Sashe 41
Auren Sirri Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Byn Taje ta zubda miyon ta dawo still nurse na gurin tana jiranta tace ur card number madam zeenat tace I don't have card here.
Nurse tace dole say da card zaki samu ganin likita , how much for card nurse din tace family card 5k single 3k .
Zeenat ta Ciro 5k ta mikawa nurse din .
Nurse tace name madam with full address .
Zeenat tabata wrong address nurse tayi gaba duk abin nan dake a tsorace take kar wani mugun ido yaganta.
nurse din bata jima ba ta dawo ta mikawa zeenat card dinta .
Sannan ta rakata zuwa office doctor .
Doctor din macce tana zaune tana rubuce rubuce ga medical manne a idonta sai da gaban zeenat din ya fadi dan sai taga likitar kmr tayi mata kama da doctor saira .
takarasa cikin office din zuciyarta na cigaba da bugawa ta ajiye mata card dinta a saman table ta zauna kan kujera a sanyaye tana kallon doctor din har zuwa lokacin bata dago ba tana cigaba da rubuce rubucenta .
MMN SUDAIS CE
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Page 47
' ta Dan marairace murya tamkar mai shirin kuka tace Doctor ,sai lokacin doctor din ta dago kanta Ahankali tana duban Zeenat da gabadaya ta dawo kalar tausayi bbu inda baya rawa ajikinta . Likita Tace sorry please Ina wani aiki sannan ta janyo file dinta gabanta tana dubawa .
Tana kallonta a sanyaye tace Dan Allah taimako nazo nema gurin ki likitar.
Likitar ta sake dagowa tana sake dubanta jin tace gurinta " kmr irin tasanta oready.
,likitar tace do u kwn me before?
zeenat ta girgiza mata kai kawai alamun A'a ,sannan likitar tacigaba da abinda take tare cewa wani taimako ,zan miki .
Zeenat Tace Dan Allah likita Ina son ki taimakmin ciki gareni nake son ki zubar min dashi .
,,likitar ta sake dagowa tana mata kallon tababbiya .
Sannan Tace kina da hankali kuwa ce miki akayi muna zubar da ciki a asibiti nan .
da zakice a zubar miki da ciki.
Zeenat ta sake narainarai ce murya Dan Allah doctor kiyi hakuri ki taimakmin ko nawa kike so zan biyaki wlh ko two hundred thousand ne zan iya baki muddin kika taimakmin .
Likita tayi shr kawai tana kallon Zeenat Ga koshi Ga kwana yunwa ,Amman aikin ne akwai risk acikin sa .
,'ahankali doctor tace gaskiya ni bana yin irin wannan aiki .
" Zeenat tace nasan kinyi iya Nidai taimako kawai nake nema a gurinki.
doctor ta girgiza kai meyasa kika zabi ki zubar da ciki bayan daga kallon zaasan iyayenki masu kudi ne .km gashima
Zeenat Tace Duk ba wannan ba please help me doctor .
Ina mijinki inji cewar doctor?
Da sauri zeenat tace bani da miji shiyasa ma nake son zubar da cikin sbd parent din zasuyi fushi dani .
Likita tace ok zan taimaki Amman sai naji alert tukun dan dayawanku baku zuwa da kudi sai angama aiki kuce zaku kawa daga nan shikennan
Da sauri zeenat ta Ciro wayarta dake cikin pursue dinta tace ur account number please doctor takaranto mata account dinta ,
Take Ta tura mata 200k likita naganin alert ta sauke ajiyar zuciya tare da mikewa jikinta a sanyaye Dan tsoron aikin taje ta bude show glass din magunguna tashiga hada wasu magani har kala uku sannan ta dawo tana kallonta hannuta rike da maganin tace ta juyo ta mata allurar .
tace ok ta Mike ta juyo mata bayan tayi mata sannan ta dauko magungun tabata tare da fada mata yadda zata sha taji dadi dabata na turawa ba irin na nurse titi ,.
Tayiwa doctor godiya sosai zata wuce doctor tadakarta daita ,sannan taraka har bakin get .
Zeenat na murna yau ko gobe zata rabu da jaraba jikinta . Ta dauki drop din taxi .
zuciyarta fari tas tamkar ammata albishir da gidan aljanna .
Har tazo gida murna take da farinciki.
A gajiye tashiga part dinta tana shiga ta iske rahma a parlour ta wuce batare da tace mata komai ba Dan yanzu ta lfyr take .Sai d moris datace ta kawo mata abinci .
Tana shiga dakinta ta zube akan bed tana shafa cikinta Dan yuwan take ji moris ta hawo saman Zeenat da kanta takawowa madam abinci tayi kallon saman a she duk kyawun. Kasa da take Gani a bayan sama yake . Zeenat taci abinci Sosai .tana gama ci tayi hanyar bayi tashiga aikinta na kwara amai.
Har sai dataga ta amayar da abincin data kaf sannan hankalinta ya kwanta da kyar Tasamu ta fito daga bayi ta zube akan bed Ta runtse idanunta.
Da daddare
'ahankali take bude idanunta jin murdawar da cikin ya soma mata ,ido hudu sukayi da deeni zaune, yana kallonta .
tashiga kokarin tashi ya taimaka mata yana cigaba da kallonta yace kin ci abinci ma Kuwa?
ta girgiza masa kai Dan yau nazo duba bbyna da wuri da fatan a shirye kike ?
Ta juyo tana kallon agogo dake manne a dakin taga karfe goma a zabure ta Mike tayi hanyar bayi Dan zubar da miyo tana fitowa ta hango magungunta a zube akan gadon .
.
da ganinta kasan batada gaskiya.
ya tsaya yana kallonta yace meya faru sanin cewa da Zar ya juya zay iya ganin magungunta yasa ta juya tayi cikin bayin da sauri ta tsugunna sananin datayi , tabbas zai biyo ,'yasa ahankali tasoma kakarin amai .
Har ya juya Ya kalli laidar maganin say km ya Mike da sauri yayo gurinta a rude yana mata sannu jikinta say rawa yake.
bbu wani amai datayi ta jingina bayanta tana maida numfashi tare da toshe hancinta wayo juwa nake Gani
a rude yace juwa km c km Zeenat ?
ta girgiza masa kai tace har da kaina .
Ya dauko zai kwantar daita akan gadonta tayi saurin sake toshe bakinta da hancinta da hannuwanta dukka uhmmmm karka kwantar dank kaini dakinki wari dakin yake shi yake sani ganin juwa .
jikinta na rawa Allah Allah take subar dakin
Kai tsaye dakinsa yayi daita .
"ya kwantar daita akan gadon shi tare da kunna mata AC da fan jin tace juwa take Gani .
ba iya jikinta kadai ke rawa ba har zuciyarta bugawa take da sauri .
Yace ya kike jin jikinki yanzu ?
tace daidai wunya kawai nake ji yanzu km abinci ummi nake son ci yace ok bari naje yanzu na karbo miki .
ya tashi da sauri ya fita daga dakin .
Tana ganin fitarsa ta Mike da gudun bala'i ta nufi dakinta tayi sauri ta dauki laidar maganin ta bude ta balli uku Tasha ta boye sauran cikin wordrob dinta .
Yana dawo daga gidan ummi ya nemeta ya rasa dakinta ya nufa ya isketa kwance akan gadonta .
da mamaki yake kallonta zai yi magana ta Mike zaune zata masa iyaye da yauki ya daka mata tsawa tare da ce mata munafuka may fuska biyu yaja tsaki ya dire mata coolar abinci juya yabarta.
'ahankali ta sauke ajiyar zuciya ,tare da cewa maseefaffen banza kawai .
Tayi shr har shabiyun dare tana jiran ko zata ji wani abu Amman shr bbu labari .
Washegari takasance weekend deeni na gida Dan haka bata samu wani sakewar shan maganita ba.
Dan sosai yasanya mata ido .
Har wata washegari garin Sunday yakasa ya tsare yaki fita koina . .
Dan haka itama tayi kwanciyarta a dakita .
tana kwance a daki abin duniya yasoma isarta dan har yanzu bataga komai ba .
,'ahankali ta Mike tasawa dakinta key ta dauko sauran maganin da doctor ta bata .
Ta zauna akan ta fito da magungun daga cikin kakinsu ,ta sha .
ya saura na gobe kadai kusan awa hudu da shan maganin na yau wanda shine second to the last Amman bataji komai ba jin bataji komai ba yasa ta dauko wayarta ta hau what's app Dan ragewa kanta damuwa .taji tasoma jin bacci km har lokacin bataji komai Dan haka ta diro daga kan godan wayyo nashiga uku kar dai cikin bazai zube ba.
, da sauri tashiga balbala maganin kennan tana kokarin janyo ruwa daga kan Mirrow dinta zata sake kara kora wani .
taji wani irin matsanancin ciwon mara da bata jin irinsa ba tayo waje da idanunta a tsorace gabanta na faduwa 'ahankali cikin ma ya dauki zafin ciwo ta dinga murkususu tana daurewa.
Tunda tasan hakan zata kasance daita .
jin irin wanna azabar ciwon yafita daBan da wancen yasa ta kankame cikinta waje guda tashiga mutsu mutsu daga zaune tana buga ties da hannuta taga zama ya gagareta ta kwanta kasa tana juye juye ita kam Tayi alkawari zata rike ciwon har yagama Cinta bbu mai ji .
Ai da mararta tayi wani irin murdawa ta daura hannuta akai taji tamkar mutuwartace tazo batasan lokacin da ta fasa wata razananniyar kara ba rike da cikinta wanda karan tasa gidan gabadaya ya dauki sautin muryarta.
lokacin guda ta hada zufa tashiga kwalla ihun wahala .
Agigice deeni ya nufo dakinta say yana murda kofa yajita a rufe gam.
Da karfi yashiga bubbuga kofar yana kiran sunanta da karfi Ta sake kwara wani ihun wayyo mutuwa ,zanyi .
Deeni yakoma dakinsa a rikece yashiga neman extra key din dakinta da kyar Allah Ya taimaka yagani .
Ya a frigice ya dawo jikin kofar jikinsa na rawa Allah Allah yake ya bude dakin.
' yana budewa ya afka can karshen gado yaganta kwance shame shame tana juye da kirawa kanta mutuwa.
da sauri ya tsugunna ya dago ta a rude yana tmbyta kasa cewa komai tayi sai juye juye take tana zan mutu Yaya mutuwa zanyi ..
A rikice yace Dan Allah zeenat kimin magana mana make damunki .Ina ke miki ciwo .
Ga maganin a zube akasa , hannuta na rawa tashiga tura maganin karkashin gado tana numfashi sama sama duk yana lura da abinda take ya rike hannuta da sauri yana kallon maganin yace meya wannan kike kokarin boyewa ?
Nurse tace dole say da card zaki samu ganin likita , how much for card nurse din tace family card 5k single 3k .
Zeenat ta Ciro 5k ta mikawa nurse din .
Nurse tace name madam with full address .
Zeenat tabata wrong address nurse tayi gaba duk abin nan dake a tsorace take kar wani mugun ido yaganta.
nurse din bata jima ba ta dawo ta mikawa zeenat card dinta .
Sannan ta rakata zuwa office doctor .
Doctor din macce tana zaune tana rubuce rubuce ga medical manne a idonta sai da gaban zeenat din ya fadi dan sai taga likitar kmr tayi mata kama da doctor saira .
takarasa cikin office din zuciyarta na cigaba da bugawa ta ajiye mata card dinta a saman table ta zauna kan kujera a sanyaye tana kallon doctor din har zuwa lokacin bata dago ba tana cigaba da rubuce rubucenta .
MMN SUDAIS CE
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Page 47
' ta Dan marairace murya tamkar mai shirin kuka tace Doctor ,sai lokacin doctor din ta dago kanta Ahankali tana duban Zeenat da gabadaya ta dawo kalar tausayi bbu inda baya rawa ajikinta . Likita Tace sorry please Ina wani aiki sannan ta janyo file dinta gabanta tana dubawa .
Tana kallonta a sanyaye tace Dan Allah taimako nazo nema gurin ki likitar.
Likitar ta sake dagowa tana sake dubanta jin tace gurinta " kmr irin tasanta oready.
,likitar tace do u kwn me before?
zeenat ta girgiza mata kai kawai alamun A'a ,sannan likitar tacigaba da abinda take tare cewa wani taimako ,zan miki .
Zeenat Tace Dan Allah likita Ina son ki taimakmin ciki gareni nake son ki zubar min dashi .
,,likitar ta sake dagowa tana mata kallon tababbiya .
Sannan Tace kina da hankali kuwa ce miki akayi muna zubar da ciki a asibiti nan .
da zakice a zubar miki da ciki.
Zeenat ta sake narainarai ce murya Dan Allah doctor kiyi hakuri ki taimakmin ko nawa kike so zan biyaki wlh ko two hundred thousand ne zan iya baki muddin kika taimakmin .
Likita tayi shr kawai tana kallon Zeenat Ga koshi Ga kwana yunwa ,Amman aikin ne akwai risk acikin sa .
,'ahankali doctor tace gaskiya ni bana yin irin wannan aiki .
" Zeenat tace nasan kinyi iya Nidai taimako kawai nake nema a gurinki.
doctor ta girgiza kai meyasa kika zabi ki zubar da ciki bayan daga kallon zaasan iyayenki masu kudi ne .km gashima
Zeenat Tace Duk ba wannan ba please help me doctor .
Ina mijinki inji cewar doctor?
Da sauri zeenat tace bani da miji shiyasa ma nake son zubar da cikin sbd parent din zasuyi fushi dani .
Likita tace ok zan taimaki Amman sai naji alert tukun dan dayawanku baku zuwa da kudi sai angama aiki kuce zaku kawa daga nan shikennan
Da sauri zeenat ta Ciro wayarta dake cikin pursue dinta tace ur account number please doctor takaranto mata account dinta ,
Take Ta tura mata 200k likita naganin alert ta sauke ajiyar zuciya tare da mikewa jikinta a sanyaye Dan tsoron aikin taje ta bude show glass din magunguna tashiga hada wasu magani har kala uku sannan ta dawo tana kallonta hannuta rike da maganin tace ta juyo ta mata allurar .
tace ok ta Mike ta juyo mata bayan tayi mata sannan ta dauko magungun tabata tare da fada mata yadda zata sha taji dadi dabata na turawa ba irin na nurse titi ,.
Tayiwa doctor godiya sosai zata wuce doctor tadakarta daita ,sannan taraka har bakin get .
Zeenat na murna yau ko gobe zata rabu da jaraba jikinta . Ta dauki drop din taxi .
zuciyarta fari tas tamkar ammata albishir da gidan aljanna .
Har tazo gida murna take da farinciki.
A gajiye tashiga part dinta tana shiga ta iske rahma a parlour ta wuce batare da tace mata komai ba Dan yanzu ta lfyr take .Sai d moris datace ta kawo mata abinci .
Tana shiga dakinta ta zube akan bed tana shafa cikinta Dan yuwan take ji moris ta hawo saman Zeenat da kanta takawowa madam abinci tayi kallon saman a she duk kyawun. Kasa da take Gani a bayan sama yake . Zeenat taci abinci Sosai .tana gama ci tayi hanyar bayi tashiga aikinta na kwara amai.
Har sai dataga ta amayar da abincin data kaf sannan hankalinta ya kwanta da kyar Tasamu ta fito daga bayi ta zube akan bed Ta runtse idanunta.
Da daddare
'ahankali take bude idanunta jin murdawar da cikin ya soma mata ,ido hudu sukayi da deeni zaune, yana kallonta .
tashiga kokarin tashi ya taimaka mata yana cigaba da kallonta yace kin ci abinci ma Kuwa?
ta girgiza masa kai Dan yau nazo duba bbyna da wuri da fatan a shirye kike ?
Ta juyo tana kallon agogo dake manne a dakin taga karfe goma a zabure ta Mike tayi hanyar bayi Dan zubar da miyo tana fitowa ta hango magungunta a zube akan gadon .
.
da ganinta kasan batada gaskiya.
ya tsaya yana kallonta yace meya faru sanin cewa da Zar ya juya zay iya ganin magungunta yasa ta juya tayi cikin bayin da sauri ta tsugunna sananin datayi , tabbas zai biyo ,'yasa ahankali tasoma kakarin amai .
Har ya juya Ya kalli laidar maganin say km ya Mike da sauri yayo gurinta a rude yana mata sannu jikinta say rawa yake.
bbu wani amai datayi ta jingina bayanta tana maida numfashi tare da toshe hancinta wayo juwa nake Gani
a rude yace juwa km c km Zeenat ?
ta girgiza masa kai tace har da kaina .
Ya dauko zai kwantar daita akan gadonta tayi saurin sake toshe bakinta da hancinta da hannuwanta dukka uhmmmm karka kwantar dank kaini dakinki wari dakin yake shi yake sani ganin juwa .
jikinta na rawa Allah Allah take subar dakin
Kai tsaye dakinsa yayi daita .
"ya kwantar daita akan gadon shi tare da kunna mata AC da fan jin tace juwa take Gani .
ba iya jikinta kadai ke rawa ba har zuciyarta bugawa take da sauri .
Yace ya kike jin jikinki yanzu ?
tace daidai wunya kawai nake ji yanzu km abinci ummi nake son ci yace ok bari naje yanzu na karbo miki .
ya tashi da sauri ya fita daga dakin .
Tana ganin fitarsa ta Mike da gudun bala'i ta nufi dakinta tayi sauri ta dauki laidar maganin ta bude ta balli uku Tasha ta boye sauran cikin wordrob dinta .
Yana dawo daga gidan ummi ya nemeta ya rasa dakinta ya nufa ya isketa kwance akan gadonta .
da mamaki yake kallonta zai yi magana ta Mike zaune zata masa iyaye da yauki ya daka mata tsawa tare da ce mata munafuka may fuska biyu yaja tsaki ya dire mata coolar abinci juya yabarta.
'ahankali ta sauke ajiyar zuciya ,tare da cewa maseefaffen banza kawai .
Tayi shr har shabiyun dare tana jiran ko zata ji wani abu Amman shr bbu labari .
Washegari takasance weekend deeni na gida Dan haka bata samu wani sakewar shan maganita ba.
Dan sosai yasanya mata ido .
Har wata washegari garin Sunday yakasa ya tsare yaki fita koina . .
Dan haka itama tayi kwanciyarta a dakita .
tana kwance a daki abin duniya yasoma isarta dan har yanzu bataga komai ba .
,'ahankali ta Mike tasawa dakinta key ta dauko sauran maganin da doctor ta bata .
Ta zauna akan ta fito da magungun daga cikin kakinsu ,ta sha .
ya saura na gobe kadai kusan awa hudu da shan maganin na yau wanda shine second to the last Amman bataji komai ba jin bataji komai ba yasa ta dauko wayarta ta hau what's app Dan ragewa kanta damuwa .taji tasoma jin bacci km har lokacin bataji komai Dan haka ta diro daga kan godan wayyo nashiga uku kar dai cikin bazai zube ba.
, da sauri tashiga balbala maganin kennan tana kokarin janyo ruwa daga kan Mirrow dinta zata sake kara kora wani .
taji wani irin matsanancin ciwon mara da bata jin irinsa ba tayo waje da idanunta a tsorace gabanta na faduwa 'ahankali cikin ma ya dauki zafin ciwo ta dinga murkususu tana daurewa.
Tunda tasan hakan zata kasance daita .
jin irin wanna azabar ciwon yafita daBan da wancen yasa ta kankame cikinta waje guda tashiga mutsu mutsu daga zaune tana buga ties da hannuta taga zama ya gagareta ta kwanta kasa tana juye juye ita kam Tayi alkawari zata rike ciwon har yagama Cinta bbu mai ji .
Ai da mararta tayi wani irin murdawa ta daura hannuta akai taji tamkar mutuwartace tazo batasan lokacin da ta fasa wata razananniyar kara ba rike da cikinta wanda karan tasa gidan gabadaya ya dauki sautin muryarta.
lokacin guda ta hada zufa tashiga kwalla ihun wahala .
Agigice deeni ya nufo dakinta say yana murda kofa yajita a rufe gam.
Da karfi yashiga bubbuga kofar yana kiran sunanta da karfi Ta sake kwara wani ihun wayyo mutuwa ,zanyi .
Deeni yakoma dakinsa a rikece yashiga neman extra key din dakinta da kyar Allah Ya taimaka yagani .
Ya a frigice ya dawo jikin kofar jikinsa na rawa Allah Allah yake ya bude dakin.
' yana budewa ya afka can karshen gado yaganta kwance shame shame tana juye da kirawa kanta mutuwa.
da sauri ya tsugunna ya dago ta a rude yana tmbyta kasa cewa komai tayi sai juye juye take tana zan mutu Yaya mutuwa zanyi ..
A rikice yace Dan Allah zeenat kimin magana mana make damunki .Ina ke miki ciwo .
Ga maganin a zube akasa , hannuta na rawa tashiga tura maganin karkashin gado tana numfashi sama sama duk yana lura da abinda take ya rike hannuta da sauri yana kallon maganin yace meya wannan kike kokarin boyewa ?