Sashe 64
Auren Sirri Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da sauri ta risinawa tana gaishe shi shiru yaki amsawa km bai da alamun zai amsa din sai ma dauke kansa dayayi yacigaba da abinda yake .
Jikinta yayi maseefar yin sanyi da abinda deeni yayi mata.
Dan haka 'ahankali ta dinga daga kafafunta yayinda Rainta yake a dagule tana jin wani irin ciwo mai radadi , duk da kasancewarta mai matukar hakuri da rashin sauri fushi akan abu. Amman abinda mai gidan yayi ya taba ranta .
domin a rayuwarta idan akwai abinda ta tsana da Gani bai wuce tsagwaron raini hankali da cin fuska tare da isgilanci ba dan zata iya dauka komai Banda su .
ahankali ta dinga daga kafafunta dasuka gama sagewa ta nufi hanyar da zata sadata da ummi . dan gurinta kadai take samun sausauci acikin gidan.
A tsanake yabita da Idanunshi tare da rike kungunsa da hannu daya yana bin bayata da wani irin matsiyacin kallo.
yayinda zuciyarsa ke harbawa ko kifta idanunsa bai da alamun yi " so yake ya tabbatarwa idanunsa abinda yake Gani a cikin mafarkinsa , hajabi dake sanye ajikinta bai hanashi yimata kallon kurulla ba " gabadaya idanunshi sun rufe ya shagaltu da kallon Surar jikinta a bayyane ... domin ganinta yake murarta ba tare da wani hijabi ba .
Jin yadda idanunshi ke yawo a tsantsar jikinta ne " yasa Kirjinta ke wani irin harbawa da sauri tamkar wacce ake bugawa guduma a kahon zuwa .
Yanayin sanyita da tafiyarta yasake shagaltar dashi ba dan deeni yagaji da kallonta ba ,ya dauke idanunsa akan ba Sai Dan gudun juyowarta cikin sautsayi.
What lokaci tana kan step Dan ko rabi batayi ba dan kallon da kafe dashi ne ya sayayar mata jiki tare da rage mata kuzarin jikinta .. ahankali km tasoma jin kmr takun mutun abaya daidai ta kai rabin step din cak.... taja ta tsaya tare da rabe jikinta gefe daya .
alamun tana son bawa duk wani mai son wuce dama ,duk da oready jikinta yabata alamun mutumin data baro tsaye ke saukowa sakamakon kamshin turarensa mai tada hankali da ta keji ...
shr kusan two minutes sannan yazo ya wuce ta gefenta zuciyarsa na tacigaba da harbawa .duk da Bai bari jikinsu ya tabu da juna .
Tana nan tsaye har yazo ya wuceta tare da bude wata kofa ya shiga dan kusan har yanzu bata gama sanin kan dakun nan gidan ba.
,inda tasan zata samu ummi kai tsaye ta nufa zaune suke ita da Zeenat kmr koda yaushe suna kallo TV suna hira abunsu hankali kwance. Yayinda kayan fruit ke gabansu da sallmarta takarasa inda suke sannan tasamu guri kan Tia's ta zauna tana wasa da Zara zaran yatsun hannuwanta. ummi ta juyo ahankali tana duban nablah byn ta amsa sallamarta kallonta kawai take Tare da nazarinta .
yayinda zeenat tunda ta juyo ta mata kallo daya ta dauke kanta tare da mai hankalinta kan film da,akeyi .
Sai da ummi tagama nazarinta tsab sannan ta takira sunan nablah ..
Nablah ya'akayi ne ?
Nablah tayi kasa da kanta tana cigaba da yamutsa yatsun hannuta a atsorace muryarta cike da sanyi da in...inna.. tace dan... Allah daman ina..Ina. son nayi magana ne da auntyna ta fadi hakan idanunta suna masu cikowa da hawaye. domin daukarta ko baza su kiramata auntyta bane shiyasa duk takoma wani iri .
Ummi tayi murmushi kawai Tare da sake zubawa nablah ido ganin yadda duk ta dawo kalar tausayi ..
ummi ta girgiza kanta sannan tace yanzu akan zakiyi magana da auntynki ne duk kika dawo haka tamkar zakiyi da kuka?
.. gsky nablah akwai shagwaba atare dake tasa ummi takarasa fadar haka Tare da Mika hannu ta janyo wayarta dake gefe tasoma dealing number Salmah ta Miko mata wayar tare da nunawa nablah wani daki da hannuta . Kishi Ga nan kiyi wayarki kinji diyarta .. haushi da takaici ne gabadaya suka gama turnuke zuciyar Zeenat dake zaune gurin tamkar ta tashi ta shake wuyar nablah ta dinga a zuciyarta , tarasa yadda zatayi ne kawai yasa ta dinga ja tsaki tana aiyana yadda zatayi da yarinyar..
wayar manne da kunnenta har tashiga dakin da ummi ta nuna mata ,daidai nan murya aunty Salmah ta doki dodon kunneta tun kafin nablah tayi magana aunty Salmah tace assalamu alaikum hjy anyi lafiya .
murya nablah cike da doki da shagwaba aunty ba hjy ba ce nablah ce .
Aunty Salmah tayi murmushi A'a nablah.. yana ji muryarki haka kmr kina cikin damuwa ?
Sai da nablah ta sauke ajiyar zuciya sannan tace bazaki jini cikin damuwa ba , byn kewarku ta dameni duk sai aunty Salmah gigice.
tace ko dai akwai da matsala ne a gidan?
" nablah tace uhmmmm fa ba matsalar komai.. in ma akwai matsalar nan bai wuce kewarku ba .
Nablah tacigaba aunty baki bawa mama number wayar hjyr bane kmr yadda kika ce gsky zuwa yanzu na matsu da son jin muryarta, km kmr naganni agabanta haka nake ji ,aunty Salmah tace Eh ban bata number ba nafison zuwa nan da sati biyu tukun nasan zuwa wannan lokacin kingama da sanin halin mutane gidan , ni dai abinda nake so dake ki zauna lfy da kowa Amman da kinga akwai matsi da takura just give me a cul" furrrrr zaki ga aunty ki kmr flay.
nablah ta saki sanyayyayiyar murmurshin dayasa dimple dinta lotsawa sosai wanda hakan ke sake fito da ainihin bawar kyawun da Allah yayi mata .
Ahankali " tace Allah aunty bbu matsalar komai fa aunty Salmah tace to.to. shikenan ,ki kama kanki da kyau km ki dinga saka hijab dinki duk inda zaki shiga a gidan .
Nablah tace har baccima dashi nake aunty Salmah Tayi yauwa Yar gari nablah na murmushi tasake bude baki da niyar tambayar auntyta dip ...maganar ta tsaya ...... Tana zaro Idanu waje sakamakon hasken dataga ya gwaraye dakin gabadaya duk daman can akwai wuta a dakin dan koda tashigo fan na aiki ..
kwance yake akan kujera idanunshi a lumshe yana kallonta kmr ranar farko daya soma ganinta a rayuwasa .
murya aunty Salmah taji tana cigaba da cewa lfy na jiki shr kin dauke wuta kmr NEPA.
A daburce tasoma in in na , A'a.......uhmmmm ba komai to yanaga duk kin rikece kigayamin in wani abu nablah tace Allah bbu komai aunty to kigaida hjy zan Kuma bawa mama number hjy zuwa jibi inshallahu ki kwantar da hankaliki zata kiraki, itama ta matsu taji muryar autata ,da kyar nablah dake kokuwa da numfashinta ta iya bude baki tace to aunty sannan ta kashe wayar Tare da sauke wayar daga kunnena.
har lokacin bai dauke idanunshi akanta ba wanda shi kansa basan ma Yana kallon nata ba .
Itama shanyayun idanunta ta zuba masa kawai tana kallon kwakkywar fuskarsa dam ...taji kirjinta da zuciyarta sun amsa a lokaci daya take ta soma jin tsoron yanayin irin kallon dayake mata.
,jikinta kuwa Banda kirma bbu abinda yake ,takoina gumi ya dinga tsatsafo mata ajikinta Jira kawai take taji yace arrrrrrr ta arce da gudun maseefa Amman Sai kawai taga sabanin haka, domin ko motsa bakinsa bai da alamun yi ballanantana akai gasamun fitowar kalma daya daga bakinsa Sai ma taga tabe bakinsa tare da dauke idanunshi akanta .
aransa kuwa cewa yayi munafuka kawai Tayi wani shr kmr ba yanzu tagama wage baki tana waya ba..😍😍😍
Ni dai nace uhmmmm deeni Banda kin fad ar gaskiya...nooooo
komawa yayi sosai yayi kwanciyarsa normal ganin datayi ya kina ya kwanta ne yasa tayi saurin juyawa da jikinta na rawa ta bar dakin har hijab dinta na neman hardeta kafafuwanta .
" afrigece ta dawo parlour inda ta bar su ummi .
Ummi kadai tagani zaune Banda mdm muzeenat ko Ina tashiga oho ita dai tunda tasamu ta mikawa ummi wayarta ta bawa karfa iska .
tayi shr sannan komai ta tuna ta dagamin kai ...
Koda tashiga dakin ma bayi tashiga dan jin yadda cikinta ke murdawa ,tun sanda take tsaye gaban horo dan sunnan data bashi kennan take jin yadda cikinta ya cure guri daya .
toilet tayi sosai byn tagama tashiga cikin bathtub ta kunnawa kainta" shawa ta dade kwance tana jin dadin yadda ruwan ke rasa kowani part na jikinta .
sai data soma jin kiran sallar ne a masallaci dake cikin gidan sannan tayi alwala ta fito jikinta daure da towel zigidir tayi gaban mirrow tana goge sauran wuraren dake da ruwa ajikinta yayansa take bin koina ajikinta da kallon, yadda yanayinta ya canza gabadaya 'ahankali tayi murmushi tana sake kallon kanta doguwar rigar mai dagon hannu ta zirawa jikinta tare da zira hijab dinta ta tada ikama...
MMN SUDAIS CE
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA .A .BAGUDO
Page 63
Byn ta idar da sallah ne ta Mike 'ahankali jikinta a tsanyaye takarasa jikin window dakinta .
" ta makale hade da dan zuge labule window kadan ,ta yadda zata ji dadin hango abinda ke wakana a compound din estate din.
Tana nan tsaye tana kallon yadda motocin ke shige da fice a cikin estate din , ta zurawa waje Ido sosai kmr mai shirin hango wani abu na daban aciki estate din, yayinda take shakar wata iska ta musamman mai dadi da ratsa jiki.
wanda rabonta da jin irin haka ta dade , tun kafin shigowarta cikin gidan.
,har wani lumshe shanyayun idanunta take sakamakon farinciki data tsinci kainta ciki.
,Ta dauki tsawon lokacin makalle agurin tana shan iska "karar bude kofar dakin data ji anyi ne.
Yasa ta dan juyo da sauri hade da sakin labulen window.
ahankali nablah ta sauke idanunta fess. akan Zeenat dake tsaye kikam.. tana mazurai . take gaban nablah Yashiga faduwa da sauri a yatsine Zeenat ke watsawa nablah wani irin mugun kallon wanda ke hautsina kayan cikinta , ganin irin kallon rashin arzikin da Zeenat ke binta dashi ne . yasa nablah shan jinin jikinta.
tabe baki Zeenat tayi sannan tace Yar iskar baiwa... kawai abinda yakawo kennan , kin wani zo kin nemi waje a daki kin zauna kina tamkar boka dan tsabar munafurci , to kike so yayi miki sauran aiki da yayi saura uhm ?
Jikinta yayi maseefar yin sanyi da abinda deeni yayi mata.
Dan haka 'ahankali ta dinga daga kafafunta yayinda Rainta yake a dagule tana jin wani irin ciwo mai radadi , duk da kasancewarta mai matukar hakuri da rashin sauri fushi akan abu. Amman abinda mai gidan yayi ya taba ranta .
domin a rayuwarta idan akwai abinda ta tsana da Gani bai wuce tsagwaron raini hankali da cin fuska tare da isgilanci ba dan zata iya dauka komai Banda su .
ahankali ta dinga daga kafafunta dasuka gama sagewa ta nufi hanyar da zata sadata da ummi . dan gurinta kadai take samun sausauci acikin gidan.
A tsanake yabita da Idanunshi tare da rike kungunsa da hannu daya yana bin bayata da wani irin matsiyacin kallo.
yayinda zuciyarsa ke harbawa ko kifta idanunsa bai da alamun yi " so yake ya tabbatarwa idanunsa abinda yake Gani a cikin mafarkinsa , hajabi dake sanye ajikinta bai hanashi yimata kallon kurulla ba " gabadaya idanunshi sun rufe ya shagaltu da kallon Surar jikinta a bayyane ... domin ganinta yake murarta ba tare da wani hijabi ba .
Jin yadda idanunshi ke yawo a tsantsar jikinta ne " yasa Kirjinta ke wani irin harbawa da sauri tamkar wacce ake bugawa guduma a kahon zuwa .
Yanayin sanyita da tafiyarta yasake shagaltar dashi ba dan deeni yagaji da kallonta ba ,ya dauke idanunsa akan ba Sai Dan gudun juyowarta cikin sautsayi.
What lokaci tana kan step Dan ko rabi batayi ba dan kallon da kafe dashi ne ya sayayar mata jiki tare da rage mata kuzarin jikinta .. ahankali km tasoma jin kmr takun mutun abaya daidai ta kai rabin step din cak.... taja ta tsaya tare da rabe jikinta gefe daya .
alamun tana son bawa duk wani mai son wuce dama ,duk da oready jikinta yabata alamun mutumin data baro tsaye ke saukowa sakamakon kamshin turarensa mai tada hankali da ta keji ...
shr kusan two minutes sannan yazo ya wuce ta gefenta zuciyarsa na tacigaba da harbawa .duk da Bai bari jikinsu ya tabu da juna .
Tana nan tsaye har yazo ya wuceta tare da bude wata kofa ya shiga dan kusan har yanzu bata gama sanin kan dakun nan gidan ba.
,inda tasan zata samu ummi kai tsaye ta nufa zaune suke ita da Zeenat kmr koda yaushe suna kallo TV suna hira abunsu hankali kwance. Yayinda kayan fruit ke gabansu da sallmarta takarasa inda suke sannan tasamu guri kan Tia's ta zauna tana wasa da Zara zaran yatsun hannuwanta. ummi ta juyo ahankali tana duban nablah byn ta amsa sallamarta kallonta kawai take Tare da nazarinta .
yayinda zeenat tunda ta juyo ta mata kallo daya ta dauke kanta tare da mai hankalinta kan film da,akeyi .
Sai da ummi tagama nazarinta tsab sannan ta takira sunan nablah ..
Nablah ya'akayi ne ?
Nablah tayi kasa da kanta tana cigaba da yamutsa yatsun hannuta a atsorace muryarta cike da sanyi da in...inna.. tace dan... Allah daman ina..Ina. son nayi magana ne da auntyna ta fadi hakan idanunta suna masu cikowa da hawaye. domin daukarta ko baza su kiramata auntyta bane shiyasa duk takoma wani iri .
Ummi tayi murmushi kawai Tare da sake zubawa nablah ido ganin yadda duk ta dawo kalar tausayi ..
ummi ta girgiza kanta sannan tace yanzu akan zakiyi magana da auntynki ne duk kika dawo haka tamkar zakiyi da kuka?
.. gsky nablah akwai shagwaba atare dake tasa ummi takarasa fadar haka Tare da Mika hannu ta janyo wayarta dake gefe tasoma dealing number Salmah ta Miko mata wayar tare da nunawa nablah wani daki da hannuta . Kishi Ga nan kiyi wayarki kinji diyarta .. haushi da takaici ne gabadaya suka gama turnuke zuciyar Zeenat dake zaune gurin tamkar ta tashi ta shake wuyar nablah ta dinga a zuciyarta , tarasa yadda zatayi ne kawai yasa ta dinga ja tsaki tana aiyana yadda zatayi da yarinyar..
wayar manne da kunnenta har tashiga dakin da ummi ta nuna mata ,daidai nan murya aunty Salmah ta doki dodon kunneta tun kafin nablah tayi magana aunty Salmah tace assalamu alaikum hjy anyi lafiya .
murya nablah cike da doki da shagwaba aunty ba hjy ba ce nablah ce .
Aunty Salmah tayi murmushi A'a nablah.. yana ji muryarki haka kmr kina cikin damuwa ?
Sai da nablah ta sauke ajiyar zuciya sannan tace bazaki jini cikin damuwa ba , byn kewarku ta dameni duk sai aunty Salmah gigice.
tace ko dai akwai da matsala ne a gidan?
" nablah tace uhmmmm fa ba matsalar komai.. in ma akwai matsalar nan bai wuce kewarku ba .
Nablah tacigaba aunty baki bawa mama number wayar hjyr bane kmr yadda kika ce gsky zuwa yanzu na matsu da son jin muryarta, km kmr naganni agabanta haka nake ji ,aunty Salmah tace Eh ban bata number ba nafison zuwa nan da sati biyu tukun nasan zuwa wannan lokacin kingama da sanin halin mutane gidan , ni dai abinda nake so dake ki zauna lfy da kowa Amman da kinga akwai matsi da takura just give me a cul" furrrrr zaki ga aunty ki kmr flay.
nablah ta saki sanyayyayiyar murmurshin dayasa dimple dinta lotsawa sosai wanda hakan ke sake fito da ainihin bawar kyawun da Allah yayi mata .
Ahankali " tace Allah aunty bbu matsalar komai fa aunty Salmah tace to.to. shikenan ,ki kama kanki da kyau km ki dinga saka hijab dinki duk inda zaki shiga a gidan .
Nablah tace har baccima dashi nake aunty Salmah Tayi yauwa Yar gari nablah na murmushi tasake bude baki da niyar tambayar auntyta dip ...maganar ta tsaya ...... Tana zaro Idanu waje sakamakon hasken dataga ya gwaraye dakin gabadaya duk daman can akwai wuta a dakin dan koda tashigo fan na aiki ..
kwance yake akan kujera idanunshi a lumshe yana kallonta kmr ranar farko daya soma ganinta a rayuwasa .
murya aunty Salmah taji tana cigaba da cewa lfy na jiki shr kin dauke wuta kmr NEPA.
A daburce tasoma in in na , A'a.......uhmmmm ba komai to yanaga duk kin rikece kigayamin in wani abu nablah tace Allah bbu komai aunty to kigaida hjy zan Kuma bawa mama number hjy zuwa jibi inshallahu ki kwantar da hankaliki zata kiraki, itama ta matsu taji muryar autata ,da kyar nablah dake kokuwa da numfashinta ta iya bude baki tace to aunty sannan ta kashe wayar Tare da sauke wayar daga kunnena.
har lokacin bai dauke idanunshi akanta ba wanda shi kansa basan ma Yana kallon nata ba .
Itama shanyayun idanunta ta zuba masa kawai tana kallon kwakkywar fuskarsa dam ...taji kirjinta da zuciyarta sun amsa a lokaci daya take ta soma jin tsoron yanayin irin kallon dayake mata.
,jikinta kuwa Banda kirma bbu abinda yake ,takoina gumi ya dinga tsatsafo mata ajikinta Jira kawai take taji yace arrrrrrr ta arce da gudun maseefa Amman Sai kawai taga sabanin haka, domin ko motsa bakinsa bai da alamun yi ballanantana akai gasamun fitowar kalma daya daga bakinsa Sai ma taga tabe bakinsa tare da dauke idanunshi akanta .
aransa kuwa cewa yayi munafuka kawai Tayi wani shr kmr ba yanzu tagama wage baki tana waya ba..😍😍😍
Ni dai nace uhmmmm deeni Banda kin fad ar gaskiya...nooooo
komawa yayi sosai yayi kwanciyarsa normal ganin datayi ya kina ya kwanta ne yasa tayi saurin juyawa da jikinta na rawa ta bar dakin har hijab dinta na neman hardeta kafafuwanta .
" afrigece ta dawo parlour inda ta bar su ummi .
Ummi kadai tagani zaune Banda mdm muzeenat ko Ina tashiga oho ita dai tunda tasamu ta mikawa ummi wayarta ta bawa karfa iska .
tayi shr sannan komai ta tuna ta dagamin kai ...
Koda tashiga dakin ma bayi tashiga dan jin yadda cikinta ke murdawa ,tun sanda take tsaye gaban horo dan sunnan data bashi kennan take jin yadda cikinta ya cure guri daya .
toilet tayi sosai byn tagama tashiga cikin bathtub ta kunnawa kainta" shawa ta dade kwance tana jin dadin yadda ruwan ke rasa kowani part na jikinta .
sai data soma jin kiran sallar ne a masallaci dake cikin gidan sannan tayi alwala ta fito jikinta daure da towel zigidir tayi gaban mirrow tana goge sauran wuraren dake da ruwa ajikinta yayansa take bin koina ajikinta da kallon, yadda yanayinta ya canza gabadaya 'ahankali tayi murmushi tana sake kallon kanta doguwar rigar mai dagon hannu ta zirawa jikinta tare da zira hijab dinta ta tada ikama...
MMN SUDAIS CE
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA .A .BAGUDO
Page 63
Byn ta idar da sallah ne ta Mike 'ahankali jikinta a tsanyaye takarasa jikin window dakinta .
" ta makale hade da dan zuge labule window kadan ,ta yadda zata ji dadin hango abinda ke wakana a compound din estate din.
Tana nan tsaye tana kallon yadda motocin ke shige da fice a cikin estate din , ta zurawa waje Ido sosai kmr mai shirin hango wani abu na daban aciki estate din, yayinda take shakar wata iska ta musamman mai dadi da ratsa jiki.
wanda rabonta da jin irin haka ta dade , tun kafin shigowarta cikin gidan.
,har wani lumshe shanyayun idanunta take sakamakon farinciki data tsinci kainta ciki.
,Ta dauki tsawon lokacin makalle agurin tana shan iska "karar bude kofar dakin data ji anyi ne.
Yasa ta dan juyo da sauri hade da sakin labulen window.
ahankali nablah ta sauke idanunta fess. akan Zeenat dake tsaye kikam.. tana mazurai . take gaban nablah Yashiga faduwa da sauri a yatsine Zeenat ke watsawa nablah wani irin mugun kallon wanda ke hautsina kayan cikinta , ganin irin kallon rashin arzikin da Zeenat ke binta dashi ne . yasa nablah shan jinin jikinta.
tabe baki Zeenat tayi sannan tace Yar iskar baiwa... kawai abinda yakawo kennan , kin wani zo kin nemi waje a daki kin zauna kina tamkar boka dan tsabar munafurci , to kike so yayi miki sauran aiki da yayi saura uhm ?