Sashe 71
Auren Sirri Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Washegari tun misalin karfe takwas ta farka tayi wanka ta shirya cikin daya daga cikin jallabiyar datazo dasu rigar black colour ce anyi mata ado da Golding stone ta daura karamin hijab wanda kusan shine karami acikin hijabanta duk da bawani make-up tayi ba Amman she look very beautiful ta nemi gefen bed din ta zauna ta zabga uban tagumi zuciyarta cike da tunanin yadda zata fita saboda tana maseefar tsoron haduwarta da DEENI idanunta suka ciko da kwalla jin karar bude kofa yasa tayi maza ta goge hawayen fuskarta ummi ce tashiga jikinta sanye doguwar riga tayi matukar yin kyau tamkar baita ce ta haifi wancen miskililin ba .
me kikeyi a daki da har yanzu
Baki fito kinyi breakfast ba ?
Nablah tayi murmushi yake tace ummi yanzu nake so fitowa sai kuma gaki mikewa tayi suka fita tare tana kamala break ta nufi babban parlour gidan ta zauna kmr dai yadda tasaba ahankali ummi ta juyo inda take tace nablah har yanzu kin ki sakin jikinki sai wani dari dari kike nablah tayi murmushi hade da sunkuyar da kanta kasa kamshin turarensa na mat Hamilton ne ya cika parlour da sauri ta dago idanunta suka sauka kan kyakkyawan fuskarsa yau ma cikin kakinsa yake hannushi daya na cikin aljihun wandonsa yayinda dayan hannu ke rike da file fuskarsa a hade Sam bbu alamun fara'a atare dashi kai tsaye ya nufi kusa da ummi ya zauna kmr mai rada yace good morning first love morning my son da fatan katashi lafiya .
lfy first , nablah tace ina kwana batare da ta dago idanunta ba , yayi banza daita tamkar wani kurma yacigaba da maganarsa cikin sanyi murya yace yace first ga wayan nan file din ki ajiye min ni zan wuce office domin yau ne zan ajiye aikina ,duk ummi tajisa sarai amman ta bata fuska takira sunansa DEENI... ya dago yana kallon umminsa.. tace baka ji nablah tana gaisheka bane ?
Ya yatsina fuska a wulakance yace lafiya sanin haliinsa da ummi tayi yasa batayi masa complain ba akan yadda ya amsa gaisuwar da nablah tayi masa.
sai kawai itama tayi banza dashi ta hade fuska karbar file din tayi ta ajiye a gefenta, phone dinsa yayi ring ya Mike a sanyaye yanayin tafiyarsa ta kasaita da takunsa nashi wani ne ya fice yayinda afakaice nablah ke satar kallonsa . acikin zuciyarta tace banza mai girma kan tsiya wannan da Allah yayi shi a gidan sarauta da baasan iskanci da zai rinka tsulawa mutane ba .
zeenat ce tashigo cikin sauri ta katseta ta hanyar kiran sunanta ganin har DEENI yabar parlour tace karbi ki mikawa my hrt nasan haliinsa zai iya mantawa yasani a tashin hankali cikin sanyi jiki nablah ta karba file din tana mamaki shi, maseefarsa ma bata bar kowa ba hatta matarsa ma tsoransa take ji tamkar mutuwarta .
sai byn da nablah ta karbi file din zeenat taga wautarta na nunawa nablah tsoron DEENI a filli , gaida ummi Zeenat tayi , ummi ta amsa mata cikin sakin fuska kmr komai bai faru ba ta zauna nan gefenta .
Nablah na fita ta hangosa a parking lot direbansa ya bude masa mota shima soja ne sanye da kakinsu na sojoji zai shiga nisan dake tsakaninsu zai iya wucewa kafin takarasa garesa tarasa yadda zatayi ita ba iya gudu tayi ba ballanantana sauri sai kawai taja ta tsaya tana kallon bayansa can har yashiga mota sai kuma taga ya fito, yasoma takowa alamun mantuwa yayi kowani takun daga kafarsa daidai yake da bugun zuciyata gata tsaye hannuta rike da file ganin yakusan karasowa inda take tsaye ne yasa tasoma tafiya hango file din hannuta ne yasa yaja ya tsaya tacigaba da takowa ahankali DEENI dake tsaye zuciyarsa tamkar,zata buga ta kama da wuta jin saitin tafiyarta cikin sanyi ya kara hassalashi ya tsani tafiyar sanyi jiki har taku daf dashi zuciyarta na wani irin dokawa saboda tsabar tsoro da hannu biyu ta miko masa file yaki amsa ya zuba mata idanunshi kawai jin yaki amsa ne yasa ta dago kanta dake sunkuye ta zuba masa shanyayun idanunta take suka ji wani irin shock..... Alokaci guda tayi sauri maida kanta kasa kmr ta juya da file din jikinta har kirma yake sakamakon yadda idanunshi ke yawo ajikinta da karfi ya fizge file din. hade murde mata hannu ta saki kara mara sauri ta dan masa daga inda yake tana mammatsa hannuta cikin zafin rai yacewa captain A sulaiman kai sule tsayuwar me kikeyi yashiga ya zauna sit din baya ta tsaya tana binsa da kallo daga bisani ta nufi cikin gida zuciyarta cike da tsanar halayansa ace mutun tamkar azarailu bai bar kowa ba tana shiga ta tarar da ummi tana tawa aunty zeenat fada Amman dataga nablah sai ta canza harshe zuwa yarensu na India ummi ta dan kalli nablah tace kin bashi file din ta daga mata kai , sannan ummi da aunty zeenat suka cigaba da maganar su wanda ita nablah bata fahimci komai ba .
zeenat ta kalli inda nablah take ta watsa mata harara a fakaice batare da ummi ta lura ba dan hankalinta nakan TV itama nablah bata wani tsaya ba, dan tasan abinda kallon yake nufi ta fice takama gabanta.
ummi ta Kira suna Zeenat .
Ta Dan juyo ta maida hankalinta kan umminsa yakamata ace kin soma koyawa yarinyar nan irin abinci da DEENI ke so ta Zeenat zubawa ummi ido kawai tana sauraronta ummi tacigaba saboda kinga yanayin jikinki ke ba ishashiyar lafiya ce dake ba sannan kinsa bayacin abincin masu aiki cikin shagwaba tace ummi to ai itama mai aikice ummi ta girgiza mata.
mai aiki ce Amman ba kmr su take ba zeenat bana jin dadin yadda ke da mijinki kuke wa yarinyar nan "da" nakowa ne fa.
ki duba kigani haihuwa kike nema sama da sheka takwas kennan kina ganin idan ke akawa taki Yar haka zakiji dadi ? zeenat ta bata fuska tace haba ummi ya zaki hada jinina da waccen mai kama da Yar sadaka yalla idanun tamkar na mayu ummi tayi murmushi Shine kawai dalilin abinda kika tsani Yar mutane .
saboda kina ganin kmr tafiki kyau , kema fa kyakkyawace km first class zeenat tawashe baki tana dariya tace ummi shiyasa kullum nake kara sonki dayawa , dayake ance kina da kyau ba, dan haka ki dan rinka sakarwa yarinyar nan fuska ko ta sake damu zeenat .
ta dai amsawa ummi ne kawai Amman ita Sam bazata iya mu'amula da masu aikin tamkar wasu yan'uwanta ba ,km ko babu komai ita dai Tayi mugun tsanar yarinyar .
Uhmmmm. nah wa oooooo madam Zeenat fear God 😍😍😍😍😍😍
MMN SUDAIS CE
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Page 68
Zaune yake rigingine a bayan mota ,direbansa Na tukasa Ahankali.
Yayinda Kirjinsa ke cunkushe dayawan tunan tunane iri iri. Wanda zuwa yanzu yasoma suspect din wani abu ne ke shirin faruwa da rayuwarsa. Wanda a hakikanin gsky bazai iya cewa ga takamaiman abinda ke son ruguza farincikinsa ba .
Kallo daya zaka masa a yan kwanakin nan tabbatar da hakan sannan ka gane sansar damuwa dake dawainiya da rayuwarsa .
zuciyarsa ke rawa da raya masa abubuwa dayawa a game da yarinyar dake zaune agidansa .
a duk sanda zuciyarsa ta motsa game daita kirjinsa ne ke wani irin bugawa da sauri .
Yayinda , tunaninsa ke yawan barin gangar jikinsa zuwa wani bagere na daban.
, don't believe what's actually happened to my hrt yarinya tamkar wata aljana ko mayya ta tsarke min kowani shashi Na zuciya da gangar jikina ,deeni ya fadi hakan akasan zuciyarsa yana may furzar da wata iska may Tumi .
Wit that thinking har suka iso gurin aikinsa zuciyarsa fal... da damuwa .
" sule direbansa ne ya fito da sauri ya bude masa kofar motar yana may Sara masa.
, DEENI Baibi takansa ba yasoma tafiya 'cikin isa da takunsa Na takama...
Duk wani abu dayakamata DEENI yayi ranar domin barinsa aiki yakamala da komai .
Sai dai he fell some how akan aikinsa da zai barin Wanda yataso da tsananin so tun ba ,yau ba .
,amman ba yadda Ya iya da rayuwarsa dole yabar komai ya,mayye gurbin kujerar dad dinsa a halin yanzu Dan shi yafi komai mahimmanci a tare dashi .
Duk abinda yake zuciyarsa Na makale da tunanin yarinyar ,Wanda yarasa dalilin jin haka. duk yadda yaso ya yakiceta a zuciyarsa hakan yagagara domin tunaninta kokari yake ya mamaye ilahirin santsar jikinsa ,what should I do now to stop thinking about her ? Ya tmbye kansa yana mai rantse idanunshi gam.
'Yana Cikin wannan tunanin ne wayar faruk ta riske shi ,tare da katse masa damuwar dake shirin zautar dashi , Ahankali ya sauke naunauyen ajiyer zuciya tare da bude idanunshi ganin sunan dake yawo kan screen din wayar yasashi hanzarta daukar wayar hade dayin sallama .
Bangaren faruk kuwa byn deeni ya amsa sallamar deeni ,yace aboki kwana biyu shr kayi Sika's ba'a ganinka ,wayarka ma Haka .
DEENI yace kai dai bari kawai wlh abubuwa ne suka sani gaba da baya ,a en kwanakin nan amman Na kamala da komai ,sai fatan alkhari kawai ,fk yace ok kana gida ne ?
Bana nan Ina gurin aiki amman xuwa anjima kadan zandawo , kazo gobe Ina son ganinka game da aikin da ,zamuyi start .fk yayi murmushi manager da kanshi kennan ..a she zaka saduda 'cikin sauki Haka .
,wlh ban dauka zaka iya barin wannan akin naka daka kwallafawa rai ba .
mtssss DEENI ya ja tsaki dan takaicin barin aikin nasa sannan yace yanzu ma kama tayi . Shiyasa da km mahimmanci dad dina dan bazai yiwu Ina kallo wahalarsa ta tashi abanza ba ,km ko bbu komai su ya Mahmood da ya sulaiman suyimin kokari sosai akan dukiyata .
Suma zuwa yanzu suna bukatar taimako. F k ya numfasa sannan yace Haka ne ,nan dai suka shiga hirar duniya .deeni yaji dadi hirar data wanzu a tsakaninsa da amininsa Dan kashe dari ta damuwarsa ta ragu.
me kikeyi a daki da har yanzu
Baki fito kinyi breakfast ba ?
Nablah tayi murmushi yake tace ummi yanzu nake so fitowa sai kuma gaki mikewa tayi suka fita tare tana kamala break ta nufi babban parlour gidan ta zauna kmr dai yadda tasaba ahankali ummi ta juyo inda take tace nablah har yanzu kin ki sakin jikinki sai wani dari dari kike nablah tayi murmushi hade da sunkuyar da kanta kasa kamshin turarensa na mat Hamilton ne ya cika parlour da sauri ta dago idanunta suka sauka kan kyakkyawan fuskarsa yau ma cikin kakinsa yake hannushi daya na cikin aljihun wandonsa yayinda dayan hannu ke rike da file fuskarsa a hade Sam bbu alamun fara'a atare dashi kai tsaye ya nufi kusa da ummi ya zauna kmr mai rada yace good morning first love morning my son da fatan katashi lafiya .
lfy first , nablah tace ina kwana batare da ta dago idanunta ba , yayi banza daita tamkar wani kurma yacigaba da maganarsa cikin sanyi murya yace yace first ga wayan nan file din ki ajiye min ni zan wuce office domin yau ne zan ajiye aikina ,duk ummi tajisa sarai amman ta bata fuska takira sunansa DEENI... ya dago yana kallon umminsa.. tace baka ji nablah tana gaisheka bane ?
Ya yatsina fuska a wulakance yace lafiya sanin haliinsa da ummi tayi yasa batayi masa complain ba akan yadda ya amsa gaisuwar da nablah tayi masa.
sai kawai itama tayi banza dashi ta hade fuska karbar file din tayi ta ajiye a gefenta, phone dinsa yayi ring ya Mike a sanyaye yanayin tafiyarsa ta kasaita da takunsa nashi wani ne ya fice yayinda afakaice nablah ke satar kallonsa . acikin zuciyarta tace banza mai girma kan tsiya wannan da Allah yayi shi a gidan sarauta da baasan iskanci da zai rinka tsulawa mutane ba .
zeenat ce tashigo cikin sauri ta katseta ta hanyar kiran sunanta ganin har DEENI yabar parlour tace karbi ki mikawa my hrt nasan haliinsa zai iya mantawa yasani a tashin hankali cikin sanyi jiki nablah ta karba file din tana mamaki shi, maseefarsa ma bata bar kowa ba hatta matarsa ma tsoransa take ji tamkar mutuwarta .
sai byn da nablah ta karbi file din zeenat taga wautarta na nunawa nablah tsoron DEENI a filli , gaida ummi Zeenat tayi , ummi ta amsa mata cikin sakin fuska kmr komai bai faru ba ta zauna nan gefenta .
Nablah na fita ta hangosa a parking lot direbansa ya bude masa mota shima soja ne sanye da kakinsu na sojoji zai shiga nisan dake tsakaninsu zai iya wucewa kafin takarasa garesa tarasa yadda zatayi ita ba iya gudu tayi ba ballanantana sauri sai kawai taja ta tsaya tana kallon bayansa can har yashiga mota sai kuma taga ya fito, yasoma takowa alamun mantuwa yayi kowani takun daga kafarsa daidai yake da bugun zuciyata gata tsaye hannuta rike da file ganin yakusan karasowa inda take tsaye ne yasa tasoma tafiya hango file din hannuta ne yasa yaja ya tsaya tacigaba da takowa ahankali DEENI dake tsaye zuciyarsa tamkar,zata buga ta kama da wuta jin saitin tafiyarta cikin sanyi ya kara hassalashi ya tsani tafiyar sanyi jiki har taku daf dashi zuciyarta na wani irin dokawa saboda tsabar tsoro da hannu biyu ta miko masa file yaki amsa ya zuba mata idanunshi kawai jin yaki amsa ne yasa ta dago kanta dake sunkuye ta zuba masa shanyayun idanunta take suka ji wani irin shock..... Alokaci guda tayi sauri maida kanta kasa kmr ta juya da file din jikinta har kirma yake sakamakon yadda idanunshi ke yawo ajikinta da karfi ya fizge file din. hade murde mata hannu ta saki kara mara sauri ta dan masa daga inda yake tana mammatsa hannuta cikin zafin rai yacewa captain A sulaiman kai sule tsayuwar me kikeyi yashiga ya zauna sit din baya ta tsaya tana binsa da kallo daga bisani ta nufi cikin gida zuciyarta cike da tsanar halayansa ace mutun tamkar azarailu bai bar kowa ba tana shiga ta tarar da ummi tana tawa aunty zeenat fada Amman dataga nablah sai ta canza harshe zuwa yarensu na India ummi ta dan kalli nablah tace kin bashi file din ta daga mata kai , sannan ummi da aunty zeenat suka cigaba da maganar su wanda ita nablah bata fahimci komai ba .
zeenat ta kalli inda nablah take ta watsa mata harara a fakaice batare da ummi ta lura ba dan hankalinta nakan TV itama nablah bata wani tsaya ba, dan tasan abinda kallon yake nufi ta fice takama gabanta.
ummi ta Kira suna Zeenat .
Ta Dan juyo ta maida hankalinta kan umminsa yakamata ace kin soma koyawa yarinyar nan irin abinci da DEENI ke so ta Zeenat zubawa ummi ido kawai tana sauraronta ummi tacigaba saboda kinga yanayin jikinki ke ba ishashiyar lafiya ce dake ba sannan kinsa bayacin abincin masu aiki cikin shagwaba tace ummi to ai itama mai aikice ummi ta girgiza mata.
mai aiki ce Amman ba kmr su take ba zeenat bana jin dadin yadda ke da mijinki kuke wa yarinyar nan "da" nakowa ne fa.
ki duba kigani haihuwa kike nema sama da sheka takwas kennan kina ganin idan ke akawa taki Yar haka zakiji dadi ? zeenat ta bata fuska tace haba ummi ya zaki hada jinina da waccen mai kama da Yar sadaka yalla idanun tamkar na mayu ummi tayi murmushi Shine kawai dalilin abinda kika tsani Yar mutane .
saboda kina ganin kmr tafiki kyau , kema fa kyakkyawace km first class zeenat tawashe baki tana dariya tace ummi shiyasa kullum nake kara sonki dayawa , dayake ance kina da kyau ba, dan haka ki dan rinka sakarwa yarinyar nan fuska ko ta sake damu zeenat .
ta dai amsawa ummi ne kawai Amman ita Sam bazata iya mu'amula da masu aikin tamkar wasu yan'uwanta ba ,km ko babu komai ita dai Tayi mugun tsanar yarinyar .
Uhmmmm. nah wa oooooo madam Zeenat fear God 😍😍😍😍😍😍
MMN SUDAIS CE
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Page 68
Zaune yake rigingine a bayan mota ,direbansa Na tukasa Ahankali.
Yayinda Kirjinsa ke cunkushe dayawan tunan tunane iri iri. Wanda zuwa yanzu yasoma suspect din wani abu ne ke shirin faruwa da rayuwarsa. Wanda a hakikanin gsky bazai iya cewa ga takamaiman abinda ke son ruguza farincikinsa ba .
Kallo daya zaka masa a yan kwanakin nan tabbatar da hakan sannan ka gane sansar damuwa dake dawainiya da rayuwarsa .
zuciyarsa ke rawa da raya masa abubuwa dayawa a game da yarinyar dake zaune agidansa .
a duk sanda zuciyarsa ta motsa game daita kirjinsa ne ke wani irin bugawa da sauri .
Yayinda , tunaninsa ke yawan barin gangar jikinsa zuwa wani bagere na daban.
, don't believe what's actually happened to my hrt yarinya tamkar wata aljana ko mayya ta tsarke min kowani shashi Na zuciya da gangar jikina ,deeni ya fadi hakan akasan zuciyarsa yana may furzar da wata iska may Tumi .
Wit that thinking har suka iso gurin aikinsa zuciyarsa fal... da damuwa .
" sule direbansa ne ya fito da sauri ya bude masa kofar motar yana may Sara masa.
, DEENI Baibi takansa ba yasoma tafiya 'cikin isa da takunsa Na takama...
Duk wani abu dayakamata DEENI yayi ranar domin barinsa aiki yakamala da komai .
Sai dai he fell some how akan aikinsa da zai barin Wanda yataso da tsananin so tun ba ,yau ba .
,amman ba yadda Ya iya da rayuwarsa dole yabar komai ya,mayye gurbin kujerar dad dinsa a halin yanzu Dan shi yafi komai mahimmanci a tare dashi .
Duk abinda yake zuciyarsa Na makale da tunanin yarinyar ,Wanda yarasa dalilin jin haka. duk yadda yaso ya yakiceta a zuciyarsa hakan yagagara domin tunaninta kokari yake ya mamaye ilahirin santsar jikinsa ,what should I do now to stop thinking about her ? Ya tmbye kansa yana mai rantse idanunshi gam.
'Yana Cikin wannan tunanin ne wayar faruk ta riske shi ,tare da katse masa damuwar dake shirin zautar dashi , Ahankali ya sauke naunauyen ajiyer zuciya tare da bude idanunshi ganin sunan dake yawo kan screen din wayar yasashi hanzarta daukar wayar hade dayin sallama .
Bangaren faruk kuwa byn deeni ya amsa sallamar deeni ,yace aboki kwana biyu shr kayi Sika's ba'a ganinka ,wayarka ma Haka .
DEENI yace kai dai bari kawai wlh abubuwa ne suka sani gaba da baya ,a en kwanakin nan amman Na kamala da komai ,sai fatan alkhari kawai ,fk yace ok kana gida ne ?
Bana nan Ina gurin aiki amman xuwa anjima kadan zandawo , kazo gobe Ina son ganinka game da aikin da ,zamuyi start .fk yayi murmushi manager da kanshi kennan ..a she zaka saduda 'cikin sauki Haka .
,wlh ban dauka zaka iya barin wannan akin naka daka kwallafawa rai ba .
mtssss DEENI ya ja tsaki dan takaicin barin aikin nasa sannan yace yanzu ma kama tayi . Shiyasa da km mahimmanci dad dina dan bazai yiwu Ina kallo wahalarsa ta tashi abanza ba ,km ko bbu komai su ya Mahmood da ya sulaiman suyimin kokari sosai akan dukiyata .
Suma zuwa yanzu suna bukatar taimako. F k ya numfasa sannan yace Haka ne ,nan dai suka shiga hirar duniya .deeni yaji dadi hirar data wanzu a tsakaninsa da amininsa Dan kashe dari ta damuwarsa ta ragu.