Sashe 70
Auren Sirri Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
gashin tun zuwanta gidan sau daya suka yi waya da auntunta basu sakeyin magana daita ba.
mtssss taja tsaki tace kai bazai ma yiwu ba wlh yakamata zuwa yanzu nasan iya adadin kwanakin dazan rinka kai ziyara gida domin bazan iya daukar tsawon lokacin batare dana sanya yan gidanmu ba .
inda munayin waya akai akai ne ,ma da sauki.a muddin bazata dinga commincating da yan gidansu ba bazata iya cigaba da zama dasu ba wlh .
Ta bangaren deeni kuwa nablah na fita yaja tsaki ko uban me yarinyar nan tashigo yi a wannan part din nawa "oho" bana jin natsani mutun kmr yadda na tsani yarinyar nan Sam bana son ganinta a inda nake duk lokacin danayi arba daita sai naji gabana yana faduwa ,take yaji zuciyarsa na wani irin dokawa da sauri.
ya tashi zaune tare da jingina bayansa da jikin gadon ya runtse idanunshi yana jin yadda zuciyarsa ke dokawa da sauri yayi shr kawai yana son yasan dalilin dayasa yake jin faduwar gaba a duk sanda yaganta ko ya tunata ..
MMN SUDAIS CE
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Page 67
Duk Wuni ranar a tsorace nablah tayi shi acikin dakin dan kwata kwata kin yarda Tayi ta sauko Dan bata kaunar abinda zai sa ta hadu , da daya daga cikinsu, zeenat ballanantana ta kaita da ganin oga DEENI .
Yayinda Zeenat da ummi ma Sam basu lura da hakan ba , sakamakon suna airport dauko safeena diyar yayan ummi daza tazo hutu daga India. Km koda suka dawo ma ummi bata lura da rashin saukowar nablah ba .
Sai da daddare ne ma da ummi taga bataganta ba ta aiko laraba sannan ta sauko.
jikinta duk a sanyaye ta rakube can nisa da ummi ,ummi dake kallonta tun saukowarta tayi murmushi tace zo nan nablah ta nuna mata waje kusa daita. takaraso inda ummi tanuna mata ta zauna .
ummi tayi shr kawai tana nazarin yanayinta sannan ta sake kiran sunanta nablah ta dago da idanunta dake Cike da kwalla tana kallon ummi .
Ummi tace wani abu na damunki ne?
nablah ta girgiza mata kai tace to yana ganki haka tamkar mara lafiya muryata a raunane kmr zata zubda kwalla tace ummi babu komai .
zeenat dake zaune a kujerar dake kallon ta ummi ta tabe baki sannan tace meke damunta kuwa byn iskanci da alamun fa yarinyar nan bazata iya aikin nan ba gara ma tun wuri ummi kibari a sallaneta takama gabanta dan daganin....hannu ummi ta dagawa Zeenat alamun ya isa still idanunta nakan nablah din. cikin sanyi murya ummi tace uhmmmm nabla ko kina son ki koma gida ne kin fasa zama tare damu ?
nablah tayi shr ..taki cewa komai duk da abinda tafi kaunar ji kennan a maidaita gidansu gurin mamanta domin 'tana Cike da kewarsu .
Safeena dake zaune gefen ummi tayi murmushi Dan tunda ta daura idanunta kan yarinyar taji tashiga ranta ,tare da wata soyayya ta , musamman .
Ahankali ta mike tsaye takarasa har inda nablah take zaune a rakube ta mikar daita tsaye ta maidaita kan kujerar data tashi ita kuma ta zauna gefen kujerar .
ummi ta xuba musu idanu tana kallonsu hankalinta a tashe domin bata son abinda zai rabata da yarinyar .km still batace komai ba , safeena ta kamo tafin hannu nablah cikin nata tace tasoma magana 'cikin harshensa turanci ta sunan nabla kmr yadda taji ummi takiranta dashi abinda nake so dake nablah ki saki ranki dan Allah , mu fa tamkar yanuwanki ne ummi kuma tamkar uwa ce gareki dan haka duk abinda ke damunki ki sanar mana ko ummi kinji dayake ummi tabata labarin nablah sai dai bata sanar mata ,matsayinta a gidan ba .
nablah ta girgiza mata kai kin ci abinci ma kuwa inji cewar safeena nablah ta daga mata kai alamun taci, safeena ta sakeyin murmushi yaushe kika ci byn tun byn sallar isha'i muje zaune anan .
kuma ummi ta tambaye laraba tace tun safe da kika sauko bata kara ganinki ba that means ko abincin rana ma baki ci ba.
aunty zeenat ta ja tsaki tana mikewa hade da kallon safeena tace kedai tur da hali irin naki ke Sam tamkar baki san ciwon kanki ba , kin wani zauna kina biyewa mai aiki dan rashin aikin yi da shishigi safeena , ta dago anhakali ta dubi zeenat din sannan ta bude baki zatayi mata magana, ummi ta dakatar daita dan haka taja bakinta tayi shr.
ummi ta zubawa zeenat ido kusan minti biyar sannan tace zeenat ni zaki zaga ba safeena ba tana mai nuna kanta da yatsanta domin kuwa ita kokari take taga ta isar da abinda nake son aiwatarwa , wa ma yasanya bakinki cikin maganar su ko kawai tsabar rashin mutunci ne ita mai aiki ba mutun bace ko jakar gidanku ce ?
zeenat tayi tsit tamkar ruwa ya cinyeta dan bata taba tunanin ummi zata tsoma baki cikin maganar ba .
dan yawanci lokaci ko tanawa nablah rashin mutunci ummi batasanya musu bakinta ciki , dan haka tayi saurin xubewa gaban ummi tana batawa ummi hakuri
ummi tayi mata banza tare da juyar da maida hankalinta ga TV zeenat ta dan juyo ta faki idanun ummi ta watsawa nablah kallon banza sannan ta sake matso kusa da ummi sosai tana mairaice murya ummi please now sai da tayitayiwa ummi naci sannan tace mata ta shi komai yawuce ta mike ta fice daga parlour .
ummi ta dan juyo side din Inda telephone din parlour yake ta kira dakin laraba byn ta dauka ne tace mata takawo abinci plate daya.
babu wani bata lokacin sai ga laraba tashigo hannuta dauke da plate din abinci da ruwa hade da drinks ta ajiye akan center table safeena ta dau abincin ta mikawa nablah.
Nablah ta amsa cikin sanyi jiki hade cemata tagode ahankali tasoma tsakurar abinci tamkar tana cin magani ummi da safeena suka xuba mata idanu kawai suna binta da kallo.
" komai nata mai kyau km a natse take yinsa gata da hankali da natsuwa kuma gashi bamay son yawan magana bace .
ahankali nablah tasoma jiyo kamshin turarensa wanda ke rikita mata lisafi da sata yawon jin kasala da faduwar gaba a duk sanda taji.
tun kafin yashigo parlour kamshin turarensa yacika koina .
jin yadda gabanta yasoma faduwa har zuwan sanda yashigo parlour gabadaya sanye yake cikin shigarsa ta koda yaushe matukar yana gida wato wando three counter da riga black wani lokacin kuma doguwar jallabiya .
" kayan sunyi matukar amsar jikinsa Ahankali yakaraso ya zauna kusa da ummi yana lumshe idanunshi tare da cewa washi .
ummi ta kalleshi tace duk gajiyar ce haka ,ya daga mata kai kawai ahankali ya soma bude idanunshi karaf suka sauka akan nablah da ke rike da plate din abinci wanda tun jiyo kamshin turarensa Yasa ta tsaya cak takasa cigaba da tsakura abincin.take gabansa yasoma dukan uku uku.
yayi shr kmr na minti goma yana kallonta sannan ya dauke idanunshi daga kanta ya koma yana kallon safeena dan bazai iya jurar kallonta ba .
safeena ta gaishe dashi ya amsa mata yana tmbyr yadda ta sauka , safeena ta Mike itama tare da yiwa ummi sallama ta wuce dakin ummi .
Parlour ya dauki shr Na tsawon lokaci yayinda nablah tashiga tashin hankali .
duk da ummi dake tsakaninsu hakan Bai hanata nata shiga rudani ba ,sai zagaye plate din dake hannuta take gabanta nacigaba faduwa ta Mike tsaye da plate din abinci a hannuta ummi ta dan kalleta kadan tace har kinyi me nablah ..meyasa Sam bakison cin abinci kinsa idan salma tazo taganki haka a rame bazataji dadi ba .
shi dai DEENI zaune kawai yake idanunshi na kallon sama yaji
muryata a shagwabe 'cikin in inna na....na..koshi ne.
ummi tace uhmmmm bawani koshi da kikayi
ki koma kitchen kici abincinki hankali kwance kinji , nablah tace to.... Sannan ummi ta juyo tana hararar DEENI ya dan juyo suka hada Ido da ummi dan tasan zuwansa ne sarai ya hanata sakewa, .
yayi murmushi gefen baki yana tambayar me yayi da idanunshi kara gyara zama yayi yana kallon each and every step dinta yana mamakin yadda take tafiya kmr an tsamota cikin ruwa haka kawai ya tsinci kansa da kallon west dinta sakamakon dan dagewar da hijab dinta yayi .
da sauri ya kauda kansa gefe ummi ta bishi da kallo .Tayi shr ta sake kallonshi da kyau tana nazarinsa sosai tace lafiyarka kuwa duk naga kayi wani irin .
ya dago rikitattun idanunshi yana kallon ummi dasu yace lfy.... Amman a kasan ransa cewa yayi ina zanyi wani lfy byn kun kawomin matsala gida .
ya sake kallon inda inda ummi take yace ummi zansha coffee ta tabe baki tana kallonsa yau kuma ni zan baka ina matarka kakirata mana ya shagwabe fuska haba first love ni yau naki nake so Sha , ashe ko baka tashi ba ya dan gyara ,ya kwanta akan kujerar dayake zaune yace Allah first love yau daga hannunki zan shan coffee dan naga yanzu anason amin kishiya alhalin Kinsa bason kishiya .
ummi tace mai zatayi ba dariya ba sai datayi mai isarta tukun ta danyi shr tana kallonsa tace ok ta inda zaka bulo kennan naga sai wani ji kike da wannan yarinyar ya fadi haka yana yatsina fuska tamkar tana gun Sannan cigaba da maimaita zan sha coffee first love.
Ummi tasan halin da nacin tsiya idan ya kafe akan abu dan haka ta mike ta hado ta Mika masa ya amsa thank you my first love.
tace karkada anything for you my lovely son.
ni zanshiga na kwanta Allah kuma yamaka albarka ya albarkaci rayuwarka da samu ya'ya masu albarka ya amsa da Ameen sannan yamata sallama shima ya shige dakin zeenat da cup din coffee ahannusa
Koda nablah tashiga kitchen din ma kasa karasa cin abinci tayi saboda oredy cikinta ya tushe da yunwa tattara ta komai ta ajiye sannan ta dawo tayiwa ummi sai da safe ummi ta amsa mata cikin sakin fuska .
mtssss taja tsaki tace kai bazai ma yiwu ba wlh yakamata zuwa yanzu nasan iya adadin kwanakin dazan rinka kai ziyara gida domin bazan iya daukar tsawon lokacin batare dana sanya yan gidanmu ba .
inda munayin waya akai akai ne ,ma da sauki.a muddin bazata dinga commincating da yan gidansu ba bazata iya cigaba da zama dasu ba wlh .
Ta bangaren deeni kuwa nablah na fita yaja tsaki ko uban me yarinyar nan tashigo yi a wannan part din nawa "oho" bana jin natsani mutun kmr yadda na tsani yarinyar nan Sam bana son ganinta a inda nake duk lokacin danayi arba daita sai naji gabana yana faduwa ,take yaji zuciyarsa na wani irin dokawa da sauri.
ya tashi zaune tare da jingina bayansa da jikin gadon ya runtse idanunshi yana jin yadda zuciyarsa ke dokawa da sauri yayi shr kawai yana son yasan dalilin dayasa yake jin faduwar gaba a duk sanda yaganta ko ya tunata ..
MMN SUDAIS CE
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Page 67
Duk Wuni ranar a tsorace nablah tayi shi acikin dakin dan kwata kwata kin yarda Tayi ta sauko Dan bata kaunar abinda zai sa ta hadu , da daya daga cikinsu, zeenat ballanantana ta kaita da ganin oga DEENI .
Yayinda Zeenat da ummi ma Sam basu lura da hakan ba , sakamakon suna airport dauko safeena diyar yayan ummi daza tazo hutu daga India. Km koda suka dawo ma ummi bata lura da rashin saukowar nablah ba .
Sai da daddare ne ma da ummi taga bataganta ba ta aiko laraba sannan ta sauko.
jikinta duk a sanyaye ta rakube can nisa da ummi ,ummi dake kallonta tun saukowarta tayi murmushi tace zo nan nablah ta nuna mata waje kusa daita. takaraso inda ummi tanuna mata ta zauna .
ummi tayi shr kawai tana nazarin yanayinta sannan ta sake kiran sunanta nablah ta dago da idanunta dake Cike da kwalla tana kallon ummi .
Ummi tace wani abu na damunki ne?
nablah ta girgiza mata kai tace to yana ganki haka tamkar mara lafiya muryata a raunane kmr zata zubda kwalla tace ummi babu komai .
zeenat dake zaune a kujerar dake kallon ta ummi ta tabe baki sannan tace meke damunta kuwa byn iskanci da alamun fa yarinyar nan bazata iya aikin nan ba gara ma tun wuri ummi kibari a sallaneta takama gabanta dan daganin....hannu ummi ta dagawa Zeenat alamun ya isa still idanunta nakan nablah din. cikin sanyi murya ummi tace uhmmmm nabla ko kina son ki koma gida ne kin fasa zama tare damu ?
nablah tayi shr ..taki cewa komai duk da abinda tafi kaunar ji kennan a maidaita gidansu gurin mamanta domin 'tana Cike da kewarsu .
Safeena dake zaune gefen ummi tayi murmushi Dan tunda ta daura idanunta kan yarinyar taji tashiga ranta ,tare da wata soyayya ta , musamman .
Ahankali ta mike tsaye takarasa har inda nablah take zaune a rakube ta mikar daita tsaye ta maidaita kan kujerar data tashi ita kuma ta zauna gefen kujerar .
ummi ta xuba musu idanu tana kallonsu hankalinta a tashe domin bata son abinda zai rabata da yarinyar .km still batace komai ba , safeena ta kamo tafin hannu nablah cikin nata tace tasoma magana 'cikin harshensa turanci ta sunan nabla kmr yadda taji ummi takiranta dashi abinda nake so dake nablah ki saki ranki dan Allah , mu fa tamkar yanuwanki ne ummi kuma tamkar uwa ce gareki dan haka duk abinda ke damunki ki sanar mana ko ummi kinji dayake ummi tabata labarin nablah sai dai bata sanar mata ,matsayinta a gidan ba .
nablah ta girgiza mata kai kin ci abinci ma kuwa inji cewar safeena nablah ta daga mata kai alamun taci, safeena ta sakeyin murmushi yaushe kika ci byn tun byn sallar isha'i muje zaune anan .
kuma ummi ta tambaye laraba tace tun safe da kika sauko bata kara ganinki ba that means ko abincin rana ma baki ci ba.
aunty zeenat ta ja tsaki tana mikewa hade da kallon safeena tace kedai tur da hali irin naki ke Sam tamkar baki san ciwon kanki ba , kin wani zauna kina biyewa mai aiki dan rashin aikin yi da shishigi safeena , ta dago anhakali ta dubi zeenat din sannan ta bude baki zatayi mata magana, ummi ta dakatar daita dan haka taja bakinta tayi shr.
ummi ta zubawa zeenat ido kusan minti biyar sannan tace zeenat ni zaki zaga ba safeena ba tana mai nuna kanta da yatsanta domin kuwa ita kokari take taga ta isar da abinda nake son aiwatarwa , wa ma yasanya bakinki cikin maganar su ko kawai tsabar rashin mutunci ne ita mai aiki ba mutun bace ko jakar gidanku ce ?
zeenat tayi tsit tamkar ruwa ya cinyeta dan bata taba tunanin ummi zata tsoma baki cikin maganar ba .
dan yawanci lokaci ko tanawa nablah rashin mutunci ummi batasanya musu bakinta ciki , dan haka tayi saurin xubewa gaban ummi tana batawa ummi hakuri
ummi tayi mata banza tare da juyar da maida hankalinta ga TV zeenat ta dan juyo ta faki idanun ummi ta watsawa nablah kallon banza sannan ta sake matso kusa da ummi sosai tana mairaice murya ummi please now sai da tayitayiwa ummi naci sannan tace mata ta shi komai yawuce ta mike ta fice daga parlour .
ummi ta dan juyo side din Inda telephone din parlour yake ta kira dakin laraba byn ta dauka ne tace mata takawo abinci plate daya.
babu wani bata lokacin sai ga laraba tashigo hannuta dauke da plate din abinci da ruwa hade da drinks ta ajiye akan center table safeena ta dau abincin ta mikawa nablah.
Nablah ta amsa cikin sanyi jiki hade cemata tagode ahankali tasoma tsakurar abinci tamkar tana cin magani ummi da safeena suka xuba mata idanu kawai suna binta da kallo.
" komai nata mai kyau km a natse take yinsa gata da hankali da natsuwa kuma gashi bamay son yawan magana bace .
ahankali nablah tasoma jiyo kamshin turarensa wanda ke rikita mata lisafi da sata yawon jin kasala da faduwar gaba a duk sanda taji.
tun kafin yashigo parlour kamshin turarensa yacika koina .
jin yadda gabanta yasoma faduwa har zuwan sanda yashigo parlour gabadaya sanye yake cikin shigarsa ta koda yaushe matukar yana gida wato wando three counter da riga black wani lokacin kuma doguwar jallabiya .
" kayan sunyi matukar amsar jikinsa Ahankali yakaraso ya zauna kusa da ummi yana lumshe idanunshi tare da cewa washi .
ummi ta kalleshi tace duk gajiyar ce haka ,ya daga mata kai kawai ahankali ya soma bude idanunshi karaf suka sauka akan nablah da ke rike da plate din abinci wanda tun jiyo kamshin turarensa Yasa ta tsaya cak takasa cigaba da tsakura abincin.take gabansa yasoma dukan uku uku.
yayi shr kmr na minti goma yana kallonta sannan ya dauke idanunshi daga kanta ya koma yana kallon safeena dan bazai iya jurar kallonta ba .
safeena ta gaishe dashi ya amsa mata yana tmbyr yadda ta sauka , safeena ta Mike itama tare da yiwa ummi sallama ta wuce dakin ummi .
Parlour ya dauki shr Na tsawon lokaci yayinda nablah tashiga tashin hankali .
duk da ummi dake tsakaninsu hakan Bai hanata nata shiga rudani ba ,sai zagaye plate din dake hannuta take gabanta nacigaba faduwa ta Mike tsaye da plate din abinci a hannuta ummi ta dan kalleta kadan tace har kinyi me nablah ..meyasa Sam bakison cin abinci kinsa idan salma tazo taganki haka a rame bazataji dadi ba .
shi dai DEENI zaune kawai yake idanunshi na kallon sama yaji
muryata a shagwabe 'cikin in inna na....na..koshi ne.
ummi tace uhmmmm bawani koshi da kikayi
ki koma kitchen kici abincinki hankali kwance kinji , nablah tace to.... Sannan ummi ta juyo tana hararar DEENI ya dan juyo suka hada Ido da ummi dan tasan zuwansa ne sarai ya hanata sakewa, .
yayi murmushi gefen baki yana tambayar me yayi da idanunshi kara gyara zama yayi yana kallon each and every step dinta yana mamakin yadda take tafiya kmr an tsamota cikin ruwa haka kawai ya tsinci kansa da kallon west dinta sakamakon dan dagewar da hijab dinta yayi .
da sauri ya kauda kansa gefe ummi ta bishi da kallo .Tayi shr ta sake kallonshi da kyau tana nazarinsa sosai tace lafiyarka kuwa duk naga kayi wani irin .
ya dago rikitattun idanunshi yana kallon ummi dasu yace lfy.... Amman a kasan ransa cewa yayi ina zanyi wani lfy byn kun kawomin matsala gida .
ya sake kallon inda inda ummi take yace ummi zansha coffee ta tabe baki tana kallonsa yau kuma ni zan baka ina matarka kakirata mana ya shagwabe fuska haba first love ni yau naki nake so Sha , ashe ko baka tashi ba ya dan gyara ,ya kwanta akan kujerar dayake zaune yace Allah first love yau daga hannunki zan shan coffee dan naga yanzu anason amin kishiya alhalin Kinsa bason kishiya .
ummi tace mai zatayi ba dariya ba sai datayi mai isarta tukun ta danyi shr tana kallonsa tace ok ta inda zaka bulo kennan naga sai wani ji kike da wannan yarinyar ya fadi haka yana yatsina fuska tamkar tana gun Sannan cigaba da maimaita zan sha coffee first love.
Ummi tasan halin da nacin tsiya idan ya kafe akan abu dan haka ta mike ta hado ta Mika masa ya amsa thank you my first love.
tace karkada anything for you my lovely son.
ni zanshiga na kwanta Allah kuma yamaka albarka ya albarkaci rayuwarka da samu ya'ya masu albarka ya amsa da Ameen sannan yamata sallama shima ya shige dakin zeenat da cup din coffee ahannusa
Koda nablah tashiga kitchen din ma kasa karasa cin abinci tayi saboda oredy cikinta ya tushe da yunwa tattara ta komai ta ajiye sannan ta dawo tayiwa ummi sai da safe ummi ta amsa mata cikin sakin fuska .