Sashe 51
Auren Sirri Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
,da kyar deeni yasamu ya hadiye abinda yaji ya tsaya matsa makoshinsa sannan 'ahankali ya iya bude bakinsa tare da kiran sunan umminsa haba first lov..... ta yaya da matsayina da girma zan bige da auran kaskantacciya km mara galihu ? .
Ummi ta katse shi ta hanyar daga masa hannuta, sanin halinka da nayi ne yasa haka .
da km sanin burin kalar mace dakake muradi tun farko yasa nace haka ,ko kamanta kataba gaya min irin kalar mace dakafi son ka aura kafin daga baya kadawo ,kace min Zeenat kake so.. wanda ni bansan dalilin dayasa kacanza ra,ayinka ba.
Dan haka , bana son sake jin komai daga bakinka ,muddin kana bukace da kara aure kmr yadda ka bukata" to say dai ka auri irin kalar yarinyar danake so....
idan km kaga bazaka iya ba , kana iya cigaba da zama tare da matar har sanda Allah zai km azurtaku da samun wani cikin......
"cikin sanyi jiki ya dinga girgiza kanshi kawai yana jin tamkar mafarki yake ba gaske bane wai yau shi umminsa ke shirin shiryawa irin wannan auren sbd farinciki Zeenat.....
,shin wani irin KAUNACE a tsakanin Zeenat da ummi ,ai Bai sani ba a fali yayi maganar Sai ji yayi ta bashi amsa ,da kauna irin ta "da" da uwa numfashi ya sauke yashiga sauke 'ahankali'ahankali yayi shr tare da sake lulawa duniyar tunani .
Tsawon lokaci sannan ummi tace kayi shr batare da kace min komai. amincewa da auren irin yarinyar danake so "ko km ka fasa auren gabadaya .
Xuru yayi kawai yana kallon mahaifiyarsa.
abu na farko dai baya jin zai iya duka abinda umminsa ke so ...
hakura da auren dayakeyi . tamkar Bai ruguza zuciyar Zeenat bane ,sannan km auren irin kalar yarinyar da umminsa ke so tamkar zubar da kimarsa da ajinsa ne .
shi da yafi bukatar auren maccen data amsa sunanta mace ta yadda Zeenat din karan kanta zata raina kanta .Amman Sai gashi ummi takasa ta tsare ta neman kwafsa masa .
Amadadin ya hakura duka gara ya auri koma wace irice mace ce kodan kuntatawa zuciya Zeenat.
Domin shi karan kansa yasan irin yadda Zeenat ke tsantsar kaunar shi da kishinsa , bubu abinda zai haukatata a tashin farko daya wuce taji zai kara aure .
wani tsanyi da farinciki ne suka ziyarci zuciyarsa a lokaci daya , tamkar wanda akawa albarshir da gidan aljanna .
take yaji Ya amince da hukuncin umminsa .
Dan haka ya dago da rikitattun idanushin suka hada ido da umminsa 'ahankali ya bude bakinsa Tare da cewa shikennan first lov ,badamuwa na amince kiyi komai kawai kmr yadda kike so ,kawai.
Ummi tace very gud Sai day km zanso maganar ta tsaya iya nida kai ne kawai bance kasanarwa da kowa ba " koda kuwa faruk ne.
, Zeenat kuwa idan lokacin daya kamata tasani yayi ni da kaina zan sanar mata.sai abu nagaba wanda umarni ne zan baka ba shawara Ina son Zeenat tacigaba'da karatunta sannan km ka canza mata motar hawa shi deeni zugun tayi yana kallon ummi abubuwan nata sun daina bashi mamaki sun koma bashi tsoro ,'runtse idanushin yayi Tare da cewa yaji ummi ta Dan murmusa jin ya amince tace Allah yayi maka albarka ya albarkaci auren dazakiyi da kyar deeni ya iya bude baki ya amsa da Ameen .
MMN SUDAIS CE
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Page 55
Cikin wani irin yanayi wanda kwata kwata ummi bata taba ganinsa ciki ba ya mike tsaye tamkar may koyan magana ya bude bakinsa yanawa ummi sallama.
"firt lov ni zan wuce gida yasoma taku cikin isa da kasaita don barin dakin.
, cikin sanyi murya ummi takira sunanshi DEENI.....Dan tsayawa yayi Tare da juyowa suna fuskarta juna da ummi idanunta ,ta xuba mishi kawai Tana kallonsa tare nazarinsa ganin yadda gabadaya yanayinsa ya sake sauyawa cikin Dan kankanin lokaci .
Yasa tace Ka tsaya kaci abinci Dan da alamun kana tattare da wunya ,inyaso zuwa anjima Sai ka wuce gida ko...shr kawai yayi yana kallon umminsa.
hakika umminsa tafi kowa sanin koshi waye Ta fannin halayyarsa da abinda ke tattare dashi.
Sai dai ,shi sam baiji zai iya sawa cikinsa komai a halin dayake ciki damuwarsa dayake tattare dashi , kadai ya ishe sa" ba Sai yaci wani abu , yafison yaje gida kawai domin yana bukatar sake nazari akan maganarsa da ummi.
' Dan haka ya Dan narkar da fuskarsa alamun baya da bukatar cin wani abu .
"bata rai ummi tayi ganin yadda yayi ,sannan ta Mike tsaye ta nufi hanyar kitchen .
kabani nan da minti goma yanzu , zan gama hada maka abinda zakaci kaji sojana ta fadi haka tana karasa shiga kitchen.
yasan halin ummi sarai tamkar wuyan cikinsa muddin tace Ga abinda take so ,to kuwa bata muradin mutsu ko wani jayyaya " Dan haka jikinsa a sanyaye ya juya zuwa ga hanyar step .
'Ahankali yashiga dakinsa" tsit ko Ina ba motsin komai "inda sabo ya rigada yasaba da rashin son hayaniya. daman shi mutun ne .
"ba mai san hayani ba ballanantana km a part dinsa" komai yana nan tsab kmr yadda Ya bari tamkar yana rayuwa a cikin dakin "wanda yasan wannan duk cikin kulawar umminsa ne sbd macce mai tsananin tsafta da kyankyami .
" kai tsaye bedroom dinsa ya wuce ,yasoma cire kayan jikinsa yaja towel ya daura Tare da shigewa bathroom ya sakarwa jikinsa shower yana fitowa Bai wani tsaya shafa mai ba .
ya bude wordrob dinsa.
nan ma komai tsabtsab iske komai Sai kamshi turarensa dake tashi a gurin , wani irin sanyi da dadi yaji a ransa.
" take kadan daga cikin damuwar dake tattare dashi ta ragu .
'ahankali yasa hannu ya zaro jallabiya coffee colour ya zira a jikinsa ba karamin kyau ta maisa ba .
fitowa yayi daga dakin nasa ya wuce kai tsaye ainihin main parlour din gidan ,ummi ya iske zaune ita da Zeenat suna magana kasa kasa.
" duk da Bai san abinda suke Tautaunawa ba ,amman jikinsa yabashi maganar shi suke yi .
Dan haka "kallo daya yayi musu ya dauke idanushin akansu' batare da yace komai ba ,direct to dinning area ya wuce , yana jin yadda kamshi abinci ke tashi ta koina a gurin da dukkanin alamun umminsa tagama shirya masa abinci kmr yadda tace.
, ya zauna ba dan yana bukace da son cin wani abu ba Sai Dan faranta ran umminsa.
shr yayi Tare da runtse idanushin yayinda zuciyarsa ke bugawa da sauri da sauri 'ahankali ya kamo lip's dinshi na kasa yana dan cizawa sannu sannu.
Maganar da Ummi keyi da Zeenat kuwa , bawata magana bace, illa fada da take sake yi mata akan abinda tayi Tare da bata shawarar hanyoyin da zatabi gurin shawo kan mijinta cikin sauki .
, sosai jikin Zeenat din yayi sanyi likis..
ita kanta tasan" inda ummi bata kasance er,uwa,ce Ga mahaifiyarta ba ,hakika yaci ace yadda Ta zubar da cikin jikinta ummi tasa danta yakarasa tsinke igiyoyi aurensa akanta.
amman Sai gashi hakan bata faru ba .
Sai ma nusar daita da take akan yadda zata sake mallakarsa a tafin hannuta.
Ummi dabance acikin mutane km zuciyarta may kyau ce ba kmr ta irin sauran mutane ba km Allah yayi ta may tsananin zumunci ce .
ummi takarasa zanceta " da maza tashi kije ki kula da mijinki.
"km cire wannan tsoron nasa danake hangowa acikin kwayar idanuki.
Da kyar Zeenat tasamu ta mike Tana may dagawa Ummi kai alamun taji .
Kusan minti goma yayi zaune a dinning table batare da yasan takamaimai akan abinda suke zantawa akai ba.
Ganin yadda umminsa tabar shi gurin zaune tamkar wanda bashida aikin yi ,yasa ransa yasoma sosowa.
yana ji a ransa da zai iya zubawa kanshi abincin , dayayi yaci yakama gabansa Dan kwata kwata baya kaunar abinda zai sashi zama inuwa daya da Zeenat .
cikin haka ya jiyo takun alamun ana tahowa dinning wanda ya tabbatar kansa ba umminsa bace.
Zeenat ke tahowa garesa Dan yasan takun kowanne daga cikinsu cikin sanyi jiki takaraso har inda yake gabanta na wani irin mugun faduwa. tarasa dalilin wannan maseefar da duk sanda zataga wannan yanayin na DEENI zuciyarta ke tsinkewa ,jarumta ta arowa ta mannawa jikinta cikin dakiya tasoma kokarin xuba masa abincin .
shinkafa ce da miyar parpeso na cat fish datasha kayan hadi take kamshin abincin ya sake tasiri a hancinsa.
Sai data hada masa Komai yadda yakamata sannan tayi rolling din table din , plate din abinci ya tsaya a gabansa ,har zatabar gurin sbd bazata iya jurar tsayuwa kusa dashi ba tsabar tsoronsa datake ji karaf suka hada ido da ummi" ta harareta tare da yi mata alamun ta zauna ,Dan haka ta samu guri ta zauna cikin kujerun dake zagaye da dinning table din.
, ganin haka yasa deeni sake tamke fuska tamau tare da jin wani irin matsanancin haushita 'ahankali yasoma bude rikitattun idanushin suka kan abinci dake gabansa.
Cike da mazantaka ya soma cin abincin da Bai yi niyar ci ba, loma biyu yayi zuwa uku ya Ture plate din, Dan kwata kwata baya jin zai iya cin wani abinci may yawa. Dan baya jin dadin jikinsa gabadaya ma wani irin beting zuciyarsa ke masa wanda yarasa dalilin jin haka, damuwar dake tattare dashi daban ce yayinda wannan yanayin bugun zuciyarsa yake daban .
Bangaren Ummi kuwa addu'ar take tayiwa yaran nata ,akan Allah ya daidaita tsakaninsu.
,jiki babu kwari ya mike , still Bai kalli inda Zeenat din take zaune ba.
ita kuwa Zeenat kanta na sunkuye a kasa takasa kwakwaran motsi gurin da ummi ke zaune yakaraso ,fuskar nan tasa tamke kmr hadari bbu walwala acikinta .
,muryarsa a dake yace first love ni zan wuce yanzu kam ,ummi ta dago Tana kallon yadda yaron nata ya hade rai Ga wata uwar rama da yayi. sosai take nazarinsa sai ma taga alamun knr zazzabi ne a tare dashi.
,deeni byn damuwar dake damunka akwai wani abu ne dake damunka ?
DEENI Yace , bbu komai first love .
amman sai naga kmr baka da lfy ?
Ummi ta katse shi ta hanyar daga masa hannuta, sanin halinka da nayi ne yasa haka .
da km sanin burin kalar mace dakake muradi tun farko yasa nace haka ,ko kamanta kataba gaya min irin kalar mace dakafi son ka aura kafin daga baya kadawo ,kace min Zeenat kake so.. wanda ni bansan dalilin dayasa kacanza ra,ayinka ba.
Dan haka , bana son sake jin komai daga bakinka ,muddin kana bukace da kara aure kmr yadda ka bukata" to say dai ka auri irin kalar yarinyar danake so....
idan km kaga bazaka iya ba , kana iya cigaba da zama tare da matar har sanda Allah zai km azurtaku da samun wani cikin......
"cikin sanyi jiki ya dinga girgiza kanshi kawai yana jin tamkar mafarki yake ba gaske bane wai yau shi umminsa ke shirin shiryawa irin wannan auren sbd farinciki Zeenat.....
,shin wani irin KAUNACE a tsakanin Zeenat da ummi ,ai Bai sani ba a fali yayi maganar Sai ji yayi ta bashi amsa ,da kauna irin ta "da" da uwa numfashi ya sauke yashiga sauke 'ahankali'ahankali yayi shr tare da sake lulawa duniyar tunani .
Tsawon lokaci sannan ummi tace kayi shr batare da kace min komai. amincewa da auren irin yarinyar danake so "ko km ka fasa auren gabadaya .
Xuru yayi kawai yana kallon mahaifiyarsa.
abu na farko dai baya jin zai iya duka abinda umminsa ke so ...
hakura da auren dayakeyi . tamkar Bai ruguza zuciyar Zeenat bane ,sannan km auren irin kalar yarinyar da umminsa ke so tamkar zubar da kimarsa da ajinsa ne .
shi da yafi bukatar auren maccen data amsa sunanta mace ta yadda Zeenat din karan kanta zata raina kanta .Amman Sai gashi ummi takasa ta tsare ta neman kwafsa masa .
Amadadin ya hakura duka gara ya auri koma wace irice mace ce kodan kuntatawa zuciya Zeenat.
Domin shi karan kansa yasan irin yadda Zeenat ke tsantsar kaunar shi da kishinsa , bubu abinda zai haukatata a tashin farko daya wuce taji zai kara aure .
wani tsanyi da farinciki ne suka ziyarci zuciyarsa a lokaci daya , tamkar wanda akawa albarshir da gidan aljanna .
take yaji Ya amince da hukuncin umminsa .
Dan haka ya dago da rikitattun idanushin suka hada ido da umminsa 'ahankali ya bude bakinsa Tare da cewa shikennan first lov ,badamuwa na amince kiyi komai kawai kmr yadda kike so ,kawai.
Ummi tace very gud Sai day km zanso maganar ta tsaya iya nida kai ne kawai bance kasanarwa da kowa ba " koda kuwa faruk ne.
, Zeenat kuwa idan lokacin daya kamata tasani yayi ni da kaina zan sanar mata.sai abu nagaba wanda umarni ne zan baka ba shawara Ina son Zeenat tacigaba'da karatunta sannan km ka canza mata motar hawa shi deeni zugun tayi yana kallon ummi abubuwan nata sun daina bashi mamaki sun koma bashi tsoro ,'runtse idanushin yayi Tare da cewa yaji ummi ta Dan murmusa jin ya amince tace Allah yayi maka albarka ya albarkaci auren dazakiyi da kyar deeni ya iya bude baki ya amsa da Ameen .
MMN SUDAIS CE
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Page 55
Cikin wani irin yanayi wanda kwata kwata ummi bata taba ganinsa ciki ba ya mike tsaye tamkar may koyan magana ya bude bakinsa yanawa ummi sallama.
"firt lov ni zan wuce gida yasoma taku cikin isa da kasaita don barin dakin.
, cikin sanyi murya ummi takira sunanshi DEENI.....Dan tsayawa yayi Tare da juyowa suna fuskarta juna da ummi idanunta ,ta xuba mishi kawai Tana kallonsa tare nazarinsa ganin yadda gabadaya yanayinsa ya sake sauyawa cikin Dan kankanin lokaci .
Yasa tace Ka tsaya kaci abinci Dan da alamun kana tattare da wunya ,inyaso zuwa anjima Sai ka wuce gida ko...shr kawai yayi yana kallon umminsa.
hakika umminsa tafi kowa sanin koshi waye Ta fannin halayyarsa da abinda ke tattare dashi.
Sai dai ,shi sam baiji zai iya sawa cikinsa komai a halin dayake ciki damuwarsa dayake tattare dashi , kadai ya ishe sa" ba Sai yaci wani abu , yafison yaje gida kawai domin yana bukatar sake nazari akan maganarsa da ummi.
' Dan haka ya Dan narkar da fuskarsa alamun baya da bukatar cin wani abu .
"bata rai ummi tayi ganin yadda yayi ,sannan ta Mike tsaye ta nufi hanyar kitchen .
kabani nan da minti goma yanzu , zan gama hada maka abinda zakaci kaji sojana ta fadi haka tana karasa shiga kitchen.
yasan halin ummi sarai tamkar wuyan cikinsa muddin tace Ga abinda take so ,to kuwa bata muradin mutsu ko wani jayyaya " Dan haka jikinsa a sanyaye ya juya zuwa ga hanyar step .
'Ahankali yashiga dakinsa" tsit ko Ina ba motsin komai "inda sabo ya rigada yasaba da rashin son hayaniya. daman shi mutun ne .
"ba mai san hayani ba ballanantana km a part dinsa" komai yana nan tsab kmr yadda Ya bari tamkar yana rayuwa a cikin dakin "wanda yasan wannan duk cikin kulawar umminsa ne sbd macce mai tsananin tsafta da kyankyami .
" kai tsaye bedroom dinsa ya wuce ,yasoma cire kayan jikinsa yaja towel ya daura Tare da shigewa bathroom ya sakarwa jikinsa shower yana fitowa Bai wani tsaya shafa mai ba .
ya bude wordrob dinsa.
nan ma komai tsabtsab iske komai Sai kamshi turarensa dake tashi a gurin , wani irin sanyi da dadi yaji a ransa.
" take kadan daga cikin damuwar dake tattare dashi ta ragu .
'ahankali yasa hannu ya zaro jallabiya coffee colour ya zira a jikinsa ba karamin kyau ta maisa ba .
fitowa yayi daga dakin nasa ya wuce kai tsaye ainihin main parlour din gidan ,ummi ya iske zaune ita da Zeenat suna magana kasa kasa.
" duk da Bai san abinda suke Tautaunawa ba ,amman jikinsa yabashi maganar shi suke yi .
Dan haka "kallo daya yayi musu ya dauke idanushin akansu' batare da yace komai ba ,direct to dinning area ya wuce , yana jin yadda kamshi abinci ke tashi ta koina a gurin da dukkanin alamun umminsa tagama shirya masa abinci kmr yadda tace.
, ya zauna ba dan yana bukace da son cin wani abu ba Sai Dan faranta ran umminsa.
shr yayi Tare da runtse idanushin yayinda zuciyarsa ke bugawa da sauri da sauri 'ahankali ya kamo lip's dinshi na kasa yana dan cizawa sannu sannu.
Maganar da Ummi keyi da Zeenat kuwa , bawata magana bace, illa fada da take sake yi mata akan abinda tayi Tare da bata shawarar hanyoyin da zatabi gurin shawo kan mijinta cikin sauki .
, sosai jikin Zeenat din yayi sanyi likis..
ita kanta tasan" inda ummi bata kasance er,uwa,ce Ga mahaifiyarta ba ,hakika yaci ace yadda Ta zubar da cikin jikinta ummi tasa danta yakarasa tsinke igiyoyi aurensa akanta.
amman Sai gashi hakan bata faru ba .
Sai ma nusar daita da take akan yadda zata sake mallakarsa a tafin hannuta.
Ummi dabance acikin mutane km zuciyarta may kyau ce ba kmr ta irin sauran mutane ba km Allah yayi ta may tsananin zumunci ce .
ummi takarasa zanceta " da maza tashi kije ki kula da mijinki.
"km cire wannan tsoron nasa danake hangowa acikin kwayar idanuki.
Da kyar Zeenat tasamu ta mike Tana may dagawa Ummi kai alamun taji .
Kusan minti goma yayi zaune a dinning table batare da yasan takamaimai akan abinda suke zantawa akai ba.
Ganin yadda umminsa tabar shi gurin zaune tamkar wanda bashida aikin yi ,yasa ransa yasoma sosowa.
yana ji a ransa da zai iya zubawa kanshi abincin , dayayi yaci yakama gabansa Dan kwata kwata baya kaunar abinda zai sashi zama inuwa daya da Zeenat .
cikin haka ya jiyo takun alamun ana tahowa dinning wanda ya tabbatar kansa ba umminsa bace.
Zeenat ke tahowa garesa Dan yasan takun kowanne daga cikinsu cikin sanyi jiki takaraso har inda yake gabanta na wani irin mugun faduwa. tarasa dalilin wannan maseefar da duk sanda zataga wannan yanayin na DEENI zuciyarta ke tsinkewa ,jarumta ta arowa ta mannawa jikinta cikin dakiya tasoma kokarin xuba masa abincin .
shinkafa ce da miyar parpeso na cat fish datasha kayan hadi take kamshin abincin ya sake tasiri a hancinsa.
Sai data hada masa Komai yadda yakamata sannan tayi rolling din table din , plate din abinci ya tsaya a gabansa ,har zatabar gurin sbd bazata iya jurar tsayuwa kusa dashi ba tsabar tsoronsa datake ji karaf suka hada ido da ummi" ta harareta tare da yi mata alamun ta zauna ,Dan haka ta samu guri ta zauna cikin kujerun dake zagaye da dinning table din.
, ganin haka yasa deeni sake tamke fuska tamau tare da jin wani irin matsanancin haushita 'ahankali yasoma bude rikitattun idanushin suka kan abinci dake gabansa.
Cike da mazantaka ya soma cin abincin da Bai yi niyar ci ba, loma biyu yayi zuwa uku ya Ture plate din, Dan kwata kwata baya jin zai iya cin wani abinci may yawa. Dan baya jin dadin jikinsa gabadaya ma wani irin beting zuciyarsa ke masa wanda yarasa dalilin jin haka, damuwar dake tattare dashi daban ce yayinda wannan yanayin bugun zuciyarsa yake daban .
Bangaren Ummi kuwa addu'ar take tayiwa yaran nata ,akan Allah ya daidaita tsakaninsu.
,jiki babu kwari ya mike , still Bai kalli inda Zeenat din take zaune ba.
ita kuwa Zeenat kanta na sunkuye a kasa takasa kwakwaran motsi gurin da ummi ke zaune yakaraso ,fuskar nan tasa tamke kmr hadari bbu walwala acikinta .
,muryarsa a dake yace first love ni zan wuce yanzu kam ,ummi ta dago Tana kallon yadda yaron nata ya hade rai Ga wata uwar rama da yayi. sosai take nazarinsa sai ma taga alamun knr zazzabi ne a tare dashi.
,deeni byn damuwar dake damunka akwai wani abu ne dake damunka ?
DEENI Yace , bbu komai first love .
amman sai naga kmr baka da lfy ?