← Book details Auren Sirri Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 44 OF 90

Sashe 44

Auren Sirri Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

" takoina ta juya gabobbin jikinta" tsami suke mata , sosai take baccin hatta numfashi ahankali take fitar dashi wanda dagani kasan na ragowar wahala ce .

Kmr a mafarki taji an ware mata kafafunta an watsa mata ruwan zafi

a gigice ta zabura ta Mike zaune ta kwallara kara wayyo cinyata kafin ta ankare ta soma jin saukar belt takoina ajikinta tashiga kuka tana shafa duk inda taji saukar belt.

Maza ki Mike stupid kawai munafuka may kashe ya'yan mutane.

wayyo yaya Dan girman Allah kayi hakuri wlh nayi danasani da nadamar aikata maka abinda nayi .

,bakiyi dakinsani da nadama ba sai ma nan gaba yarinya.
yana cigaba da zabga mata belt .

aurenki danayi shine babban kuskuren dana tafka a rayuwata .

Amman wlh kema say na gana miki azabar da har ki mutu bazaki manta dani ba .

, abinda zamiki nan gaba shi zai haddasa miki hawan jini .
,daga karshe zuciyarki ta buga ki mutu mu huta domin gubace ke acikin dangi .

Yana zaginta tare zabga mata belt" maza kije kitchen ki hada min breakfast stupid more then donkey's kawai.

da gudun bala'i tafito daga dakin biyu biyu ta dinga takasa steps , tayo kasa tana kuka tana bashi hakuri .

Cikin takunsa na isa da kasaita yakaraso downstairs hannushi rike da belte ya daka mata wata razananniyar tsawa data sake gigita zuciyar Zeenat.
" tsayuwar uwar me kikewa mutane da baza shiga kimin abinda nace ba.
ko say sake cin ubanki ,shegiya may idanun chainis .
Da sauri tashige kitchen.

shi km ya samu guri kan kujera ya zauna yana sauke numfashi tare daura kafarsa daya kan daya yana jijigawa ran nan nashi a dagule cike da takaicin abinda Zeenat tayi masa .

Zan may dake wajen uwarki Amman sai na gama gana miki azaba wanda gaba ko rat akace ki kashe bazaki iya kashewa ba. ballanantana Dan mutun Dan km na deeni , ya fadi haka a kasan rashi.

Jollouf din taliya tayi masa shap shap Dan tasan Bai fiyye son cin Abinci mai nauyi ba
sannan ta hada masa coffee dinsa na gado .

,ta hada komai akan Dan madaidaici tire .
jikinta na rawa tazo ta,ajiye masa agabansa tana Mikewa tsaye ya zuba mata mari Dan ubanki anan zanci abinci?

idanunta da suka canza kala km suke a kumbure suka shiga zubar da ruwan hawaye kayi hakuri Dan Allah jikinta na kirma tayi hanyar deaning .

Ya Mike da kyar tamkar jinin saurata yakarasa deaning area sai daya zageta tas sannan ya zauna ya bude colar abinci yana yatsuna fuska yana gama ganin abinda ta dafa masa ya antaya mata shi ajiki wani irin ihu tayi tasoma sotsa jikinta .

Dan ubanki da wannan abinci zanyi breakfast maza kije ki da fomin wani useless girl kawai .

Gabadaya tayi mugun tsorata da lamarin deeni Duk sanin da tayiwa yayan nata a da" wannan karon ya sake zarce hakan ta dauki colar jikinta na rawa Ta sake komawa kitchen .

Tana shiga ta rushe da wani irin matsanancin kuka ita kwata kwata tsoronsa take ji.
" tarasa takamaimai abinda zata girka masa dan tasan tujarata kawai yake son yi .
km duk abinda zata girka masa baci zaiyi ba wahala kawai yake son sata .

,kawai ta fashe da wani sabon kukan wayyo Ummi kizo ki taimakeni ki tafi dani gurinki mutuwa zanyi agidan nan wlh mutuwa zanyi .
tana kuka tana ambatar sunan Ummi....
' ,daga can parlour tajiyo sautin muryasa , kukan me kike anan bari inzo in zaki yin may dalili yarinya

Jin haka yasa ta fito daga kitchen din a guje tana bashi hakuri tayi hanyar step Dan tasan bakaramin aikinsa bane yashigo din ya jibgita kmr yadda yake nufi.

Da sauri shima ya Mike ya bi bayanta kafin takarasa kulle kofar ya afko ciki dakin tare kamo hannuta ya murde da iya karfinsa ta saki kara wayyo ummina dan Allah kayi hakuri a zafafe yace na sake jin kin Kira min sunan uwa saina ganawa arayuwarki azaba mai radadi.
' wayyo na daina wlh na daina bazan sake ki ran sunanta ba ,kayiwa Allah ka sakemin hannu.......takarasa fadar haka tare da sakin matsanancin kuka mai ban tausayi " yacigaba da murda hannun har sai dayaga numfashinta na neman tsayawa sannan ya saketa ta sulale kasa tana cigaba da rizgar kuka .

Bai barta ba yashiga dukanta yana flinging daita baki da amfani Zeenat a gurina " dama haifar min bby kika yi ,kici darajarsu .
Amman dayake muguwace kika dinga zubar min da cikina .

kin gama cirewa zuciyata Dan burbudin kaunar danake miki.
,mutuwarki ta fiyye min komai ahalin yanzu .

muguwa azaluma may fuska biyu yadda kika dauki shekara biyar kina wulakanta jinina a rariya haka zan dauki shekara goma Ina cin ubanki da gana miki azaba .

Inga uban da zaiyi da zaiyi karata ko Shari,a dani .

Da muryarta data gama shakewa ta dinga bashi hakuri "
kayi hakuri Yaya wlh am ready to gave you any type of bby u won't .
Nayi nadama kayi hakuri wlh bazan koma ba .

Mtssss yaja tsaki may zanyi da jininki Zeenat wlh wlh kinji na rantse bana sha'awar sake zuba Spam din a cikin wannan jikin naki.

ke gubace yanzu a wajena babu wani amfani da zaki min ya sake yin ball daita ta bugi bango dakin ta dawo kasa ta baje tana air....
Air...., Dan sautin kukanta ma kin fitowa yayi Dan azaba .

Kadan kika Gani sauran wancen useless din sumy ko take da suna.

yana gama fadar haka ya juya fuuuuuu a fusace yabar dakin ya nufi nashi.

, gabadaya komai ya taru ya cakudemasa waje daya ji yake tamkar duniya ta tsaya masa cak ta daina jujjuyawa masa yadda yake so.....

jiya da yau duk sun zo masa da abubuwa masu muni da daci da bakanta zuciya .

Cike da bacin rai yasoma shirya jikinsa cikin kayan aikinsa .
Komai nashi ya sake canzawa " hatta da kyakkyawar fuskarsa ta sake daukar sauyi daban fiyye da shekaru 20 da suka wuce wato shekarun kuruciyarsa abubuwa daya suka dinga zuwa masa akan matakin daya kamata ya dauka akan aurensa da Zeenat.
,tunani iri iri ya dinga yi har yagama shirya kansa ya fito tsaf Sai kamshi yake zubawa amman kyakkyawan fuskarsa a daureta take tamau ya kulle koina gidan sannan yakama Gabansa .

Tafi 2hr kwance a gurin daya barta wanda da kyar take iya motsa gangar jikinta .

Tana nan kwance har ta soma jin Kira sallar la'asar daga masallacin dake cikin gidan.

da kyar da bin bango tasamu ta Mike tashiga bayi tana kuka tana girgiza kai shikennan tarasa deeni tarasa cikin jikinta tarasa soyayyasa data kwallafawa rai shikennan tarasa komai nata .
tasan ko Ummi taji abinda tayi zata tsaneta ta juya mata baya.

wayyo ni Zeenat na cuci kaina da kaina na cuci rayuwata wazan kama meye rudeni dayasa nakasa fahimtar komai gashi yau ban kasance cikin jin dadi a gidan mijina ba.... .sharrrrrrrr hawaye yashigo ambaliya a kuncinta.

Kuka take sosai tana nadamar abinda tayiwa kanta .
"tare da addu'ar Allah huci zuciyar mijin nata ,ya sake sauto mata hankalinsa gareta ,ruwa zafi tasamu ta gasa gabobbin jikinta dashi .

Kusan 30 minti ta dauka tana treating din jikinta a bayi
Ba laifi ta Dan ji dama dama ta ragen jin zugin da jikinta ke mata.sai cinyarta inda deeni ya watsa mata ruwan zafi waje yatashi yayi shashin baki baki.
" cikin sanyi jiki ta fito daga bathroom ta tsaya gaban mirrow tana karewa kanta kallon yadda deeni yamaida mata halitar jikinta.
tamkar ba nata ba hawayen masu dumi da ciwo suka sake silalo mata , batayi kokarin maidasu ba ta barsu suna cigaba da bin kuncinta.

ahankali tace Allah sarki sumy a she dai sai kinshiga matsala a sanadiyata duk da kin guji abinda zai faru akaro na biyu , amman duk da haka baki tsira ba Dan nasan deeni bazai barki ba kema .

Doguwar rigar ta sanyawa jikinta tashiga neman wayarta a dakin Dan takira Ummi tazo ta dauketa Amman sama ko kasa ta nema wayarta tarasa.

ta zauna jugun a gefen gadonta tare zuba uban tagumi tana tunanin shikennan ni km kiyamata, ta tsaya kennan a gidan nan tunda har yanzu bbu wanda yasan halin danake ciki a family .

gabadaya zaman gidan ya isheta ya gudireta tamkar tana gidan prison haka ta dinga ji hanyar fita kawai take nema daga gidan domin ta tsira da rayuwata datayi mata saura Amman bbu ta inda ,zata bi ta fice daga gidan .

10 shap yashigo gidan tana zaune cikin damuwa tajiyo motsin. shigowar motarsa ta Mike tsaye 'ahankali tana hangeshi ta Window dakinta hawayen son shi da tausanyi shi ne suka shiga zubo mata.
ita kanta tasan bata kyauta masa ba.
Tasan ta cutar dashi km ta cancanci hukunci fiyye da haka daga gareshi. Har ya fito ya rufe motarsa idanunta nakasan tana kallonsa tana jin yadda kaunarsa ke sake narkar mata da zuciya tare da mamaye mata ruhi da gangar jikinta .

Ganin yasoma kokarin bude kofar shigowa cikin ainihin parlour,n gidan ne yasa tayi saurin barin . jikin window take km jikinta ya dauki zafi da kirma dan sai lokacin taji wani mugun tsoro ya shigeta.
kmr taje ta rufe kofarta taji amman sam tsoro da fargaban abinda zai faru ya hanata motsawa daga inda take , tana nan tsaye har yashigo dakin nata .

Bakinta na rawa rawa da shakakkiyar muryata tashiga yi masa sannu da zuwa.
hood it .....Ya katseta sannu da zuwan ubanki zaki min.
Wlh kika sake min magana wanda bani ne na bukaci hakan ba , say sabauta miki jiki hariznablenimal kawai ,zo.... nan yana mata nuni da yatsansa.
taki motsawa sai ma cigaba da kirma da jikinta yake .

kunneki na ciwo ne baki abinda nace ba
....da kyar take iya daga kafafunta zuwa gareshi kafin ta takaraso ya fizgota da karfi ya watsa mata wasu ta gwayen mari tayi kara amman bbbu murya jiyo sautinta.
Chapter 44 · 0% Book details