Sashe 25
Auren Sirri Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sosai zeenat tayi bacci baita ta tashi ba.
Sai gaf da magariba.
ji da Maryam tayi jikin zeenat din bbu zafi ko daya .
yasa ta sanarwa da aunty zahra .
Su Aunty zahra suka sata tayi wanka da sallah .
tana zaune akan prayer mat "duk jikinta a mace taji sunce tunda jinkinta da sauki tashiyar akaita tayi sallama da Ummi.
fuskarta cike da tsoro ta dubi aunty zahra tace dan Allah aunty karku kai ni wani guri wlh bani da lfy ..
aunty zahra tace A'a kiyi hakuri yanzu za'a kai ki gidanki kya ji sauki a can.
tana kuka tana komai aka shiryata cikin wata geziner mai ruwan kasa ,Sai kamshi ke tashi ajikinta kai tsaye gurin ummi aka kaita ta mata nasiha mai ratsa jiki ,sannan takara da ce mata takasance may tsananin tsafta da girki domin sune manyan makamai dake kara karfin aure .
Sai km hakuri ,kiyi hakuri kiyi hakuri mamana da duk abinda zaki Gani.gidan aure bbu komai acikknsa Sai hakuri .
Km hakuri shine jigon zaman aure .
duk wata mata da kika ganta zaune gidan mijinta ,hakuri take yi
dan haka ki kula da kyau kinji mamana .
Zuciyar ummi ta tsinke tayi rauni Sai km hawaye shar shar......suka soma zuba , en'uwa ummi da suka zo daga india sukai taba hakuri suma sunyi mata tasu nasiha Sosai .
, ita dai zeenat bbu abinda ummi ta fada wanda bai shiga kunneta ba .
tare da kukan tausayin kanta .
duk sanda ta tuna yau , za'a kaita gidan deeni hankalinta ne ke sake tashi .kuka sosai take har da majina .
ganin irin kukan da zeenat din ke yi yasa ummi kiran deeni a waya .
Byn yan wasu yan mintina Sai gashi yashigo da sallama ,mutane dake zaune a dakin .
suka fita gabadayansu dan basu waje .
Ahankali yakaraso cikin dakin sosai, ya durkusawa gaban ummi yayi zaman dirshan har da tankwashe kafafunsa. ganin haka yasa itama zeenat tazamo " tayi irin zaman da yayi a gaban ummi" Sai dai ita zuciyarta da gangar jikinta cike suke da rauni.
badan namijin kokarin datakeyi ba da tune zuciyarta ta buga tsabar frigici.
Ummi tayi shr tare da zuba musu idanunta da suka gama canza kala saboda kukan datayi.
Tsawon lokaci tana zaune ta tasa su gaba tana kallonsu kafin daga baya tasoma magana
cikin sanyi muryata ta Kira " sunansa NASURUDEEN...... ahankali ya dago idanunshi yana duban umminsa dasu batare daya amsa ba .
Sai dai yadda takira sunanshi din ya girgiza zuciyarsa domin ya manta when last da yaji takira complete name dinshi haka .
Dan haka ya tattara dukkan hankalinsa da natsuwarsa gareta .
Cikin sanyi murya data sha kuka tace DEENi ga zeenat nan ta sake dawo gareka" a karo na biyu . Sai dai wannan karon yasha bamban da sauran lokuta .
'wanna karon ta dawo gareka ne da matsayi guda biyu ,kawarka km matarka .
zan ji matukar farinciki da kwanciyar hankali idan kuka hada kanku ,kuka zauna lfy.
, zeenat yarinya karama kayi hakuri daita" duk wani abinda ta maka wanda bai yi maka ba , ka sanar min .
Ni Zan fahimtar daita ta hanyar da zata gane .
Ban yarda da duka ko zagi da cin fuska ba .
Kuka zeenat din keyi har lokacin shi kansa ya tsausaya mata matuka
Ga mamakin DEENI Sai ya ga ummi itama ta sauko gabansu hawaye ne ke bin fuskarta wani nabin wani ,a rude deeni yasa hannushi yana share mata hawayen .
Cikin tsananin tashin hankali Yace dan Allah first lov ki daina zubda hawayenki haka , kiyi hakuri "zubda hawayenki bakaramin maseefa bane atattare dani " idan har yanzu bakya son aurena da zeenat ne wlh ashirye nake dana bar miki ita har abada .
Cikin kuka ummi ta girgiza masa kanta ba kukan komai nake ba DEENI facce na tsantsar farinciki .
Farinciki ne yamin yawa har yasani zubda su.
,ta janye garesu byn ta dauke hawayen idanunta.
kama hannun deeni dana zeenat tayi "ta hade su waje guda tare da daura nata hannu saman nasu .
Nagodewa Allah daya nuna min wannan rana may cike tarin farinciki mara misaltuwa , zeenat ga deeni nan nabaki shi amana har abada banida kowa Sai shi.
ki zauna lfy dashi cikin amana "deeni kaima ga amanar zeenat nan naba matukar ka cuceta "ban bazaka ji dadina ba. Dan Allah Ku kula da junanku .
Ku rike min amanar junanku " ku kadai gareni byn Allah banida kowa Sai ku.
abinda tata fada kennan tana sake hade" hannuwansu waje daya .
Duk yadda yaso daurewa zuciyar kasawa yayi sakamakon ,kaunar zeenat din da yake hangowa karara a cikin idanun umminsa.
bai so zeenat din taga kasawarsa " dan haka ya kife kansa kan hannun umminsa ya sumbata cikin dabara ya goge kwallar idanunshi. zuciyarsa ke kwabarsa akan alkawarin da umminsa ke so ya daukar mata " shi kadai yasan abinda ke damun zuciyarsa , aranshi ya dinga ayyana abubuwa masu tarin yawa"anya kuwa zai iya daukar alkawarin nan ....
jikinsa yayi masa nauyi tausayin ummin ya sake mamaye zuciyarsa. muryasa a sanyaye yace ummi ki kwantar da hankalinki inshallahu bbu abinda zai faru zan riketa amana yayinda a cikin zuciyarsa yake sauya kudirin ,ma,anar na karba dan kada Allah ya tuhumeshi gobe kiyama.
Yayinda ta kasa km hannuta dake cikin nashi yake ta murzawa ahankali cikin wani irin salo da yake sa tsagar jikinta tashi .
saboda nata hannu na kife ne cikin nashi tafin hannun.
gabadaya jikinta yayi tsanyi yasoma rawa rawa "dan samun saukin hanyar tsira da son cire hannuta cikin nashi" yasa tayi saurin cewa na karba alkwarin ummi inshallahu ni dai addu'arki kawai nafi bukata "
.cikin sanyi ya sakar mata hannu ..
Allah sarki ummi wani irin farinciki ne gyaraye da tsantsar kaunar ya mamaye zuciyarta . murmushin jin dadi ta dinga yi .sannan ta mikar da zeenat din tsaye ta rungume ajikinta . Tace Mamana ina miki addu'ar km bazan gushe wajen yi muku addu'a ba Allah ya muku albarka ,ya azurtaku da ya'ya masu albarka.
Da kyar su aunty zahra suka rikota sakamakon rukunkume ummi da zeenat din tayi .
sun fito tsakar gidan dake cike da mutane .
Wanda ,Yawancin duk en'uwa ummi ne da kawayenta.
Kai tsaye gidan mahaifinta aka kaita shima nasiha may tsara jiki yayi mata sosai da nuna mata tayi hakuri ta kula da mijinta , tamkar yadda mahaifiyarta tayi. yace naji dadi kwarai da deeni yakasance miji agareki,ina muku fatan alkhari .
Ina da yakini deeni zai rike min ke da amana .'
da baki duk wata kulawar da ta dace.
Ahankali take cigaba da kukanta.. aranta kuwa cewa tayi uhmmmm.
abba bakasan asalin halin deeni bane .
shiya ka fadi haka.
,halinshi na zahiri kawai kasani bakasan na baniba.
yace ta daina kuka duk abinda take da bukata karta zamo may rokon miji ta tmbye shi zai mata .
,har gidan big dady Sai da aka kaita agurguje suka dawo gidan kafin motar daukar amarya tazo.
may gyaran amarya ce ta sake mata sabon gyara na musamman zeenat din ta sake fitowa fes abinta .
Sai sheki take zubawa ga wani irin kamshi na musamman dake tashi ajikinta .
Duk da cikin estate din zata zauna hakan bai hana motocin abokan deeni dana fk cika kofar gidan ummi ba .
Dan daukar amare .
Shemah aka soma saukewa , sannan zeenat aunty zahra ,ke rike da hannuta fuskarta rufe cikin mayafi" har cikin gidan ta umarceta da tashiga da kafar" dama tare da yin Bismillah " tayi kmr yadda aunty'n tace.
sannu ahankali har suka iso dakinta ta zaunar daita akan gado.
nan da nan mutane suka cika gidan dan ganin dakin amarya .
ahankali zeenat ta dan bude idanunta da suke rufe " tana kallon irin dukiyar da Ummi ta narka mata a daki wanda take jin ko mahaifiyarta ce a raye .
bazata iya mata kwatankwacin haka ba , dan ma tsayawa bada labarin irin kayan da Ummi ta zuba mata a dakin ma bata lokaci ne ..
Zaune dake a gefen laulausar zanin gadonta ta cure waje daya sakamakon tsaron daya cika . Ahankali ta kai idanunta kan agogon dake manne da bangon dakin" Karfe goma shada ta buga daidai"atsorace ta saki ajiyar zuciya saboda wani sabon tsoro dataji yana kawo mata ziyara.
A ranta tace kar dai deeni barinni zaiyi in kwana ni kadai.
aiko idan haka ta kasance da nashiga uku dan a gaskiya bazan iya kwanta ni daya acikin gidan ba .
Yan kawota basu minti goma da tafiya ba.
taji saukar yayyafi sama sama wanda ya hadasawa yanayin garin yin tsanyi hade da kamshin kasa.
" ruwa bai yi yawa ba haka nan yayyenfin bai tsaya ba.
Kusan tun lokacin da suka tafi suka barta anan take zaune bata ko motsa ba Sai yanzu datayi tunanin deeni na iya barinta ta kwana ita kada . Hakan yasa ta Mike cikin tsoro ta kulle kofarta ta dawo ta zauna ,zamanta ke da wuya .
Tasoma jiyo Hayaniyar muryoyin maza daban daban" a cika gidan hakan yasa taji tsinkewar zuciya .Tare da faduwar gaba da .
hankali ta runtse idanunta tana jin yadda zuciyarta ke dukan uku uku kmr zatayi tsalle ta fito waje .
Deeni tsaye a parlour'n yayi babbake tare da dakatar da abonkansa .
yace to to....Nagode sosai da kulawarku.
rakiyar ta tsaya iya nan..
ba Sai kunshiga ba.
fahad ne yayi murmushi sannan Yace ko baka fada ba ma anan zamu tsaya.
,muma bashiga zamuyi ba .
,dan an dade da daina wannan .
Shr tayi tare da kamkame jikinta waje daya tsoro ne ke sake kawo mata ziyara .
tun tana jiyo hayaniryasu sama sama har tadaina taji dif...alamun basa cikin gidan sun fice .
Juyawa suka sake yi tare ya raka su , fahad na ta mishi tsiya iri iri
Cikin sauri sauri "gudu gudu yashigo parlour sbd ruwan daya sake yin karfi duk ya jike masa farin yadin dake jikinsa .
Ya tsaya kulle koina .
Sai gaf da magariba.
ji da Maryam tayi jikin zeenat din bbu zafi ko daya .
yasa ta sanarwa da aunty zahra .
Su Aunty zahra suka sata tayi wanka da sallah .
tana zaune akan prayer mat "duk jikinta a mace taji sunce tunda jinkinta da sauki tashiyar akaita tayi sallama da Ummi.
fuskarta cike da tsoro ta dubi aunty zahra tace dan Allah aunty karku kai ni wani guri wlh bani da lfy ..
aunty zahra tace A'a kiyi hakuri yanzu za'a kai ki gidanki kya ji sauki a can.
tana kuka tana komai aka shiryata cikin wata geziner mai ruwan kasa ,Sai kamshi ke tashi ajikinta kai tsaye gurin ummi aka kaita ta mata nasiha mai ratsa jiki ,sannan takara da ce mata takasance may tsananin tsafta da girki domin sune manyan makamai dake kara karfin aure .
Sai km hakuri ,kiyi hakuri kiyi hakuri mamana da duk abinda zaki Gani.gidan aure bbu komai acikknsa Sai hakuri .
Km hakuri shine jigon zaman aure .
duk wata mata da kika ganta zaune gidan mijinta ,hakuri take yi
dan haka ki kula da kyau kinji mamana .
Zuciyar ummi ta tsinke tayi rauni Sai km hawaye shar shar......suka soma zuba , en'uwa ummi da suka zo daga india sukai taba hakuri suma sunyi mata tasu nasiha Sosai .
, ita dai zeenat bbu abinda ummi ta fada wanda bai shiga kunneta ba .
tare da kukan tausayin kanta .
duk sanda ta tuna yau , za'a kaita gidan deeni hankalinta ne ke sake tashi .kuka sosai take har da majina .
ganin irin kukan da zeenat din ke yi yasa ummi kiran deeni a waya .
Byn yan wasu yan mintina Sai gashi yashigo da sallama ,mutane dake zaune a dakin .
suka fita gabadayansu dan basu waje .
Ahankali yakaraso cikin dakin sosai, ya durkusawa gaban ummi yayi zaman dirshan har da tankwashe kafafunsa. ganin haka yasa itama zeenat tazamo " tayi irin zaman da yayi a gaban ummi" Sai dai ita zuciyarta da gangar jikinta cike suke da rauni.
badan namijin kokarin datakeyi ba da tune zuciyarta ta buga tsabar frigici.
Ummi tayi shr tare da zuba musu idanunta da suka gama canza kala saboda kukan datayi.
Tsawon lokaci tana zaune ta tasa su gaba tana kallonsu kafin daga baya tasoma magana
cikin sanyi muryata ta Kira " sunansa NASURUDEEN...... ahankali ya dago idanunshi yana duban umminsa dasu batare daya amsa ba .
Sai dai yadda takira sunanshi din ya girgiza zuciyarsa domin ya manta when last da yaji takira complete name dinshi haka .
Dan haka ya tattara dukkan hankalinsa da natsuwarsa gareta .
Cikin sanyi murya data sha kuka tace DEENi ga zeenat nan ta sake dawo gareka" a karo na biyu . Sai dai wannan karon yasha bamban da sauran lokuta .
'wanna karon ta dawo gareka ne da matsayi guda biyu ,kawarka km matarka .
zan ji matukar farinciki da kwanciyar hankali idan kuka hada kanku ,kuka zauna lfy.
, zeenat yarinya karama kayi hakuri daita" duk wani abinda ta maka wanda bai yi maka ba , ka sanar min .
Ni Zan fahimtar daita ta hanyar da zata gane .
Ban yarda da duka ko zagi da cin fuska ba .
Kuka zeenat din keyi har lokacin shi kansa ya tsausaya mata matuka
Ga mamakin DEENI Sai ya ga ummi itama ta sauko gabansu hawaye ne ke bin fuskarta wani nabin wani ,a rude deeni yasa hannushi yana share mata hawayen .
Cikin tsananin tashin hankali Yace dan Allah first lov ki daina zubda hawayenki haka , kiyi hakuri "zubda hawayenki bakaramin maseefa bane atattare dani " idan har yanzu bakya son aurena da zeenat ne wlh ashirye nake dana bar miki ita har abada .
Cikin kuka ummi ta girgiza masa kanta ba kukan komai nake ba DEENI facce na tsantsar farinciki .
Farinciki ne yamin yawa har yasani zubda su.
,ta janye garesu byn ta dauke hawayen idanunta.
kama hannun deeni dana zeenat tayi "ta hade su waje guda tare da daura nata hannu saman nasu .
Nagodewa Allah daya nuna min wannan rana may cike tarin farinciki mara misaltuwa , zeenat ga deeni nan nabaki shi amana har abada banida kowa Sai shi.
ki zauna lfy dashi cikin amana "deeni kaima ga amanar zeenat nan naba matukar ka cuceta "ban bazaka ji dadina ba. Dan Allah Ku kula da junanku .
Ku rike min amanar junanku " ku kadai gareni byn Allah banida kowa Sai ku.
abinda tata fada kennan tana sake hade" hannuwansu waje daya .
Duk yadda yaso daurewa zuciyar kasawa yayi sakamakon ,kaunar zeenat din da yake hangowa karara a cikin idanun umminsa.
bai so zeenat din taga kasawarsa " dan haka ya kife kansa kan hannun umminsa ya sumbata cikin dabara ya goge kwallar idanunshi. zuciyarsa ke kwabarsa akan alkawarin da umminsa ke so ya daukar mata " shi kadai yasan abinda ke damun zuciyarsa , aranshi ya dinga ayyana abubuwa masu tarin yawa"anya kuwa zai iya daukar alkawarin nan ....
jikinsa yayi masa nauyi tausayin ummin ya sake mamaye zuciyarsa. muryasa a sanyaye yace ummi ki kwantar da hankalinki inshallahu bbu abinda zai faru zan riketa amana yayinda a cikin zuciyarsa yake sauya kudirin ,ma,anar na karba dan kada Allah ya tuhumeshi gobe kiyama.
Yayinda ta kasa km hannuta dake cikin nashi yake ta murzawa ahankali cikin wani irin salo da yake sa tsagar jikinta tashi .
saboda nata hannu na kife ne cikin nashi tafin hannun.
gabadaya jikinta yayi tsanyi yasoma rawa rawa "dan samun saukin hanyar tsira da son cire hannuta cikin nashi" yasa tayi saurin cewa na karba alkwarin ummi inshallahu ni dai addu'arki kawai nafi bukata "
.cikin sanyi ya sakar mata hannu ..
Allah sarki ummi wani irin farinciki ne gyaraye da tsantsar kaunar ya mamaye zuciyarta . murmushin jin dadi ta dinga yi .sannan ta mikar da zeenat din tsaye ta rungume ajikinta . Tace Mamana ina miki addu'ar km bazan gushe wajen yi muku addu'a ba Allah ya muku albarka ,ya azurtaku da ya'ya masu albarka.
Da kyar su aunty zahra suka rikota sakamakon rukunkume ummi da zeenat din tayi .
sun fito tsakar gidan dake cike da mutane .
Wanda ,Yawancin duk en'uwa ummi ne da kawayenta.
Kai tsaye gidan mahaifinta aka kaita shima nasiha may tsara jiki yayi mata sosai da nuna mata tayi hakuri ta kula da mijinta , tamkar yadda mahaifiyarta tayi. yace naji dadi kwarai da deeni yakasance miji agareki,ina muku fatan alkhari .
Ina da yakini deeni zai rike min ke da amana .'
da baki duk wata kulawar da ta dace.
Ahankali take cigaba da kukanta.. aranta kuwa cewa tayi uhmmmm.
abba bakasan asalin halin deeni bane .
shiya ka fadi haka.
,halinshi na zahiri kawai kasani bakasan na baniba.
yace ta daina kuka duk abinda take da bukata karta zamo may rokon miji ta tmbye shi zai mata .
,har gidan big dady Sai da aka kaita agurguje suka dawo gidan kafin motar daukar amarya tazo.
may gyaran amarya ce ta sake mata sabon gyara na musamman zeenat din ta sake fitowa fes abinta .
Sai sheki take zubawa ga wani irin kamshi na musamman dake tashi ajikinta .
Duk da cikin estate din zata zauna hakan bai hana motocin abokan deeni dana fk cika kofar gidan ummi ba .
Dan daukar amare .
Shemah aka soma saukewa , sannan zeenat aunty zahra ,ke rike da hannuta fuskarta rufe cikin mayafi" har cikin gidan ta umarceta da tashiga da kafar" dama tare da yin Bismillah " tayi kmr yadda aunty'n tace.
sannu ahankali har suka iso dakinta ta zaunar daita akan gado.
nan da nan mutane suka cika gidan dan ganin dakin amarya .
ahankali zeenat ta dan bude idanunta da suke rufe " tana kallon irin dukiyar da Ummi ta narka mata a daki wanda take jin ko mahaifiyarta ce a raye .
bazata iya mata kwatankwacin haka ba , dan ma tsayawa bada labarin irin kayan da Ummi ta zuba mata a dakin ma bata lokaci ne ..
Zaune dake a gefen laulausar zanin gadonta ta cure waje daya sakamakon tsaron daya cika . Ahankali ta kai idanunta kan agogon dake manne da bangon dakin" Karfe goma shada ta buga daidai"atsorace ta saki ajiyar zuciya saboda wani sabon tsoro dataji yana kawo mata ziyara.
A ranta tace kar dai deeni barinni zaiyi in kwana ni kadai.
aiko idan haka ta kasance da nashiga uku dan a gaskiya bazan iya kwanta ni daya acikin gidan ba .
Yan kawota basu minti goma da tafiya ba.
taji saukar yayyafi sama sama wanda ya hadasawa yanayin garin yin tsanyi hade da kamshin kasa.
" ruwa bai yi yawa ba haka nan yayyenfin bai tsaya ba.
Kusan tun lokacin da suka tafi suka barta anan take zaune bata ko motsa ba Sai yanzu datayi tunanin deeni na iya barinta ta kwana ita kada . Hakan yasa ta Mike cikin tsoro ta kulle kofarta ta dawo ta zauna ,zamanta ke da wuya .
Tasoma jiyo Hayaniyar muryoyin maza daban daban" a cika gidan hakan yasa taji tsinkewar zuciya .Tare da faduwar gaba da .
hankali ta runtse idanunta tana jin yadda zuciyarta ke dukan uku uku kmr zatayi tsalle ta fito waje .
Deeni tsaye a parlour'n yayi babbake tare da dakatar da abonkansa .
yace to to....Nagode sosai da kulawarku.
rakiyar ta tsaya iya nan..
ba Sai kunshiga ba.
fahad ne yayi murmushi sannan Yace ko baka fada ba ma anan zamu tsaya.
,muma bashiga zamuyi ba .
,dan an dade da daina wannan .
Shr tayi tare da kamkame jikinta waje daya tsoro ne ke sake kawo mata ziyara .
tun tana jiyo hayaniryasu sama sama har tadaina taji dif...alamun basa cikin gidan sun fice .
Juyawa suka sake yi tare ya raka su , fahad na ta mishi tsiya iri iri
Cikin sauri sauri "gudu gudu yashigo parlour sbd ruwan daya sake yin karfi duk ya jike masa farin yadin dake jikinsa .
Ya tsaya kulle koina .