Sashe 29
Auren Sirri Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Anyi haka da kwana biyu ya isketa zaune akan Denning tana yin breakfast .
Shi km yana sanye cikin kakinsa ,ta gaishe shi yana ciccin magani ya amsa mata ba yabo ba fallasa .
,sannan Yace ni zanyi tafiya ki duba abinda bbu a gidan .
Ta sauke ajiye zuciya tare da zuba masa ido tace akwai komai ya ajiye mata kudi masu yawa ya wuce batare da sanar mata inda zashi ba .
Byn tafiyarsa da kwana biyu Maryam takawo mata ziyara cike da farincikin ta tarbeta suka rungume juna.
suna murnar famin junansu .
,taje takawo mata snacks da drinks suka zauna anan parlour suna ta hirar yaushe gamo , Maryam ta dubeta da kyau tace zeenat Sai naga kmr kin rame.
, Zeenat tayi murmushi Yace Allah kawa Maryam tace wlh kin rame sosai ko ciki ne dake
Zeenat tace wlh bbu ko daya zazzabi nayi kwana biyu shiyasa kika ganni haka.
amman na samu sauki yanzu ,Maryam tace Allah ya sauwake .
su Sumy da rukky ma sun so zuwa gurinki wlh amman suna tsoro wannan budadden mijin naki ,nima dan nasan yana aiki shiyasa nace bari lallabo nazo naganki Sai da Ga numbers dinsu sunce na baki.
Zeenat ta karba numbers din dake rubuce a Yar karamar white paper tana murmushi haba Ai da kinsani kinbari kunzo tare.
dan baya ma nan yayi tafiya.
, Maryam tayi tsalle ta dire kan kujera tace kice nasha shaani yau .
Allah na dauka yanan ne shiyasa kikaga na natsu kar bafa bansani ba ,suka kwashewa dariya .,
Kusan nan maryam ta wuni har yamma suka shiga kitchen suka yi girki tare .
byn sun ci ta zubawa Ummi itama tace dan idan zata wuce ta Mika mata say datayi sallar magrib sannan ta wuce .
Sai yakasance kusan kullun Sai Maryam tazo mata hira hakan ya dan sa hankalin zeenat din ya kwanta .
Wata sakaliyar rana sai gashi ya dawo fuskasa a sake sosai ba kmr lokacin da zaiyi tafiya ba .
,ta amshi jakar hannushi bai hanata ba , takai masa dakinsa ta ajiye takama gabanta,
washagari gidansu ya cika da mutune makil wai ashe Karin girma yasoma agurin aiki .
,amman yakasa sanar mata .
,taji ciwon abun aranta sosai.
amman hakan bai hanata zuwa har dakinsa tayi masa murna.
,yawancin yan estate din sunzo yayi shi murnar karin girman dauasamu .
Amman banda Ummi .
gabadaya yanzu dokin ganin Ummi take .
kusan wata hudu kennan rabanta daita duk dare say tayi kuka tare datasanin auren deeni Allah Ummi kin gargade ni amman ,nayi patali da maganarki ,
Wani dare ne tayi tunanin gara taje ta nemi sulhu dashi ,da zaman kuramen ya isheta zata sake gwada kai masa kanta gareshi .
,bai kamata dan shi yayi fushi daita.
,itama tayi dan haka tashirya tsab cikin wata yololuwur rigar bacci wacce bata wuce iya gwiwarta ba rigar bacci may sharasharace sosai da wandonta wanda kasanta kawai ya rufe amman bayanta ana hango bombom dinta .
bbu abinda rigar bacci takare ajikinta ana ganin komai miraransa Sai kamshi ne ke tashi ajikinta.
,zuciyarta a dake ta nufi dakinsa ,
A kwance ta iske shi daga shi Sai towel daure a kungunsa ,wanda ya nuna alamun daga wanka ya fito.
kallo daya yayi mata dauke kansa tare runtse idanunshi gam . sakamakon wani shock daya ji ajikinsa tamkar an jona masa wutar lantarki .
Tana karasawa kusa dashi bata tsaya wata wata baTa fada saman fadadden jikinsa tare da hade bakinsu waje daya tana mishi irin sumba dayake jinsa har cikin kwallwarsa .
ahankali ya bude rikitattun idanunsa ya zuba mata idanunta a runtse take cigaba da tsotsan bakinsa.
kasa yunkurin hanata yayi dan shima a bukace yake daita, dauriyace kawai da girman irin nasa yanashi nemanta.
hannunshi dukka yasa ya zagaye kugunta dashi tare birkitota ta koma kasa ,shi km yakoma samanta still bakinsu na hade taki sakar masa .
,hannushi yakai kan kirjinta yasoma murzasu brest dinta yana lumshe ido .
,wani irin dadi tadinga ji yana bin jijiyoyon jikinta tare da bata wani irin murza take brest din tare da bata romantic kiss .
gabadayansu sun fita haiyacinsu basa ji basa Gani .
Sai daukin juna suke dan ita kam harda sambatu take zubawa ,dan Allah Yaya ..kayi hakuri kar kara irin wannan fushin dani .mutuwa zanyi uhmmmm wayo dadi haka tayi tayi ,yasa hannunshi ya toshe mata baki yacigaba da aiki km yasamu baza Sai hakarta yake bashi yabarta ba Sai wuraren karfe uku na dare tukun ya saura da mata shima bawai dan yagaji ba Sai dayaga numfashinta na neman tsaya dan har kuka ta dinga yi ahankali ya cire hannushi daya rufe mata baki dashj ya kalli cikinkwayar idanunta da suke a lumshe tabbas yasan taji jiki dan haka ya Mike tare da shigewa bathroom .
Byn ya fito ne Yace ta tashi taje tayi wanka
ta watsa masa kanunun idanunta tace nagaji Yaya say anjima zanyi bai sake cewa daita komai .
ganin haka yasa ta Mike taje tayo wanka ta dawo tashige jikinsa ,tana sake yamutsa shi , bai hanata ba say ,ma kara manneta dayayi .
Sun koma sun shirya kmr tamkar babu abinda yataba shiga tsakaninsu duk abinda tasan zata masa yaji dadi shi takeyi shima yana ji daita yadda Yakama.
har waya ya say mata kirar aitel may finger print .
km har yau bai barta taje ganin Ummi ba.
Ranar da tacika wata shida daidai Sai ga Ummi tazo .
, Ummi nason ganin diyarta , kwaici kawai take yi.
amman ganin deeni bai san tanayi ba yasa tazo kai gara tazo .
Duk inda zeenat tayi idanun Ummi na kanta ta kawo mata ruwa da abin ,tabawa ,tazo ta zauna kusa daita tarasa inda zata sakata taji dadi har kuka tayi dan murna tace Ummina nayi kewarki ,Ummi tace mamana kewa Ai ba'a magana .
,shine km zakiyi kuka ,kuna dai zaune lfy.
Zeenat tace lfy Ummi ina samun kulawa sosai a gurin Yaya.
amman shine naga duk kin rame kina cin abinci ma kuwa ,ina ci Ummi zazzabi dare nakeyi shiyasa ,duk dare Sai nayi zazzabi.
kunje hospital ?
,tana shirin bawa Ummi amsa taji karar bell ,Ummi ina zuwa ga ma Yaya nan ya dawo da sauri taje ta bude ya rungumota ajikinsa yana kis din wuyanta tare da sakin ajiye zuciya ahankali tace Ummi fa tazo ,tana ina ?
Tana parlour a zatonta zai saketa ne Sai ma taga ya sake manneta da barin jikinsa har parlon suka shiga ahaka.
ya zauna tana jikinsa ahankali ta zame jikinta ta koma kusa da Ummi dan su gaisa sosai.
Takawo masa abinci Yace shi a koshe yake nazo na duba ki ne kawai dan nakira wayarki batashiga .
tace km a kunne take fa Killa dai matsalar network ne .
Ummi ta zuba mishi ido da kyau yayi kiba sosai .
, ahankali takira sunanshi taredace ,yana naga kai kayi kima sosai ,ita ko diyartawa duk ta zuke ta rame .
,ya dube inda zeenat din take ashe bani kadai nake ganin haka ba.
,Ummi tace to kunje hospital ne ?
Yace A'a to kuje a dubata karkabarni magani tukun asan abinda ke damunta dan ramarta tayi yawa.
.a tunanin Ummi ko ciki ne da zeenat din shiyasa tace kar,abata magani.
Zeenat tace Ummi ni fa bbu inda kemin ciwo lfy lau Ummi tace duk da haka gara kuje aduba lafiyar ki .
,tare da sake maimaita kuna dai zaune lfy ko..Yace haba dai Ai diyartaki tana da biyayya sosai Ummi tayi murmushi tare godewa Allah sannan Tace Allah yayi muku albarka yabaku Yaya na gari.
deeni ya amsa yana may kashewa zeenat din ido .
,Ummi ta sake yin murmushi to bari na wuce zeenat tace haba Ummi daga zuwanki har zaki wuce na dauka wuni zakimin.
ina kika taba ganin uwar dake kawo diyarta wuni gidanta ?
, zeenat ta shagwabe fuska tare cewa to a fara a kaina ,Ummi tace uhm tafiya zanyi , to kibari zuwa anjima Sai ki wuce a fakaice deeni ya zabga mata harara ke zaki mata aikinta ?
Zeenat Ta sake shagwabe fuska dan Ummi ki zauna banason ki tafi yanzu.
deeni ya kawo hannushi ya mintsine gefen cikinta har yasa ta danyi tsalle.
,Ummi ta nufi hanyar fita tana fadin mamana kina in zauna shi km deeni korata ma yake da sauri km cikin murmushi Yace haba first lov ni na isa taya ma zan koreki byn nima yanzu zan koma nazo dubata ne kawai.
Dawo kuyi zamanku.
,duk suka sa dariya ita , zeenat tagane sarai abinda ya maidoshi gida .. shiyasa batason tafiyar Ummi.
Ummi ta bude kofar ta fita ,deeni ya bita yayi mata rakiya ..
Byn ya dawo daga yiwa Ummi rakiya ne ya sameta tana dan gaggyara waje.
ya dauke cak Sai bedroom dinsa ya direta akan gadonsa .
Ya jawota jikinsa tare da dago fuskarta kinsa sarai abinda ya kawoni shine dan iyayi kike rokon first lov ta zauna ko ?
Gabanta yashiga faduwa amman Sai ta daure tayi murmushin yake .
tare da cewa Allah ba haka bane nayi missing dinta dayawa ne shiyasa banason ta tafi .
gabanta yacigaba da dokawa ko shi kesata rama batasani ba ,duk wanda yaganta Sai yayi maganar ramarta .
Cikin wani irin salo deeni yasoma romancing dinta haka ta dinga daurewa tana bashi hadin kai banda ranta taso ba.
MMN SUDAIS CE
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Page 37-38
Iya dauriya zeenat tana yi da jarabar deeni Amman shi sam baya Ganin kokarinta .
saboda tana nuna gajiyawarta akan bukatarsa dan haka kullun yake aikin kiranta da raguwa .
Ummi tasake yi musu zance zuwa asibiti Amman zeenat ta fitittike taki zuwa ta maida zance shiririta.
, idan ma akaci sa'a DEENI yayi mata zance zuwa asibitin Sai tasa masa kuka tace ita akalleta fa bbu abinda ke damunta km bbu inda ke mata ciwo.dan haka deeni ya tattarata ya watsar .
Shi km yana sanye cikin kakinsa ,ta gaishe shi yana ciccin magani ya amsa mata ba yabo ba fallasa .
,sannan Yace ni zanyi tafiya ki duba abinda bbu a gidan .
Ta sauke ajiye zuciya tare da zuba masa ido tace akwai komai ya ajiye mata kudi masu yawa ya wuce batare da sanar mata inda zashi ba .
Byn tafiyarsa da kwana biyu Maryam takawo mata ziyara cike da farincikin ta tarbeta suka rungume juna.
suna murnar famin junansu .
,taje takawo mata snacks da drinks suka zauna anan parlour suna ta hirar yaushe gamo , Maryam ta dubeta da kyau tace zeenat Sai naga kmr kin rame.
, Zeenat tayi murmushi Yace Allah kawa Maryam tace wlh kin rame sosai ko ciki ne dake
Zeenat tace wlh bbu ko daya zazzabi nayi kwana biyu shiyasa kika ganni haka.
amman na samu sauki yanzu ,Maryam tace Allah ya sauwake .
su Sumy da rukky ma sun so zuwa gurinki wlh amman suna tsoro wannan budadden mijin naki ,nima dan nasan yana aiki shiyasa nace bari lallabo nazo naganki Sai da Ga numbers dinsu sunce na baki.
Zeenat ta karba numbers din dake rubuce a Yar karamar white paper tana murmushi haba Ai da kinsani kinbari kunzo tare.
dan baya ma nan yayi tafiya.
, Maryam tayi tsalle ta dire kan kujera tace kice nasha shaani yau .
Allah na dauka yanan ne shiyasa kikaga na natsu kar bafa bansani ba ,suka kwashewa dariya .,
Kusan nan maryam ta wuni har yamma suka shiga kitchen suka yi girki tare .
byn sun ci ta zubawa Ummi itama tace dan idan zata wuce ta Mika mata say datayi sallar magrib sannan ta wuce .
Sai yakasance kusan kullun Sai Maryam tazo mata hira hakan ya dan sa hankalin zeenat din ya kwanta .
Wata sakaliyar rana sai gashi ya dawo fuskasa a sake sosai ba kmr lokacin da zaiyi tafiya ba .
,ta amshi jakar hannushi bai hanata ba , takai masa dakinsa ta ajiye takama gabanta,
washagari gidansu ya cika da mutune makil wai ashe Karin girma yasoma agurin aiki .
,amman yakasa sanar mata .
,taji ciwon abun aranta sosai.
amman hakan bai hanata zuwa har dakinsa tayi masa murna.
,yawancin yan estate din sunzo yayi shi murnar karin girman dauasamu .
Amman banda Ummi .
gabadaya yanzu dokin ganin Ummi take .
kusan wata hudu kennan rabanta daita duk dare say tayi kuka tare datasanin auren deeni Allah Ummi kin gargade ni amman ,nayi patali da maganarki ,
Wani dare ne tayi tunanin gara taje ta nemi sulhu dashi ,da zaman kuramen ya isheta zata sake gwada kai masa kanta gareshi .
,bai kamata dan shi yayi fushi daita.
,itama tayi dan haka tashirya tsab cikin wata yololuwur rigar bacci wacce bata wuce iya gwiwarta ba rigar bacci may sharasharace sosai da wandonta wanda kasanta kawai ya rufe amman bayanta ana hango bombom dinta .
bbu abinda rigar bacci takare ajikinta ana ganin komai miraransa Sai kamshi ne ke tashi ajikinta.
,zuciyarta a dake ta nufi dakinsa ,
A kwance ta iske shi daga shi Sai towel daure a kungunsa ,wanda ya nuna alamun daga wanka ya fito.
kallo daya yayi mata dauke kansa tare runtse idanunshi gam . sakamakon wani shock daya ji ajikinsa tamkar an jona masa wutar lantarki .
Tana karasawa kusa dashi bata tsaya wata wata baTa fada saman fadadden jikinsa tare da hade bakinsu waje daya tana mishi irin sumba dayake jinsa har cikin kwallwarsa .
ahankali ya bude rikitattun idanunsa ya zuba mata idanunta a runtse take cigaba da tsotsan bakinsa.
kasa yunkurin hanata yayi dan shima a bukace yake daita, dauriyace kawai da girman irin nasa yanashi nemanta.
hannunshi dukka yasa ya zagaye kugunta dashi tare birkitota ta koma kasa ,shi km yakoma samanta still bakinsu na hade taki sakar masa .
,hannushi yakai kan kirjinta yasoma murzasu brest dinta yana lumshe ido .
,wani irin dadi tadinga ji yana bin jijiyoyon jikinta tare da bata wani irin murza take brest din tare da bata romantic kiss .
gabadayansu sun fita haiyacinsu basa ji basa Gani .
Sai daukin juna suke dan ita kam harda sambatu take zubawa ,dan Allah Yaya ..kayi hakuri kar kara irin wannan fushin dani .mutuwa zanyi uhmmmm wayo dadi haka tayi tayi ,yasa hannunshi ya toshe mata baki yacigaba da aiki km yasamu baza Sai hakarta yake bashi yabarta ba Sai wuraren karfe uku na dare tukun ya saura da mata shima bawai dan yagaji ba Sai dayaga numfashinta na neman tsaya dan har kuka ta dinga yi ahankali ya cire hannushi daya rufe mata baki dashj ya kalli cikinkwayar idanunta da suke a lumshe tabbas yasan taji jiki dan haka ya Mike tare da shigewa bathroom .
Byn ya fito ne Yace ta tashi taje tayi wanka
ta watsa masa kanunun idanunta tace nagaji Yaya say anjima zanyi bai sake cewa daita komai .
ganin haka yasa ta Mike taje tayo wanka ta dawo tashige jikinsa ,tana sake yamutsa shi , bai hanata ba say ,ma kara manneta dayayi .
Sun koma sun shirya kmr tamkar babu abinda yataba shiga tsakaninsu duk abinda tasan zata masa yaji dadi shi takeyi shima yana ji daita yadda Yakama.
har waya ya say mata kirar aitel may finger print .
km har yau bai barta taje ganin Ummi ba.
Ranar da tacika wata shida daidai Sai ga Ummi tazo .
, Ummi nason ganin diyarta , kwaici kawai take yi.
amman ganin deeni bai san tanayi ba yasa tazo kai gara tazo .
Duk inda zeenat tayi idanun Ummi na kanta ta kawo mata ruwa da abin ,tabawa ,tazo ta zauna kusa daita tarasa inda zata sakata taji dadi har kuka tayi dan murna tace Ummina nayi kewarki ,Ummi tace mamana kewa Ai ba'a magana .
,shine km zakiyi kuka ,kuna dai zaune lfy.
Zeenat tace lfy Ummi ina samun kulawa sosai a gurin Yaya.
amman shine naga duk kin rame kina cin abinci ma kuwa ,ina ci Ummi zazzabi dare nakeyi shiyasa ,duk dare Sai nayi zazzabi.
kunje hospital ?
,tana shirin bawa Ummi amsa taji karar bell ,Ummi ina zuwa ga ma Yaya nan ya dawo da sauri taje ta bude ya rungumota ajikinsa yana kis din wuyanta tare da sakin ajiye zuciya ahankali tace Ummi fa tazo ,tana ina ?
Tana parlour a zatonta zai saketa ne Sai ma taga ya sake manneta da barin jikinsa har parlon suka shiga ahaka.
ya zauna tana jikinsa ahankali ta zame jikinta ta koma kusa da Ummi dan su gaisa sosai.
Takawo masa abinci Yace shi a koshe yake nazo na duba ki ne kawai dan nakira wayarki batashiga .
tace km a kunne take fa Killa dai matsalar network ne .
Ummi ta zuba mishi ido da kyau yayi kiba sosai .
, ahankali takira sunanshi taredace ,yana naga kai kayi kima sosai ,ita ko diyartawa duk ta zuke ta rame .
,ya dube inda zeenat din take ashe bani kadai nake ganin haka ba.
,Ummi tace to kunje hospital ne ?
Yace A'a to kuje a dubata karkabarni magani tukun asan abinda ke damunta dan ramarta tayi yawa.
.a tunanin Ummi ko ciki ne da zeenat din shiyasa tace kar,abata magani.
Zeenat tace Ummi ni fa bbu inda kemin ciwo lfy lau Ummi tace duk da haka gara kuje aduba lafiyar ki .
,tare da sake maimaita kuna dai zaune lfy ko..Yace haba dai Ai diyartaki tana da biyayya sosai Ummi tayi murmushi tare godewa Allah sannan Tace Allah yayi muku albarka yabaku Yaya na gari.
deeni ya amsa yana may kashewa zeenat din ido .
,Ummi ta sake yin murmushi to bari na wuce zeenat tace haba Ummi daga zuwanki har zaki wuce na dauka wuni zakimin.
ina kika taba ganin uwar dake kawo diyarta wuni gidanta ?
, zeenat ta shagwabe fuska tare cewa to a fara a kaina ,Ummi tace uhm tafiya zanyi , to kibari zuwa anjima Sai ki wuce a fakaice deeni ya zabga mata harara ke zaki mata aikinta ?
Zeenat Ta sake shagwabe fuska dan Ummi ki zauna banason ki tafi yanzu.
deeni ya kawo hannushi ya mintsine gefen cikinta har yasa ta danyi tsalle.
,Ummi ta nufi hanyar fita tana fadin mamana kina in zauna shi km deeni korata ma yake da sauri km cikin murmushi Yace haba first lov ni na isa taya ma zan koreki byn nima yanzu zan koma nazo dubata ne kawai.
Dawo kuyi zamanku.
,duk suka sa dariya ita , zeenat tagane sarai abinda ya maidoshi gida .. shiyasa batason tafiyar Ummi.
Ummi ta bude kofar ta fita ,deeni ya bita yayi mata rakiya ..
Byn ya dawo daga yiwa Ummi rakiya ne ya sameta tana dan gaggyara waje.
ya dauke cak Sai bedroom dinsa ya direta akan gadonsa .
Ya jawota jikinsa tare da dago fuskarta kinsa sarai abinda ya kawoni shine dan iyayi kike rokon first lov ta zauna ko ?
Gabanta yashiga faduwa amman Sai ta daure tayi murmushin yake .
tare da cewa Allah ba haka bane nayi missing dinta dayawa ne shiyasa banason ta tafi .
gabanta yacigaba da dokawa ko shi kesata rama batasani ba ,duk wanda yaganta Sai yayi maganar ramarta .
Cikin wani irin salo deeni yasoma romancing dinta haka ta dinga daurewa tana bashi hadin kai banda ranta taso ba.
MMN SUDAIS CE
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Page 37-38
Iya dauriya zeenat tana yi da jarabar deeni Amman shi sam baya Ganin kokarinta .
saboda tana nuna gajiyawarta akan bukatarsa dan haka kullun yake aikin kiranta da raguwa .
Ummi tasake yi musu zance zuwa asibiti Amman zeenat ta fitittike taki zuwa ta maida zance shiririta.
, idan ma akaci sa'a DEENI yayi mata zance zuwa asibitin Sai tasa masa kuka tace ita akalleta fa bbu abinda ke damunta km bbu inda ke mata ciwo.dan haka deeni ya tattarata ya watsar .