Sashe 72
Auren Sirri Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ummi kishingide akan kujera a hadadden parlour ,gidan yayinda safeena ke zaune kusa da ummi tana kallon zeeyword ita kuma Zeenat tana chatting a phone dinta .
DEENI yayi sallama hade da shigowa parlour kai tsaye ya nufi kujerar da ummi take zaune ya zauna kusa da ita hade da daura kansa a kafadarta yana wani narkewa sai kace karamin yaro ummi tasa hannu ta shafi sumar kansa cike da so da kulawa tace da alamun ka kwaso gajiya gashi inason zamuyi magana mai mahimmanci dakai .
take yanayin annurin fuskarsa ta dauke , Yar fara'ar daya shigo da ita ta ragu duk da Bai san takamaiman mgnr da ummi zatayi dashi ba . amman hakan Bai hanasa cewa karki damu dani, first love bana tare da wata gajiya bara nayi freshe up na dawo muyi magana ya mike tsaye fuska nan tasa a hade ba yabo ba fallasa yana tsokanar ummi da fatar maganar da zaki min may dadi ce km wacce zata sakani farinciki.
dan nasan maganar ummina duk masu mahimmanci ne da dadi sauraro yana gama fadar haka yasoma takawa ahankali cikin sanyi ya haura upstairs.
DEENI nashiga bedroom dinsa yacire kakin jikinsa ya rataye yasaka rigar wanka yashiga bathroom ya sakar jikinsa ruwa .
byn ya fito daga wanka jallabiya fara kal... ya dauko yasanya tare da feshe ilahirin jikinsa da turare may dadin kamshi sannan ya fice daga bedroom .
ummi da zeenat har safeena duk suna nan a zaune a inda yabarsu tun kafin ya zauna safeena ta sake gaidashi ta mike tabar gurin yayinda ita kuma zeenat tashige kitchen .
Shi km ya zauna yana maida hankalinsa kacokam gurin umminsa yace ummi Gani.
tace eh naganka ai sannan ta kira sunansa deeni....Ya dago rikitattun idanushi yana dubanta dasu batare da yace mata komai ba sai dai gabadaya ya tattara ilahirin hankalinsa akanta .
cikin sanyi muryarta kasa kasa ta yadda bbu mai jinta sai DEENI din .... hakika lokacin yayi da yakamata kasan abinda kake ciki domin zaman gidan nan shr ya soma gundurata.
, zeenat ta dawo parlour'n hannuta dauke da cup din coffee ta Mika masa.
wata uwar harara ya gallamata sannan yace bazaki iya ajiyawa ba ko zaki daura min akai ne ?
zeenat tayi murmushi kawai domin ita duk abinda DEENI zai mata baya damunta sai ma sake birgeta dayake karayi.
, Ahankali ta janyo karamin stole gabansa ta ajiye masa ta sannan ta juya ta koma dakinta tacigaba dayin chatting dinta ganin kmr suna bukatar abasu guri .
ummi tacigaba a dalilin haka kaso kakara aure tun ba yanzu ba ,Ga wannan yarinyar nayi bincike akanta sosai ,irin kalar yarinyar danake son ka aura ce .
ganin maganar da umminsa ta dauko ne yasa shi mikewa tsaye hade da daukar cup din coffee, din tare da sanya hannushi ya kamo na ummi yace ummi muje dakinki .
DEENI zaune a gaban umminsa yayi shr, ya hada uban tagumi kawai yana sauraron maganar ummi ahankali tace na baka iya lokacin da naga zan iya baka akan maganar yarinyar nan Amman har yanzu ka kasa aiwatar da komai muryarta tamkar maishirin zubda kwalla tace ko so kake na mutu batare danaga kwan ka adoron duniya nan ba .
gashi yarinyar nan nablah tana da hankali da natsuwa babban abinda yakara jan hankalina gareta kyakwan tarbiyya da take da ita
ta kwanta min arai matuka fiyye da tunaninka ,dan haka kabari na dangana kaina ga iyayenta kafin mutuwata ta riske Ni .
da sauri DEENI ya zaro idanu yana girgizawa ummi kai. yayinda gumi yashiga ka karyo masa takoina ajikinsa, jin abinda umminsa tace hannuwansa duka ya daura a sama fuskarsa zuciyarsa ta taru ta hade kanta waje daya ji ya ke tamkar jinin da ruwa basa gudana ajikinsa yadda yake so ..
ahankali yaciro hanky daga aljihun gaban rigar jallabiyarsa yana goge gumin dake tsaftsafo masa .
ummi ta sake kiran sunansa DEENI ...ya amsa na'am first love idan kasan bakada abinyi da yarinyar nan kasanar dani na sallameta, taka gabanta.
Tun lokacin da ummi tafara magana deeni yake kallonta har sanda yaji tayi shr da zancenta. Jin abinda tace ne yanzu yasashi danyi murmushin gefen baki ,Wanda yafi kama Dana takaici .
muryasa kasa kasa tamkar may shirin yin rada yace ummi kina nufin auren yarinyar nan zanyi kennan?
Kwarai kuwa saboda nagaji da ganinka haka domin bansan har wani tsawon lokacin zaka dauka kafin burina yacika ba , duk sa'annin aurenka bbu wanda baida "dan" kansa, akwai mai uku mai duhu acikinsu .
tagama fadar haka ta xuba masa ido kawai tana nazarinsa sosai.
yayi shr Bai sake cewa komai ba , Amman kasan tun farko sai daka amince da yadda Na tsara kafin a kawota ?
ya daga mata kai tace to meyasa yanzu kake son min yawo da hankali kodan kaga a bukace nake da son ganin guda jininka shine ka maida zance Na wasa ?
ya hadiye abinda ya tsaya masa a makoshinsa yakamo tafin hannuta 'cikin nasa yace kiyi hakuri first love kin wuce wasa awajena duk duniya banida tamkar ki kece duniyata , na rokeki kada kiyi fushi dani.
,bacin ranki bakaramin babban tashin hankali bane atare dani.
,ya numfasa sannan yacigaba Dan girman Allah kiyi hakuri ki sallameta kawai Dan banji zan iya aurenta yarinyar nan ba.
saboda banasonta ban jin akwai halitar dana tsana kmr ta.tun zuwanta gidan first love narasa natsuwata Ni kaina ban san dalilin dayasa Na amince da zamanta a gidan nan ba.
,ummi ta hade fuska sosai tace sakar min hannu cikin sanyi jiki yasoma sakar mata hannuta kmr yadda tace .
Ummi ta xuba masa ido kawai tana dubansa Dan takaicin abinda yace , numfashi taja ta fitar sannan tace son Na lura so kake ka bata min lokaci, Amman kasan ba dole nayi maka ba tun farko kaine da kanka ka bukaci kara aure.
,km yan aiki nawa aka kawo gidan kafin ita kace basu maka ba.
da kanka ka amince da zaman yarinyar a gidan fa sannan yanzu zakace ga zance Ga mgn .amman bbu komai haka Allah yaso dani daman can bazanga jininka ina raye ba, takarasa mgnr 'tamkar mai shirin zubda sakin kwalla.
muryasa a sanyaye haba first love karkice haka ma akwai hanyoyin da dama daza mubi gurin cimma burinmu ba lallai sai ta hanyar auren yarinyar ba.
,taya za'ace kamata da matsayina da komai Na bige da auren kaskantacciya irinta . Ai da auren wlh nahakura Dana cigaba da zama da Zeenat haka koda bazamu taba haihu ba .
A fusace ummi ta katseshi ta hanyar daga masa hannu sannan tace angaya maka sbd jin dadi ne kawai , nake son kayiwa diyata kishiyar boye ,uhm kasani badan haka bane ,kai kanka kasan dalilina zanyi aikata hakan ne kawai a dalilin farincikin diyarta
Dan haka idan kai zaka iya hakura da kowani irin auren Ni bazan zauna ba ,nan gaba diyarta tashiga tashin hankali akan rashin haihuwa ba .
Ok first love yanzu abinda za'a yi ya, sunkuyar da kansa kasa sosai saboda jin kunyar abinda zai ce. cikin wata irin raunanniyyar murya yace first love me zai hana tacigaba da zama agidan a matsayin mamata kawai batare da an daura aure tsakaninmu ba.
ummi ta tsare shi da idanunta 'tana kallonsa dashi sannan tana mamaki jin furucinsa . tamkar wani mai tabin hankali . Ahankali ta dinga aiyana
kode dan nata yasoma shayeshaye ne batare da sanin ba.
"inda wani ne yatareta da wannan banzan mgnr da deeni yasanar mata da bakinshi ,to wlh da kotu ce zata rabata da duk Wanda ya fada mata hakan. Amman sai gashi, da kansa yake kokarin fayace mata ya gwammaci aikata lafin zina akan , yayi auren sunna da yarinyar .
Gumi yakaryowa ummi ta mike tsaye tana furta kalmar innalillahi wa inna ilaihi rajiun ...'tana
ta sake kallonshi da jin takaici acikin ranta .
ganin irin kallon da umminsa ke jifanshi dashi ne yasashi shan jinin jikinsa tare da sanin ya tafka babban kuskure daya sake ya fada mata irin wannan mgnr.
Duke kansa yake a kasa yana ladamar abinda ya fadawa ummi Wanda har Ga Allah ba nufinsa shi kennan ba" shi dai yafada ne kawai Dan yarasa yadda zaiyi da ummi .
Tsawon lokaci ,ummi Na tsaye 'tana binsa da kallon mamaki kana tace wlh azim DEENI you really gave me double surprise .
sannan km bani kunya daman can abinda ka ke aikatawa da yaran mutane a gari kennan....bansani ba?
shine Dan rashin tsoron Allah yanzu kake kokarin ka fahimtar dani halin ka na boye.
Da sauri DEENI ya dago yana kallon ummi da rikitattun idanushi dasuka gama rikewa suka dawo jawur tare da matso kusa da ummi sosai, yana may girgiza mata kanshi tamkar wani karamin yaro.
Ummi tasa hannu ta dakatar dashi .. kar ka kuskura kakaraso gareni deeni fatana Allah Ya shirya min kai shirin addinin Muslinci first love Dan Allah kiyi hakuri wlh ba hali bane nida katashi kabar min dakina kawai bana son ganinka a halin yanzu.
ayau naji kunyar kasancewata uwa agareka ,deeni ban dauka haka zuciyarka ta gurbace ba mayagun laifuka ba .
Kullun nake yabonka 'cikin kawayena da dangina .
,dana kimtsasaine kamule may daraja a 'cikin al,umma ashe bansani ba yaudarar zuciyata da mutane kawai nakeyi da kyawawan halinka .
Deeni bai daddara da kashedin umminsa garesa ba .
" yacigaba da karaso inda ummi take yace dan Allah first love ki yarda dani karki min mummunar fahimta wlh bantaba aikata makamanci abinda na fada ba, baya ga mamata ta sunna. Amman Ina neman afuwarki game da abinda nace.
ummi ta sauke ajiyar zuciya Ahankali 'tana godiya ga Allah duk tasan ba halinsa bane .Dan Tasha jin yadda mutane da dama suke yabonsa akan kyawawan halinsa duk .
tasan irin kalar tarbiyar da tabawa "dan" nata.sake sauke ajiyar zuciya Tayi ,Dan tasan ba'a shedar Dan ,yau .
Ya kamo tafin hannuta wannan karon bata hanashi ba ,ya sake cewa Dan girman Allah first kiyi hakuri nayi nadamar fadar haka kinji .Ya fadi hakan yana langwabar da kansa ,alamun Tayi hakuri.
DEENI yayi sallama hade da shigowa parlour kai tsaye ya nufi kujerar da ummi take zaune ya zauna kusa da ita hade da daura kansa a kafadarta yana wani narkewa sai kace karamin yaro ummi tasa hannu ta shafi sumar kansa cike da so da kulawa tace da alamun ka kwaso gajiya gashi inason zamuyi magana mai mahimmanci dakai .
take yanayin annurin fuskarsa ta dauke , Yar fara'ar daya shigo da ita ta ragu duk da Bai san takamaiman mgnr da ummi zatayi dashi ba . amman hakan Bai hanasa cewa karki damu dani, first love bana tare da wata gajiya bara nayi freshe up na dawo muyi magana ya mike tsaye fuska nan tasa a hade ba yabo ba fallasa yana tsokanar ummi da fatar maganar da zaki min may dadi ce km wacce zata sakani farinciki.
dan nasan maganar ummina duk masu mahimmanci ne da dadi sauraro yana gama fadar haka yasoma takawa ahankali cikin sanyi ya haura upstairs.
DEENI nashiga bedroom dinsa yacire kakin jikinsa ya rataye yasaka rigar wanka yashiga bathroom ya sakar jikinsa ruwa .
byn ya fito daga wanka jallabiya fara kal... ya dauko yasanya tare da feshe ilahirin jikinsa da turare may dadin kamshi sannan ya fice daga bedroom .
ummi da zeenat har safeena duk suna nan a zaune a inda yabarsu tun kafin ya zauna safeena ta sake gaidashi ta mike tabar gurin yayinda ita kuma zeenat tashige kitchen .
Shi km ya zauna yana maida hankalinsa kacokam gurin umminsa yace ummi Gani.
tace eh naganka ai sannan ta kira sunansa deeni....Ya dago rikitattun idanushi yana dubanta dasu batare da yace mata komai ba sai dai gabadaya ya tattara ilahirin hankalinsa akanta .
cikin sanyi muryarta kasa kasa ta yadda bbu mai jinta sai DEENI din .... hakika lokacin yayi da yakamata kasan abinda kake ciki domin zaman gidan nan shr ya soma gundurata.
, zeenat ta dawo parlour'n hannuta dauke da cup din coffee ta Mika masa.
wata uwar harara ya gallamata sannan yace bazaki iya ajiyawa ba ko zaki daura min akai ne ?
zeenat tayi murmushi kawai domin ita duk abinda DEENI zai mata baya damunta sai ma sake birgeta dayake karayi.
, Ahankali ta janyo karamin stole gabansa ta ajiye masa ta sannan ta juya ta koma dakinta tacigaba dayin chatting dinta ganin kmr suna bukatar abasu guri .
ummi tacigaba a dalilin haka kaso kakara aure tun ba yanzu ba ,Ga wannan yarinyar nayi bincike akanta sosai ,irin kalar yarinyar danake son ka aura ce .
ganin maganar da umminsa ta dauko ne yasa shi mikewa tsaye hade da daukar cup din coffee, din tare da sanya hannushi ya kamo na ummi yace ummi muje dakinki .
DEENI zaune a gaban umminsa yayi shr, ya hada uban tagumi kawai yana sauraron maganar ummi ahankali tace na baka iya lokacin da naga zan iya baka akan maganar yarinyar nan Amman har yanzu ka kasa aiwatar da komai muryarta tamkar maishirin zubda kwalla tace ko so kake na mutu batare danaga kwan ka adoron duniya nan ba .
gashi yarinyar nan nablah tana da hankali da natsuwa babban abinda yakara jan hankalina gareta kyakwan tarbiyya da take da ita
ta kwanta min arai matuka fiyye da tunaninka ,dan haka kabari na dangana kaina ga iyayenta kafin mutuwata ta riske Ni .
da sauri DEENI ya zaro idanu yana girgizawa ummi kai. yayinda gumi yashiga ka karyo masa takoina ajikinsa, jin abinda umminsa tace hannuwansa duka ya daura a sama fuskarsa zuciyarsa ta taru ta hade kanta waje daya ji ya ke tamkar jinin da ruwa basa gudana ajikinsa yadda yake so ..
ahankali yaciro hanky daga aljihun gaban rigar jallabiyarsa yana goge gumin dake tsaftsafo masa .
ummi ta sake kiran sunansa DEENI ...ya amsa na'am first love idan kasan bakada abinyi da yarinyar nan kasanar dani na sallameta, taka gabanta.
Tun lokacin da ummi tafara magana deeni yake kallonta har sanda yaji tayi shr da zancenta. Jin abinda tace ne yanzu yasashi danyi murmushin gefen baki ,Wanda yafi kama Dana takaici .
muryasa kasa kasa tamkar may shirin yin rada yace ummi kina nufin auren yarinyar nan zanyi kennan?
Kwarai kuwa saboda nagaji da ganinka haka domin bansan har wani tsawon lokacin zaka dauka kafin burina yacika ba , duk sa'annin aurenka bbu wanda baida "dan" kansa, akwai mai uku mai duhu acikinsu .
tagama fadar haka ta xuba masa ido kawai tana nazarinsa sosai.
yayi shr Bai sake cewa komai ba , Amman kasan tun farko sai daka amince da yadda Na tsara kafin a kawota ?
ya daga mata kai tace to meyasa yanzu kake son min yawo da hankali kodan kaga a bukace nake da son ganin guda jininka shine ka maida zance Na wasa ?
ya hadiye abinda ya tsaya masa a makoshinsa yakamo tafin hannuta 'cikin nasa yace kiyi hakuri first love kin wuce wasa awajena duk duniya banida tamkar ki kece duniyata , na rokeki kada kiyi fushi dani.
,bacin ranki bakaramin babban tashin hankali bane atare dani.
,ya numfasa sannan yacigaba Dan girman Allah kiyi hakuri ki sallameta kawai Dan banji zan iya aurenta yarinyar nan ba.
saboda banasonta ban jin akwai halitar dana tsana kmr ta.tun zuwanta gidan first love narasa natsuwata Ni kaina ban san dalilin dayasa Na amince da zamanta a gidan nan ba.
,ummi ta hade fuska sosai tace sakar min hannu cikin sanyi jiki yasoma sakar mata hannuta kmr yadda tace .
Ummi ta xuba masa ido kawai tana dubansa Dan takaicin abinda yace , numfashi taja ta fitar sannan tace son Na lura so kake ka bata min lokaci, Amman kasan ba dole nayi maka ba tun farko kaine da kanka ka bukaci kara aure.
,km yan aiki nawa aka kawo gidan kafin ita kace basu maka ba.
da kanka ka amince da zaman yarinyar a gidan fa sannan yanzu zakace ga zance Ga mgn .amman bbu komai haka Allah yaso dani daman can bazanga jininka ina raye ba, takarasa mgnr 'tamkar mai shirin zubda sakin kwalla.
muryasa a sanyaye haba first love karkice haka ma akwai hanyoyin da dama daza mubi gurin cimma burinmu ba lallai sai ta hanyar auren yarinyar ba.
,taya za'ace kamata da matsayina da komai Na bige da auren kaskantacciya irinta . Ai da auren wlh nahakura Dana cigaba da zama da Zeenat haka koda bazamu taba haihu ba .
A fusace ummi ta katseshi ta hanyar daga masa hannu sannan tace angaya maka sbd jin dadi ne kawai , nake son kayiwa diyata kishiyar boye ,uhm kasani badan haka bane ,kai kanka kasan dalilina zanyi aikata hakan ne kawai a dalilin farincikin diyarta
Dan haka idan kai zaka iya hakura da kowani irin auren Ni bazan zauna ba ,nan gaba diyarta tashiga tashin hankali akan rashin haihuwa ba .
Ok first love yanzu abinda za'a yi ya, sunkuyar da kansa kasa sosai saboda jin kunyar abinda zai ce. cikin wata irin raunanniyyar murya yace first love me zai hana tacigaba da zama agidan a matsayin mamata kawai batare da an daura aure tsakaninmu ba.
ummi ta tsare shi da idanunta 'tana kallonsa dashi sannan tana mamaki jin furucinsa . tamkar wani mai tabin hankali . Ahankali ta dinga aiyana
kode dan nata yasoma shayeshaye ne batare da sanin ba.
"inda wani ne yatareta da wannan banzan mgnr da deeni yasanar mata da bakinshi ,to wlh da kotu ce zata rabata da duk Wanda ya fada mata hakan. Amman sai gashi, da kansa yake kokarin fayace mata ya gwammaci aikata lafin zina akan , yayi auren sunna da yarinyar .
Gumi yakaryowa ummi ta mike tsaye tana furta kalmar innalillahi wa inna ilaihi rajiun ...'tana
ta sake kallonshi da jin takaici acikin ranta .
ganin irin kallon da umminsa ke jifanshi dashi ne yasashi shan jinin jikinsa tare da sanin ya tafka babban kuskure daya sake ya fada mata irin wannan mgnr.
Duke kansa yake a kasa yana ladamar abinda ya fadawa ummi Wanda har Ga Allah ba nufinsa shi kennan ba" shi dai yafada ne kawai Dan yarasa yadda zaiyi da ummi .
Tsawon lokaci ,ummi Na tsaye 'tana binsa da kallon mamaki kana tace wlh azim DEENI you really gave me double surprise .
sannan km bani kunya daman can abinda ka ke aikatawa da yaran mutane a gari kennan....bansani ba?
shine Dan rashin tsoron Allah yanzu kake kokarin ka fahimtar dani halin ka na boye.
Da sauri DEENI ya dago yana kallon ummi da rikitattun idanushi dasuka gama rikewa suka dawo jawur tare da matso kusa da ummi sosai, yana may girgiza mata kanshi tamkar wani karamin yaro.
Ummi tasa hannu ta dakatar dashi .. kar ka kuskura kakaraso gareni deeni fatana Allah Ya shirya min kai shirin addinin Muslinci first love Dan Allah kiyi hakuri wlh ba hali bane nida katashi kabar min dakina kawai bana son ganinka a halin yanzu.
ayau naji kunyar kasancewata uwa agareka ,deeni ban dauka haka zuciyarka ta gurbace ba mayagun laifuka ba .
Kullun nake yabonka 'cikin kawayena da dangina .
,dana kimtsasaine kamule may daraja a 'cikin al,umma ashe bansani ba yaudarar zuciyata da mutane kawai nakeyi da kyawawan halinka .
Deeni bai daddara da kashedin umminsa garesa ba .
" yacigaba da karaso inda ummi take yace dan Allah first love ki yarda dani karki min mummunar fahimta wlh bantaba aikata makamanci abinda na fada ba, baya ga mamata ta sunna. Amman Ina neman afuwarki game da abinda nace.
ummi ta sauke ajiyar zuciya Ahankali 'tana godiya ga Allah duk tasan ba halinsa bane .Dan Tasha jin yadda mutane da dama suke yabonsa akan kyawawan halinsa duk .
tasan irin kalar tarbiyar da tabawa "dan" nata.sake sauke ajiyar zuciya Tayi ,Dan tasan ba'a shedar Dan ,yau .
Ya kamo tafin hannuta wannan karon bata hanashi ba ,ya sake cewa Dan girman Allah first kiyi hakuri nayi nadamar fadar haka kinji .Ya fadi hakan yana langwabar da kansa ,alamun Tayi hakuri.