Sashe 53
Auren Sirri Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kwanciya Tayi a bayansa ... byn ta cire ilahirin kayan jikinta lamo tayi Tana shakar dadeden kamshin jikinsa.
Lafewa tayi Sosai ajikinsa tamkar wata bby ' Tare da goga masa kirjinta a bayansa wani irin shork...... yaji a jikinsa tamkar an jona masa wutar electric yayinda sha"awarsa tasoma motsawa 'ahankali 'ahankali shr yayi kmr yana bacci batare da yayi wani kwakwaran , motsi ba ballanantana tagane ko yaji wani abu dangane daita , cikin kwarewa da yadda ya sabarmata wasannisa tasoma shafa kwantaccen gashin kirjinsa may matukar taushi , zuwa kan nipply dinsa " still shr ne ya sake biyowa baya .zuwa yanzu koina ajikinsa kirma yake yayinda zuciyarsa take dokawa da sauri da sauri . "gabadaya gabobin jikinsa sun sauya sun fara amsar sakonninta har wani shake jikinsa yasoma .
" ganin haka yasa zeenat tayo kasa da hannu daidai kasan mararsa , nan ne fa yaji bazai iya barinta taci galaba akansa ba" caraf ya cafke hannuta hade da zabura ya Mike zaune tamkar wani zaki.
itama mikewa Tayi ta zauna ,kmr yadda yayi. tsareta yayi da rikitattun idanunshi masu matukar kyau da tsoratawa .
take tsoron yanayin yadda yake kallonta ya mamaye zuciyarta . wanda tasan wannan kallon da yake mata na gargadi ne .
Amman tabarsa Tayi tamkar batasan abinda hakan yake nufi ba .
dan haka ta soma kokarin sake matsowa zuwa gareshi .
a tsawace ya dakatar daita ,da hannunshi tare da daka mata wata irin razananniyar tsawa ,data frigita zuciyar zeenat har ta sata , mannewa da jikin gadon dakin batare da san Tayi hakan ba .
"kallonshi take da bayyananen tsoro a saman fuskarta,take ya hadiye duk wani emotion din dayake ji a gangar jikinsa .
Fuskashi bbu walwala Ya sauke idanunshi cikin nata Yana may nunata da dan yatsansa ke... ...banaso iskanci da rainin wayo ,ko ance miki ni Dan iskane da bansan ciwon kaina ba da abinda nakeyi wato Gani jarabbabe ko?
kin wani kwaso jiki kina manne min" to jarabar tawa bata may dani Dan iska da bansan abinda nakeyi ba .
Kin ma rainawa kanki hankali wlh Gani stupid na dinga miki ciki ke km kina yawon zubarwa ko .
,to wlh baki isa ba ,bari ma kiji wannan shine zai zama last warning din da zan miki....... kar ki sake na km ganin kafarki a ,inda nake matsawar bani ne da kaina na bukaci hakan ba.
Bansan meyasa mu tunani ba da har na amince na zabeki
Amatsayin abokiyar rayuwata ba.
da ko zuciyata kin isa ki hango ballanantana har ki samu waje a cikinta da damar zubar min da jinina
Ke... koda kuwa mun koma gida ne bance kizo gareni ba ,kije ki rike mahaifarki.. ni km na rike joystick dina da Spam dina yakarasa maganar.. ... oya out from this room before now I finished you...Ya nuna mata hanyar fita da yatsanshi daya .
Hannu zeenat ta daura aka Tare da sabon tashin hankali ,inna lillahi wa inna ilaihi rajiun kawai take ambata akasan ranta wanna wacce irin maseefa ce tajefa kanta da mijinta ciki .
Gabadaya tashin hankali datake ciki ya hanata Ko gezau ballanantana Tayi yunkurin mikewa daga inda take zaune.
magana take son yi Amman Sam takasa furta kodaidai da kalma daya ce, numfashi kawai take ja ta bakinta Tana fitar dashi da kyar. al'amarin nasa yasoma girman tunaninta . Sai da taji ya sake buga mata wata razananniyar tsawa .sannan ta mike tsaye da sauri jikinta na kirma ta rarumo hijab dinta dake yashe a gefen gado tasoma kokarin zirawa ajikinta sannan ta kwashi sauran kayanta a hannu taja ta tsaya tana kallon yadda gabadaya yanayinsa ya sake canzawa ,ganin taki tafi ne yasa DEENI tattaro sauran kuzariinsa da yayi saura ya mike yakamo hannuta yana janta. mamaki da tsoro suka taru suka hanata cewa komai ,Sai ma binshi datake ,har yakai bakin kofa ya bude Tare da hankata waje ya maida kofarsa ya rufe da karfi ....,Banda bangon data dafe da hannunta bbu abinda zai hanata buguwa da bango .
wasu Hawaye ne masu dumi da ciwo suka zubo mata tasa bayan hannuta Tana gogewa yayinda wasu ke sake bin kuncinta.
A galabaice ya fada kan bed dinshi ya kwanta Tare da'runtse idanushin gam . 'Ahankali yaja laulausar bargo ya lullube jikinsa. wani irin tsuma jikinsa keyi tamkar zaki Ga sandar girma sai Mikewa take alamun Tana bukatar abincin ta tsaki yaja mtssss tare dasa duka hannunshi ya dafe saman joystick dinsa yana may sake jan tsaki akasan ranshi mt....
Daidai tsakanin bakin kofar dakinsa ta tsaya tana maida kayan jikinta Sai data tabbatar da natsuwarta ta dawo gangar jikinta sannan ta nufi hanyar dakin ummi sbd kwata kwata bata son ummi tadago wani abu a tattare daita .
Koda tashiga dakin ma ummi "zaune ta ummi ta idar da sallah isha'i Tana lazimi .
,ummi ta dubeta Tana mata kallon tsab ,batare da Tayi magana ba ,cike da natsuwa tacigaba'da abinda take yayinda zeenat ta haye saman gadon ummi Tayi kwanciyarta lamo tare kamkame jikinta wani irin kewar mijinta ce ke damunta , kuka take son yi Amman bbu dama ,damuwarta zata iya shafar ummi.
a dalilinta ummi zata iya muzgunawa DEENI , ita km abinda bazata so ba kennan, batasan abinda zai sake hassalashi akanta wani irin matsanancin son take masa wanda batasan tun lokacin data fara ba.
" yanzu ita Yaya zatayi da rayuwarta mayye rudeta da sha,awa cikin zubda ciki ,take zuciyarta Ta bata amsa da rashin hakuri da godiyar Allah ne yasa kika aikata kuskure may muni ,kin zubar da ya'ya da bakisa ba ko iya rabon ki kennan a duniya .a boye take goge Hawayen dake bin kuncinta ,har ummi tagama laziminta da sauran addu'o,inta.
bacci baiyi nasarar daukarta ba .
"Tana jin motsin mikewar ummi ta shanye kukanta Tare da goge Hawayen idanunta Amman hakan Bai hana ummi gane wani abu ,daidai inda take kwance ummi tazo ta zauna tare da kamo hannuta ,me kike tunanin km mamana ?
Kafin zeenat tace wani abu ummi ta km jiho mata wata tmbyr
Sai ma naga kmr kuka kika yi ko?
Zeenat ta Mike zaune suna fuskartan juna da ummi ,yayinda hawayen dake makale a idanunta suka yi nasarar zubowa sharrrrr....mayye km abin kuka tmbyrki kawai nayi fa, Sai km ki kama min kuka.
,menene yake damunki ko wani abu shi DEENI din yayi miki ,'ahankali take girgirwa ummi kanta da kyar ta iya bude bakinta ...Ummi na cuci kaina da kaina na ruguza rayuwar gidana da kaina bansan yadda zanyi abubuwa su dawo min daidai tamkar da ba. basani ba a she rayuwa bata da tabbas bansa abinda na aikata zai sa na tsinci kaina cikin ,kaka nakanyi ba.
,inda abubuwa dake faruwa suka cigaba bana tunanin zuciyata dake kirjina zata cigaba da bugawa ,ummi kiyi hakuri ban miki adalci ba arayuwa, duk tarin laifin dana aikata gareki baki gujeni ba ko canza min takarasa fadar haka tana zubda kwalla.
Ummi ta rungumeta ajikinta tana may tausaya mata , kukan ta,isa haka abinda ya faru ya wuce ki daina dawo da hannun agogo baya matsawar Ina raye ba zaki taba kasance cikin bakin ba , ke din diyata ce, Ina kallonki tamkar fareeda Yar,uwata , ganinki tamkar madadince a gurina abinda kika aikata kuskure ne ,km ya wuce tunda kinyi nadama ,Shima son zai sauko ,kinsa halin bakar zuciya irin tasa ,dan haka ki samu nutsuwa km kiyi hakuri da duk wani abinda zai nuna miki kinji diyarta Sosai ummi ta dinga rararshinta .
tana anan jikin ummi har tasoma gyangyadi sannan ummi ta dan bubuga bayanta kwanta kiyi bacci ,kinji , ummi ta Mike itama samu guri nan kusa da zeenat ta kwanta...
Abu kmr wasa Sai dasu zeenat suka share
Kwana biyu agidan ummi baTare da sun koma gidansu ba.
, kullun dare sai zeenat ta shirya takai kanta Ga DEENI Dan kar ummi tagane basu shirya ba Amman ,yadda take zuwa" haka take dawo da full gargadinsa may karfi .
ummi tasa a soma nemo mata masu aiki kafin zeenat ta koma gidanta .
A cikin kwana,n a ukun ne suka tattara suka koma gidansu har ummin kmr yadda Ta fada .
Kwana uku kennan da dawowar zeenat gidan DEENI. bbu laifi al'amura sun Dan canja kadan kasancewar ummi dake tsakaninsu .
addu'a dai ummi take sake yi kan Allah daidaita tsakaninsu yasa zaman lfy yaci gaba da wanzuwa fiyye da hakan har karshen rayuwarsu.
Kmr yau zeenat tun safe take aikace aikace gyaran cikin gidan, aiki kawai take kmr wacce Tasha kwaya domin koina yayi kura tunda tadawo kullum Sai tayi gyara ,,shr ,n da ummi taji yayi yawa ne yasa ta fitowa zuwa kitchen din a lokacin kuwa zeenat Tayi busy gurin aiki.
Ummi tace wai har yanzu baki gama aikin bane ?
Tun asuba dakika sauko ban sake jin duriyarki ba ki bar aikin nan haka man zeenat ki huta tunda muka dawo kike fama da aiki ki bar shi haka ,gobe ne za'a kawo miki masu aiki ,nayiwa hajiya turai magana km ta tabbatar min da gobe goben nan za'tasa akawo .
,hajiya turai aminyace Ga ummi, sun dade Tare tun farkon zuwan Ummi Nigeria suka sanadin mazajensu .
zeenat ta girgiza kai kawai ummi gara dai nasoma rage aikin nan kafin akawo masu aikin.
' kinsa bbu abinda ya'ya yafi tsana a rayuwa shi sama da kazanta ,ummi Tayi murmushi jin dadi to ai shikennan Allah yabada sa'a Amman kibari ki dan hutu haka. naga ko karya bakiyi ba ,ai yanzu nan zankarasa nama, Kusan gamawa.
,mamaki yacika ummi ganin irin aikin da zeenat din Tayi parlour ta koma abunta ta zauna tare da kunna TV tana kallo zeeyword daga nan inda take zaune suke hira da zeenat din ,kafin wani lokaci zeenat taci Rabin aikin gidan .
Koda dare yayi ma zagewa Tayi, tashiga kitchen tashiryawa ogo DEENI lafiyayen abinci da Miya kala biyu , farar shikafa ce da miyar pepesoup din kayan ciki ,sannan da miyar pepesoup din freshe fish dataji kayan gadi sai kamshin ke tashi .
Lafewa tayi Sosai ajikinsa tamkar wata bby ' Tare da goga masa kirjinta a bayansa wani irin shork...... yaji a jikinsa tamkar an jona masa wutar electric yayinda sha"awarsa tasoma motsawa 'ahankali 'ahankali shr yayi kmr yana bacci batare da yayi wani kwakwaran , motsi ba ballanantana tagane ko yaji wani abu dangane daita , cikin kwarewa da yadda ya sabarmata wasannisa tasoma shafa kwantaccen gashin kirjinsa may matukar taushi , zuwa kan nipply dinsa " still shr ne ya sake biyowa baya .zuwa yanzu koina ajikinsa kirma yake yayinda zuciyarsa take dokawa da sauri da sauri . "gabadaya gabobin jikinsa sun sauya sun fara amsar sakonninta har wani shake jikinsa yasoma .
" ganin haka yasa zeenat tayo kasa da hannu daidai kasan mararsa , nan ne fa yaji bazai iya barinta taci galaba akansa ba" caraf ya cafke hannuta hade da zabura ya Mike zaune tamkar wani zaki.
itama mikewa Tayi ta zauna ,kmr yadda yayi. tsareta yayi da rikitattun idanunshi masu matukar kyau da tsoratawa .
take tsoron yanayin yadda yake kallonta ya mamaye zuciyarta . wanda tasan wannan kallon da yake mata na gargadi ne .
Amman tabarsa Tayi tamkar batasan abinda hakan yake nufi ba .
dan haka ta soma kokarin sake matsowa zuwa gareshi .
a tsawace ya dakatar daita ,da hannunshi tare da daka mata wata irin razananniyar tsawa ,data frigita zuciyar zeenat har ta sata , mannewa da jikin gadon dakin batare da san Tayi hakan ba .
"kallonshi take da bayyananen tsoro a saman fuskarta,take ya hadiye duk wani emotion din dayake ji a gangar jikinsa .
Fuskashi bbu walwala Ya sauke idanunshi cikin nata Yana may nunata da dan yatsansa ke... ...banaso iskanci da rainin wayo ,ko ance miki ni Dan iskane da bansan ciwon kaina ba da abinda nakeyi wato Gani jarabbabe ko?
kin wani kwaso jiki kina manne min" to jarabar tawa bata may dani Dan iska da bansan abinda nakeyi ba .
Kin ma rainawa kanki hankali wlh Gani stupid na dinga miki ciki ke km kina yawon zubarwa ko .
,to wlh baki isa ba ,bari ma kiji wannan shine zai zama last warning din da zan miki....... kar ki sake na km ganin kafarki a ,inda nake matsawar bani ne da kaina na bukaci hakan ba.
Bansan meyasa mu tunani ba da har na amince na zabeki
Amatsayin abokiyar rayuwata ba.
da ko zuciyata kin isa ki hango ballanantana har ki samu waje a cikinta da damar zubar min da jinina
Ke... koda kuwa mun koma gida ne bance kizo gareni ba ,kije ki rike mahaifarki.. ni km na rike joystick dina da Spam dina yakarasa maganar.. ... oya out from this room before now I finished you...Ya nuna mata hanyar fita da yatsanshi daya .
Hannu zeenat ta daura aka Tare da sabon tashin hankali ,inna lillahi wa inna ilaihi rajiun kawai take ambata akasan ranta wanna wacce irin maseefa ce tajefa kanta da mijinta ciki .
Gabadaya tashin hankali datake ciki ya hanata Ko gezau ballanantana Tayi yunkurin mikewa daga inda take zaune.
magana take son yi Amman Sam takasa furta kodaidai da kalma daya ce, numfashi kawai take ja ta bakinta Tana fitar dashi da kyar. al'amarin nasa yasoma girman tunaninta . Sai da taji ya sake buga mata wata razananniyar tsawa .sannan ta mike tsaye da sauri jikinta na kirma ta rarumo hijab dinta dake yashe a gefen gado tasoma kokarin zirawa ajikinta sannan ta kwashi sauran kayanta a hannu taja ta tsaya tana kallon yadda gabadaya yanayinsa ya sake canzawa ,ganin taki tafi ne yasa DEENI tattaro sauran kuzariinsa da yayi saura ya mike yakamo hannuta yana janta. mamaki da tsoro suka taru suka hanata cewa komai ,Sai ma binshi datake ,har yakai bakin kofa ya bude Tare da hankata waje ya maida kofarsa ya rufe da karfi ....,Banda bangon data dafe da hannunta bbu abinda zai hanata buguwa da bango .
wasu Hawaye ne masu dumi da ciwo suka zubo mata tasa bayan hannuta Tana gogewa yayinda wasu ke sake bin kuncinta.
A galabaice ya fada kan bed dinshi ya kwanta Tare da'runtse idanushin gam . 'Ahankali yaja laulausar bargo ya lullube jikinsa. wani irin tsuma jikinsa keyi tamkar zaki Ga sandar girma sai Mikewa take alamun Tana bukatar abincin ta tsaki yaja mtssss tare dasa duka hannunshi ya dafe saman joystick dinsa yana may sake jan tsaki akasan ranshi mt....
Daidai tsakanin bakin kofar dakinsa ta tsaya tana maida kayan jikinta Sai data tabbatar da natsuwarta ta dawo gangar jikinta sannan ta nufi hanyar dakin ummi sbd kwata kwata bata son ummi tadago wani abu a tattare daita .
Koda tashiga dakin ma ummi "zaune ta ummi ta idar da sallah isha'i Tana lazimi .
,ummi ta dubeta Tana mata kallon tsab ,batare da Tayi magana ba ,cike da natsuwa tacigaba'da abinda take yayinda zeenat ta haye saman gadon ummi Tayi kwanciyarta lamo tare kamkame jikinta wani irin kewar mijinta ce ke damunta , kuka take son yi Amman bbu dama ,damuwarta zata iya shafar ummi.
a dalilinta ummi zata iya muzgunawa DEENI , ita km abinda bazata so ba kennan, batasan abinda zai sake hassalashi akanta wani irin matsanancin son take masa wanda batasan tun lokacin data fara ba.
" yanzu ita Yaya zatayi da rayuwarta mayye rudeta da sha,awa cikin zubda ciki ,take zuciyarta Ta bata amsa da rashin hakuri da godiyar Allah ne yasa kika aikata kuskure may muni ,kin zubar da ya'ya da bakisa ba ko iya rabon ki kennan a duniya .a boye take goge Hawayen dake bin kuncinta ,har ummi tagama laziminta da sauran addu'o,inta.
bacci baiyi nasarar daukarta ba .
"Tana jin motsin mikewar ummi ta shanye kukanta Tare da goge Hawayen idanunta Amman hakan Bai hana ummi gane wani abu ,daidai inda take kwance ummi tazo ta zauna tare da kamo hannuta ,me kike tunanin km mamana ?
Kafin zeenat tace wani abu ummi ta km jiho mata wata tmbyr
Sai ma naga kmr kuka kika yi ko?
Zeenat ta Mike zaune suna fuskartan juna da ummi ,yayinda hawayen dake makale a idanunta suka yi nasarar zubowa sharrrrr....mayye km abin kuka tmbyrki kawai nayi fa, Sai km ki kama min kuka.
,menene yake damunki ko wani abu shi DEENI din yayi miki ,'ahankali take girgirwa ummi kanta da kyar ta iya bude bakinta ...Ummi na cuci kaina da kaina na ruguza rayuwar gidana da kaina bansan yadda zanyi abubuwa su dawo min daidai tamkar da ba. basani ba a she rayuwa bata da tabbas bansa abinda na aikata zai sa na tsinci kaina cikin ,kaka nakanyi ba.
,inda abubuwa dake faruwa suka cigaba bana tunanin zuciyata dake kirjina zata cigaba da bugawa ,ummi kiyi hakuri ban miki adalci ba arayuwa, duk tarin laifin dana aikata gareki baki gujeni ba ko canza min takarasa fadar haka tana zubda kwalla.
Ummi ta rungumeta ajikinta tana may tausaya mata , kukan ta,isa haka abinda ya faru ya wuce ki daina dawo da hannun agogo baya matsawar Ina raye ba zaki taba kasance cikin bakin ba , ke din diyata ce, Ina kallonki tamkar fareeda Yar,uwata , ganinki tamkar madadince a gurina abinda kika aikata kuskure ne ,km ya wuce tunda kinyi nadama ,Shima son zai sauko ,kinsa halin bakar zuciya irin tasa ,dan haka ki samu nutsuwa km kiyi hakuri da duk wani abinda zai nuna miki kinji diyarta Sosai ummi ta dinga rararshinta .
tana anan jikin ummi har tasoma gyangyadi sannan ummi ta dan bubuga bayanta kwanta kiyi bacci ,kinji , ummi ta Mike itama samu guri nan kusa da zeenat ta kwanta...
Abu kmr wasa Sai dasu zeenat suka share
Kwana biyu agidan ummi baTare da sun koma gidansu ba.
, kullun dare sai zeenat ta shirya takai kanta Ga DEENI Dan kar ummi tagane basu shirya ba Amman ,yadda take zuwa" haka take dawo da full gargadinsa may karfi .
ummi tasa a soma nemo mata masu aiki kafin zeenat ta koma gidanta .
A cikin kwana,n a ukun ne suka tattara suka koma gidansu har ummin kmr yadda Ta fada .
Kwana uku kennan da dawowar zeenat gidan DEENI. bbu laifi al'amura sun Dan canja kadan kasancewar ummi dake tsakaninsu .
addu'a dai ummi take sake yi kan Allah daidaita tsakaninsu yasa zaman lfy yaci gaba da wanzuwa fiyye da hakan har karshen rayuwarsu.
Kmr yau zeenat tun safe take aikace aikace gyaran cikin gidan, aiki kawai take kmr wacce Tasha kwaya domin koina yayi kura tunda tadawo kullum Sai tayi gyara ,,shr ,n da ummi taji yayi yawa ne yasa ta fitowa zuwa kitchen din a lokacin kuwa zeenat Tayi busy gurin aiki.
Ummi tace wai har yanzu baki gama aikin bane ?
Tun asuba dakika sauko ban sake jin duriyarki ba ki bar aikin nan haka man zeenat ki huta tunda muka dawo kike fama da aiki ki bar shi haka ,gobe ne za'a kawo miki masu aiki ,nayiwa hajiya turai magana km ta tabbatar min da gobe goben nan za'tasa akawo .
,hajiya turai aminyace Ga ummi, sun dade Tare tun farkon zuwan Ummi Nigeria suka sanadin mazajensu .
zeenat ta girgiza kai kawai ummi gara dai nasoma rage aikin nan kafin akawo masu aikin.
' kinsa bbu abinda ya'ya yafi tsana a rayuwa shi sama da kazanta ,ummi Tayi murmushi jin dadi to ai shikennan Allah yabada sa'a Amman kibari ki dan hutu haka. naga ko karya bakiyi ba ,ai yanzu nan zankarasa nama, Kusan gamawa.
,mamaki yacika ummi ganin irin aikin da zeenat din Tayi parlour ta koma abunta ta zauna tare da kunna TV tana kallo zeeyword daga nan inda take zaune suke hira da zeenat din ,kafin wani lokaci zeenat taci Rabin aikin gidan .
Koda dare yayi ma zagewa Tayi, tashiga kitchen tashiryawa ogo DEENI lafiyayen abinci da Miya kala biyu , farar shikafa ce da miyar pepesoup din kayan ciki ,sannan da miyar pepesoup din freshe fish dataji kayan gadi sai kamshin ke tashi .