon ne akan wanda take ji.
kmr Jira jini yake ta tsugunna yashiga zubowa " Ga wani irin azababen ciwon data ke ji a kasan mararta kmr zata mutu.
murkususu take sosai tana yarfe hannu.
ta dinga nishi sama sama duk iya duriyar da take dan kar DEENI ya farka ,bai hana Hawaye silalowa daga idanunta ba .
Da azaba tayi azaba kawai say tasa kuka.
Cikin bacci deeni ya dinga jin sautin kukanta 'ahankali 'yashiga lalubar inda take kwance da hannushi .yayinda idanunshi ke rufe ,yaji bai ji alamunta ba ya sake motsowa gaba still bbu ita da sauri ya mike zaune yana bin takin da kallo" km har zuwa lokacin baidana jin gujin kukanta ba.
Hankalinsa ya tashe ya zabura ya mike tsaye yayi hanyar bathroom din dan tanan kunnenshi ke jiyomishi sautin kukanta .
say day yana daura hannushi akan handle din kofar yaji kofar gam a garkame .
ga km alamun Tana cikin bathroom din dan lokacin yana jiyo sautin kukanta Sosai.
A razane deeni ya hau buga fakor da karfi yana kiran sunanta zeenat...... Zeenat.. amman shr taki amsawa sai kuka take .
meke damunki zeenat ki taimaka bude min kofar please ... Duk yabi ya rude ya gigice yacigaba da buga fakor yana kokarin ballata .
Ganin irin azabar da take sha wacce ita tajanyowa kanta gashi idanunta har sun soma rufewa shi km yana cigaba da jijiga kofar hade da kiran sunanta yasa ta rarrafa da kyar ta bude masa yana ganinta haka ya gigice ya shiga tmbyrta
Ita km tana murkususu dafe da mararta 'ahankali ta dinga nuna masa kasa inda jinin ke kwance dan gabadaya idanushin akanta suke shiyasa sam bai yi saurin gane abinda ke wakana ba .
Kallan yadda jinin ke tsiyaya akasa ya kara tayar masa da hankali .
Sai murkususu take tana wayyo Allahna Yaya mutuwa zanyi dan Allah kayafe min abinda nayi ....na...
Na ...say km tayi shr sakamakon wani yunkurin ciwo daya tasomata say Ga wani jini ya sake ballewa ..Ta Miko masa hannuta, kafin yakaraso gareta har ta suma .
A gigice yakaraso ya rungumota jikinsa.
Tare da kunnan popping yashiga shafa mata ruwa ajiki da fuskarta.
, ahankali yaga ta sauke ajiyar zuciya.
A rude yake cewa "
Kingani ko zeenat.
kinga abinda kika jawo min ko .
shiya nace muje hospital duk yabi ya kidime ya gigice har yarasa me yakamata yayi ,bbu komai kina sane kike kokarin jawo min asarar bby'na ko.
Amman
, bbu komai .
Say kalmar bbu komai yake faman" maimaitawa .Bai yi aune ba yaji saukar hawaye a fuskarsa.
Ganin jinin ma kmr sake zubowa yake, yasa ya mike da sauri bbu inda baya kirma jikinsa yakoma daki.
Jikinsa na rawa ya zira jallabiya ajikinsa ya dawo ya dauketa ya fita daita yasata abayan mota ya zagaya yashiga yatada motar da gudun bala'i.
tun daga nisa yake dannan hon kafin ya kawo get din estate din hon dinsa hon ya karade koina . wanda hakan yasa gabadaya securities din wajen suka zabura suka Mike tsaye hankalinsu a tashe .
ganin motar oga deeni ce yasa mutun uku sukayi hanzarta bude get din a guje ya figi motar ya fice daga gidan.
say addu'a wasu daga cikin securities din suke Allah yasa day lfy.
Dan basu taba ganin oga deeni ya fita haka, km acikin wannan lokacin ba .
Kai tsaye hospital dinsu doctor saira Jack ya nufa daita wanda tun kan yakaraso yayi mata waya .
"dan haka Komai yayi ready kafin isowarsu .
Yana shigowa hospital din gadon marasa lfy na ajiye agefe da sauri nurses suka kamota suka daurata akan gadon marasa lfy " cikin sauri sauri gudu gudu sukashiga turata deeni nabiye dasu rike da hannuta har suka kawo kafar wani daki .
Dakatar dashi likitocin sukayi sannan suka shige daita .
Ciwo kmr Jira yake azo inda magani yake yace Bismillah cikin lokaci kadan zeenat tayi mugun fita haiyacinta, dan kwata kwata batasan wanda ke kanta ba say aikin sunan ummi da ta dinga Kira .
,har zuwa wayewar gari ranar bbu wani sauki .
Likitoci akanta suka kwana aiki.
Yayinda deeni yakasa tsaye yakasa zaune sai patrol yake yana safa da Marwa tare da addu'a Allah yasan bbu abinda yasamu bby .
Iya dakiya deeni yayi amman hakan bai hana Hawaye bin kuncinsa ba tamkar yaro . Tunda yake bai taba kasa abu aranshi haka ba tamkar yadda yasa cikin zeenat.
Duk abinda ya dace likitoci sunyi gurin tsaida cikin amman Ina hakan batasamu ba dan cikin day ya rigada ya zube.
jinin day ne day suke kokarin suga tsaya Duk wannan wahalar da zeenat ke sha sunan ummi bai fita abakinta .
deeni yaki kiran ummi ne dan sanin say hankalinta yafi nashi tashi idan taga halin da zeenat din ke ciki .
,'"gashi itama kusan tafi shi kwallafa rai da dokin zuwan bby'n.
Kana kallon deeni zaka gane irin kalar tashin hankali dayake ciki .
dan gabadaya ciwon tamkar ajinkinshi yake .
Zeenat bata farka ba sai wuraren karfe goma da rabi na ranar ta bude idanunta ne fes akan mutane masu mahimmanci a rayuwarta deeni dake zaune rike da hannuta ummi da mahafinta say wasu daga cikin cikin en,uwa zagaye daita suna mata sannu.
kallon su take 'ahankali tana mamakin ganin yanayin su , kwata kwata fuskarsu bata nuna mata alamun sun san abinda ta aikata ba .
Dan haka ta lumshe idanunta tana jin daci daradadi hade da munin abinda ta aikawa DEENI.
hakika tacika azaluma may cutar da yayan mutane wanda basu ji ba basu Gani ba ,domin ta cutar da zuciyar da bata cancanci haka daga gareta ba .
,kara lumshe ido tayi Hawaye suka zubo mata zuciyarta sai bugawa take tamkar zata fasa kirjinta ,
Sannu zeenat Ummi ta fada hade da dafa goshinta tace mayye na kuka km?
"Allah daya baki wannan ya karba tun bai kai koina ba" shi zai sake baki wani inshallahu.
,kiyi hakuri kukan yaisa haka kinji .
Deeni da mahaifin zeenat suka mike suka bar dakin sakamakon wata nurse datashigo ta mikawa deeni wata white paper .shi km mahaifin zeenat amsa waya ya fita .
Zuciyar zeenat ta tsinke tashiga harbawa da sauri bbu abinda take ji da ganewa, tun fitar deeni daga dakin .
Hakuri Sauran en,uwa suka dinga bata akan abinda tasan ita tayi sanadin fitarsa.
Ya ya deeni zaiji idan yasamu wannan labarin na zubar masa da ciki datayi ?
,tasan kasheta ne kawai bazai yi ba dan takaicin abinda ta aika masa.
,ita dai yanzu Duk jinsu kawai take honestly batasan ko a wani yanayi deeni yake ba .
Ta lallaba tashige dakinsa 'ahankali ta jawo dorowa tajita akulle 'ahankali tace wayyo nashiga uku ta Mike tafara kwalle kwalle a dakin cikin dakin kmr zata zubda hawaye to ita zata samun kudin zuwa asibitin gashi kudin hannuta basu kai sun kawo ba dorowa din dakin ta dinga bubbudewa gabadaya ko zata ga kudi amman bbu .duk ta gaji sai haki take ga tsoron kar tsautsayi yasa deeni dawo gidan ya isketa tana masa bincike .
tuni hawaye ya balle mata tana addu'ar Allah ya taimaketa taga kudi ta bude waya dorowa taga tarin takardu da file files .taja tsaki ta mayar ta rufe da karfi ,kmr an tsinkireta ta Mike cikin sauri Ta nufi wordrob din kayansa ta bude batasan sanda ta lumshe idanunta ba sakamakon cinkaro da tayi da kudi bandir bandir jere da juna .wani irin sanyi taji yana nabin jinin jikinta hamdala ta shiga yi aranta .cikin sauri Ta dauki bandir daya ,dan tasan zai isheta har ya rage ta zuba cikin hand bag dinta tsabar murna samun kudin datayi ta nemi ciwon dake tattare daita tarasa .
MMN SUDAIS CE
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Page 43
Cikin sauri sauri Ta fito daga dakinsh ta nufi nata ta dauki mayafinta ta yafa ,biyu biyu ta dinga saukowa daga step jikinta gabadaya Banda rawa bbu abinda yake .Ta nufi kofar fita.
Har zata fita taji makoshinta ya bushe ta dan dawo da baya da baya ta bude fridge ta dauki sobon da ummi ta bayar akawo mata ta kafa kai tasha sosai tana sauke ajiye zuciya .
Cikin haka taji wayar ta dauki kara 'ahankali ta zira hannuta cikin jakar dake makale da kafadarta ,tasoma kokarin Ciro wayar ta duba tana sauke ajiyar zuciya .
Sunan wacce tagani yasa ta dauki wayar , da sauri .
Hello ....Zeenat ya' akayi najiki shr km?
jiya haka nayi ta zaman jiranki gashi yau ma haka ko kin fasane inji cewar sumy ?
"tayazan "fasa, irin wannan bakar wahalar danake sha.
wlh bbu abinda zan fasa jiya ma Sai dana gama shirina say Ga my hrt ya dawo ya rusa min budget Amman karki damu Gani nan a kan hanya .
ok kiyi sauri Ina jiranki kifa zo da enough money , zeenat tace karki damu kawas ganin nan day zuwa ok Sai kin karaso .
Ta yi hanging din kiran tare da km jefa wayarta ta cikin jaka ta ajiye robar sobon hannuta tun kafin da dago .
Assalamu alaikum taji anyo sallamar ,take ta Mike ta sankame a guri daya jikinta ya dauki rawa waye ....waye ...km zai sake shiga cikin lokacinta ?
Dafe kirjinta tayi wani frigice ya sake zuwa mata.
" bazata taba manta wannan muryar ba ko acikin mutane dubu ne ,cikin sanyi jiki takarasa bakin kofar jin sallamar taki karewa .
Assalamu alaikum wai Ina masu gidan ne? Tabbas
inda ba gizo murya ke mata , wannan murya shemah ce. hannuta na rawa Ta daura akan handle din kofar ta bude
,shemah tagani tsaye tana sarka mata dariya.
Ya haka kin bar mutun yana ta faman rafka sallama km kin kasa amsawa dan Allah ni ban hanya na shiga ciki na kwaso gajiya.
kinbarni tsaye .
Sai lokacin zeenat ta farga tasan abinda yakamata tayi , ajiye zuciya ta sake saukewa tare da sakin
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Page 44
Jini tagani har da gudaji gudaji a pent dinta. Wanda hakan yayi sanadin tsugunwarta kasa da sauri .
tsugunwarta keda wuya taji tamkar ankara mata wani ciwon ne akan wanda take ji.
kmr Jira jini yake ta tsugunna yashiga zubowa " Ga wani irin azababen ciwon data ke ji a kasan mararta kmr zata mutu.
murkususu take sosai tana yarfe hannu.
ta dinga nishi sama sama duk iya duriyar da take dan kar DEENI ya farka ,bai hana Hawaye silalowa daga idanunta ba .
Da azaba tayi azaba kawai say tasa kuka.
Cikin bacci deeni ya dinga jin sautin kukanta 'ahankali 'yashiga lalubar inda take kwance da hannushi .yayinda idanunshi ke rufe ,yaji bai ji alamunta ba ya sake motsowa gaba still bbu ita da sauri ya mike zaune yana bin takin da kallo" km har zuwa lokacin baidana jin gujin kukanta ba.
Hankalinsa ya tashe ya zabura ya mike tsaye yayi hanyar bathroom din dan tanan kunnenshi ke jiyomishi sautin kukanta .
say day yana daura hannushi akan handle din kofar yaji kofar gam a garkame .
ga km alamun Tana cikin bathroom din dan lokacin yana jiyo sautin kukanta Sosai.
A razane deeni ya hau buga fakor da karfi yana kiran sunanta zeenat...... Zeenat.. amman shr taki amsawa sai kuka take .
meke damunki zeenat ki taimaka bude min kofar please ... Duk yabi ya rude ya gigice yacigaba da buga fakor yana kokarin ballata .
Ganin irin azabar da take sha wacce ita tajanyowa kanta gashi idanunta har sun soma rufewa shi km yana cigaba da jijiga kofar hade da kiran sunanta yasa ta rarrafa da kyar ta bude masa yana ganinta haka ya gigice ya shiga tmbyrta
Ita km tana murkususu dafe da mararta 'ahankali ta dinga nuna masa kasa inda jinin ke kwance dan gabadaya idanushin akanta suke shiyasa sam bai yi saurin gane abinda ke wakana ba .
Kallan yadda jinin ke tsiyaya akasa ya kara tayar masa da hankali .
Sai murkususu take tana wayyo Allahna Yaya mutuwa zanyi dan Allah kayafe min abinda nayi ....na...
Na ...say km tayi shr sakamakon wani yunkurin ciwo daya tasomata say Ga wani jini ya sake ballewa ..Ta Miko masa hannuta, kafin yakaraso gareta har ta suma .
A gigice yakaraso ya rungumota jikinsa.
Tare da kunnan popping yashiga shafa mata ruwa ajiki da fuskarta.
, ahankali yaga ta sauke ajiyar zuciya.
A rude yake cewa "
Kingani ko zeenat.
kinga abinda kika jawo min ko .
shiya nace muje hospital duk yabi ya kidime ya gigice har yarasa me yakamata yayi ,bbu komai kina sane kike kokarin jawo min asarar bby'na ko.
Amman
, bbu komai .
Say kalmar bbu komai yake faman" maimaitawa .Bai yi aune ba yaji saukar hawaye a fuskarsa.
Ganin jinin ma kmr sake zubowa yake, yasa ya mike da sauri bbu inda baya kirma jikinsa yakoma daki.
Jikinsa na rawa ya zira jallabiya ajikinsa ya dawo ya dauketa ya fita daita yasata abayan mota ya zagaya yashiga yatada motar da gudun bala'i.
tun daga nisa yake dannan hon kafin ya kawo get din estate din hon dinsa hon ya karade koina . wanda hakan yasa gabadaya securities din wajen suka zabura suka Mike tsaye hankalinsu a tashe .
ganin motar oga deeni ce yasa mutun uku sukayi hanzarta bude get din a guje ya figi motar ya fice daga gidan.
say addu'a wasu daga cikin securities din suke Allah yasa day lfy.
Dan basu taba ganin oga deeni ya fita haka, km acikin wannan lokacin ba .
Kai tsaye hospital dinsu doctor saira Jack ya nufa daita wanda tun kan yakaraso yayi mata waya .
"dan haka Komai yayi ready kafin isowarsu .
Yana shigowa hospital din gadon marasa lfy na ajiye agefe da sauri nurses suka kamota suka daurata akan gadon marasa lfy " cikin sauri sauri gudu gudu sukashiga turata deeni nabiye dasu rike da hannuta har suka kawo kafar wani daki .
Dakatar dashi likitocin sukayi sannan suka shige daita .
Ciwo kmr Jira yake azo inda magani yake yace Bismillah cikin lokaci kadan zeenat tayi mugun fita haiyacinta, dan kwata kwata batasan wanda ke kanta ba say aikin sunan ummi da ta dinga Kira .
,har zuwa wayewar gari ranar bbu wani sauki .
Likitoci akanta suka kwana aiki.
Yayinda deeni yakasa tsaye yakasa zaune sai patrol yake yana safa da Marwa tare da addu'a Allah yasan bbu abinda yasamu bby .
Iya dakiya deeni yayi amman hakan bai hana Hawaye bin kuncinsa ba tamkar yaro . Tunda yake bai taba kasa abu aranshi haka ba tamkar yadda yasa cikin zeenat.
Duk abinda ya dace likitoci sunyi gurin tsaida cikin amman Ina hakan batasamu ba dan cikin day ya rigada ya zube.
jinin day ne day suke kokarin suga tsaya Duk wannan wahalar da zeenat ke sha sunan ummi bai fita abakinta .
deeni yaki kiran ummi ne dan sanin say hankalinta yafi nashi tashi idan taga halin da zeenat din ke ciki .
,'"gashi itama kusan tafi shi kwallafa rai da dokin zuwan bby'n.
Kana kallon deeni zaka gane irin kalar tashin hankali dayake ciki .
dan gabadaya ciwon tamkar ajinkinshi yake .
Zeenat bata farka ba sai wuraren karfe goma da rabi na ranar ta bude idanunta ne fes akan mutane masu mahimmanci a rayuwarta deeni dake zaune rike da hannuta ummi da mahafinta say wasu daga cikin cikin en,uwa zagaye daita suna mata sannu.
kallon su take 'ahankali tana mamakin ganin yanayin su , kwata kwata fuskarsu bata nuna mata alamun sun san abinda ta aikata ba .
Dan haka ta lumshe idanunta tana jin daci daradadi hade da munin abinda ta aikawa DEENI.
hakika tacika azaluma may cutar da yayan mutane wanda basu ji ba basu Gani ba ,domin ta cutar da zuciyar da bata cancanci haka daga gareta ba .
,kara lumshe ido tayi Hawaye suka zubo mata zuciyarta sai bugawa take tamkar zata fasa kirjinta ,
Sannu zeenat Ummi ta fada hade da dafa goshinta tace mayye na kuka km?
"Allah daya baki wannan ya karba tun bai kai koina ba" shi zai sake baki wani inshallahu.
,kiyi hakuri kukan yaisa haka kinji .
Deeni da mahaifin zeenat suka mike suka bar dakin sakamakon wata nurse datashigo ta mikawa deeni wata white paper .shi km mahaifin zeenat amsa waya ya fita .
Zuciyar zeenat ta tsinke tashiga harbawa da sauri bbu abinda take ji da ganewa, tun fitar deeni daga dakin .
Hakuri Sauran en,uwa suka dinga bata akan abinda tasan ita tayi sanadin fitarsa.
Ya ya deeni zaiji idan yasamu wannan labarin na zubar masa da ciki datayi ?
,tasan kasheta ne kawai bazai yi ba dan takaicin abinda ta aika masa.
,ita dai yanzu Duk jinsu kawai take honestly batasan ko a wani yanayi deeni yake ba .