Sashe 48
Auren Sirri Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*Tunatarwa Yana da kyau a garemu da muji tsoron Allah mu gyara halayemu mu shiga cikin watan Ramadan ina masu aminta da tasbihi Ga Allah ,lokacin Ramadan Allah na daure shidanu sannan km ana bude kofofin aljanna a kulle nata sbd haka in muna shaidanci to mune shaidanun kanmu sannan yakamata ace mun tsarawa kanmu lokacin ibada acikin wannan wata may zuwa wato watan ramadan zuciyoyinmu suke yaudaramu da kanmu muke yaudarar kanmu Allah ma daukakin sarki yace yaayyullazina amanu,to anan Allah Yana magana ne akan mutane wa,enda kukayi imani da Allah, mu kau da kasala da lalaci mu rage bacci hira banza da surutun da bai dace ba da sauransu, domin mu samu lokacin ibadarmu Sosai duk inda Allah yace yaayyuhan nasu to Allah Yana nufin dukkan mutane walau musulimi ko kafiri azumi ibada ce da Allah kadai yasan ladansa Ga duk wanda yaji tsoronsa ya km yi shi da iklasi azumi ibadace may falala Lada wanda Allah kadai yasani ,to kunga ashe muminai suke bautar Allah da gaskiya idan kinyi sallah da sauran ibadodi domin mutane su Gani suce kinyi to azumi fa na Allah ne shi Yana kallonki inma kinyi ko bakiyi bakiyi duk ibadar da mukeyi don ace muyi ko wani abu mukeyin riya don wasu suce munyi to musani muna afkawa cikin babbar kuskure ne munayi riya bamu da Lada ko kadan riya na daga cikin manya manya kanairai zunaibai don haka mukiyaye muji tsoron Allah karmu bata ayyukanmu na alkhari da da riya .musa hankali da kyau watanni goma shadaya muna cin muna sha ,muna yin duk abinda ran keso ,Sai wata daya ne zai gagaremu mu tsaya mu azumce shi dayin ibadu acikinsa wannan shine watan da akwai daren wanda yake da tarin falala ,mai tarin yawa muyi kokari mu riski wannan dare muna masu kiyamullai, allah yasa mu dace da wannan daren ameen summa ameen*🤝🤝🤝🤝🤝
Page 53
A ranar sam deeni kasa bacci yayi saboda tsantsar fargaba da tunanin da yake ciki akan hukuncin da umminsa zata zarta akansa.
" dan Bai san abinda zai faru ba akan sakin da yayiwa Zeenat. farinciki ko akasin haka.
ganin kwata kwata bacci yaki samuwa agareshi ne Yasa ya mike 'ahankali ya tashi tsaye yashige bathroom , yayi alwala yazo yasoma jero nafiloli yana may kaiwa Allah kukansa .
, koda ya idar sallah ma guri yasamu yayi kwanciyasa.
' Sai daf da sallar asuba yasamu bacci ya daukeshi kwata kwata bacci daya samu baifi na awa daya ba ya sake mikewa yayi alwalar sallar asuba yana zaune yana lazami har garin Allah yawaye .
Misalin karfe bakwai daidai yayi wanka sbd yana son fita da wuri sbd matsalar hoidop din da ake fama dashi acikin garin Lagos sakamakon gyare gyaren titi da ake .
yana tsaye agaban mirrow yana shirin zuwa office amman gabadaya tunani umminsa ya addabe zuciyarsa duk da ruhinsa .
"ranshi a dagule yake shirya jikinsa sbd yasan umminsa nacan na fushi dashi Yana wannan tunanin har yagama shirinsa tsab .
Zaune yake a cikin tafkeken office dinsa may zagaye da makeken tablet cike da tarin file files da takardu.
system din dake gabanshi yana aikin tura sakwanni ne" ya dan ture gefe tare da afkawa cikin duniyar tunani abinda Zeenat tayi masa .
hakika Bai san yadda zaiyi da damuwar data kunsa masa ba.
, Sam yakasa hakura da abinda tayi masa Sosai yake jin zafinta har cikin zuciyarsa tsawon lokaci Yana zaune yayi zurfi cikin tunanin .
Wani abokin aikinsa manir ne yayi kundin balar shigowa cikin office din" byn nouking din da yayi tayi yaji shr ba respond .
Zaune manir ya samu deeni yayi shr yana duniyar tunani' kusan Kira biyu yayi masa" amman ko daya deeni bai san yana yi ba Sai ana uku ne yayi firgigib ya ankara '
da an shigo office din.
A wayance ya waske . Naunauyen ajiyar zuciya ya saki tare maida hankalisa sosai kan manir .
'Ahankali manir yasamu gurin ya zauna akan daya daga cikin kujeru guda 2 dake ajiye dan zaman baki .
Shr shima Yayi ya zubawa deeni ido kawai yana kallonsa tare da nazarinsa "tsawon lokaci suna kallon junansu batare da kowannesu Yayi tunanin yacewa dan'uwansa komai ba .
Har Sai da manir yayi karfin halin cewa .
wato har yanzu dai matsalar Zeenat din ce taki ci taki ciyenwa?
dayake yasan komai game da abinda ya faru.
a ganina zuwa yanzu yakamata ace kasawa ranka salama akan maganar yarinyar nan . kayi hakuri kabarwa Allah komai .
deeni da Yayi shr kawai tare da kamo lip's dinshi na kasa yana cizawa 'ahankali'ahankali shi kadai yasan yadda yake jin zuciyarsa da gangar jikinsa 'ahankali muryarsa a sanyaye yace uhmmmm duk maganarta na damuna.
" amman nafi tunanin halin da first lov zata shiga ne kasan yadda Zeenat din take a gurinta .
Manir yayi shr ya jima yana jinjina girman alamarin sannan ya numfasa yace deeni Ina kan hanyata yanzu ta zuwa Ilorin daman sallama nazo muyi .
bbu wani hanzari dazan iya maka akan maganar ka matarka daya wuce..
Sai km ya dan mike daga kan kujerar dayake zaune ya rankwafa gefen deeni tare da kai bakinsa daidai tsaitin kunnen deeni, zo kaji wata magana.
,kusan minti biyu manir yayi Yana tsarawa deeni zance sannan ya dauke bakinsa yakoma gurin zamansa.
" a razanane deeni yake bin manir din da wani irin matsanancin kallon tare da mamakin abinda Yace.
manir yacigaba abinda kawai zakayi kennan karaba kanka da wannan damuwar dake damunka kada zuciyarka ta samu matsala .
'Ahankali deeni ya shiga girgiza kansa yana kallon manir batare da ya iya ce masa komai ba .
haka kawai shine maganin matsalarka Amman ka zauna kayi tunanin shawarata da kyau inji cewar manir .
Da kyar deeni ya iya bude bakinsa da Yayi masa nauyi Yace anya kuwa manir zan iya abinda ka bukaceni da nayi kuwa?
" manir Yace zaka iya mana Sai dai idan baka gadama ba.
deeni ya sake girgiza kansa ,kai bazan iya ba wlh ....
Manir ya mike tsaye yana mikowa deeni hannunsa ' bbu dole fa cikin shawarata kaduba kagani idan zaka iya kawai kayi "ni zan wuce Sai na dawo , jikin deeni a sanyaye shima ya mikowa manir hannu sukayi musabaha .
manir ya wuce Yana cewa malam katashi tsaye kawai kayi abinda ya dace ba kullum tunani ba .
Deeni ya jima zaune yana saka da warwara akan zance da manir yayi masa wanda gaf maganar take da tarwatsa masa zuciya.
'Ahankali cikin sanyi jiki ya , mike tsaye ya suke hannuwansa duka cikin aljihun wandonsa yasoma zariya Yana zagaye cikin office din.
'sannan ' ya dawo ya zauna a gefen tablet dinsa yana jinjina girman alamarin duk ilahirin jikinsa sunyi masa mugun sanyi .'ahankali ya sake mikewa ya koma kan kujerarsa ya zauna yana son yacigaba da aikinsa idanushi suka sauka akan dan karamin fream din dake ajiye akan table.
ya zubawa umminsa ido kawai yana kallonta shi kansa ya amince tun ba yanzu ba umminsa na matukar son shi da kaunarsa fiyye da komai.
" shima km haka yake matukar sonta tamkar rayuwarsa.
" duk duniya ita kadai gareshi 'ahankali ya kai hannunshi ya dauki karamin fream din yana cigaba da kallon umminsa" yayi matukar kewarta " kusan kwana biyu Keenan rabonshi da sanyata acikin idanunshi wanda km hakan ta faru ne a sanadiyyar Zeenat ,bancin haka yasan zuwa yanzu da tuni umminsa ta nemishi da kanta.
runtse idanushin yayi sosai Yana jin yadda kaunar mahaifiyarsa ke ratsa zuciya da gangar jikinsa "tsawon lokaci idanunshi na runtse sannan ya budesu fes yana sake kallon umminsa tare da sake jin haushi da takaicin Zeenat a ranshi.
Take yaji zuciyarsa tasoma amince masa daya dauki shawarar da manir yabashi Kodan samun natsuwasa da km kuntatawa zuciyar Zeenat din .
sannu 'ahankali ya maida hoton Umminsa ma,ajinsa yacigaba da abinda ke gabansa .
Gabadaya parlour,n big Dady cike yake da manya daga cikin en'uwa na family muhd bello khaliyal.
Big Dady ya kalli gefen da Zeenat take zaune rakube tare da sunkuyar da kanta kasa tana xubda hawaye .
" Yace yanzu Zeenat kin kyauta kennan da abinda kikayi ?
mezakicewa mahalincinki idan kin koma gareshi ' ashe daman karamin tunani gareki bansani ba "Zeenat dai kanta na kasa tana cigaba da zubda hawayen nadama ta kasa cewa komai big Dady ya girgiza kanshi kawai 'sannan Ya maida kallonsa ga deeni .
Kai km kuturu sarkin zuciya" Ai ba a yanke hukunci cikin fushi kwata kwata bamu ji dadin hukuncin da , son ranka da kayi ba .
,domin kuwa har zuwa yanzu a karkashin ikonmu kake, yakamata ace ka kawo maganar gabamu kafin kazarta da komai .
Dan haka muma zamu nuna maka har yanzu kai din a karkashin mu kake km abin ikonmu.
Big dady ya sake juyowa inda Zeenat take " ke... saki nawa ya rubuta miki?
cikin kuka muryata na rawa tace nima ban sani ba .
Ina takardar sakin take 'ahankali ta tura hannuta ta zaro farar takardar daga gefen zaninta ta Mika masa .
Big Daddy ya karba ya bude Yana dubawa yaga ashema saki daya ne ,take yaji wata natsuwa da kwanciyar hankali sun shige shi hamdala yayiwa Allah sannan ya sake duban deeni .
yanzu me yakamata kayi tunda saki daya ne?
Bbu tsoro ko shakka ,deeni Yace bbu wani abu da zanyi da wuce kawai Allah ya hada kowa da rabonsa .
Wlh wlh baka isa ba say kamayar daita sautin muryar inna ta karade dakin .
jikata ba zata zama bazawara ba' byn kagama moremata jiki ba eheeeee.
kaji min yaro da muguwar mugunta da bakar zuciya kmr irin ta firauna.
To ,wlh baka isa ba ,ke km fadeela kina zaune kin yi shr kina jin abinda wannan gatalallen "dan" naki yake fada .
Ita dai Ummi shr kawai tayi Tana kallon tsaitin da deeni 'ke zaune dan batasan abinda zatace ba ,km koma tana da abin cewa bazata iya da jarabar inna ba .
Page 53
A ranar sam deeni kasa bacci yayi saboda tsantsar fargaba da tunanin da yake ciki akan hukuncin da umminsa zata zarta akansa.
" dan Bai san abinda zai faru ba akan sakin da yayiwa Zeenat. farinciki ko akasin haka.
ganin kwata kwata bacci yaki samuwa agareshi ne Yasa ya mike 'ahankali ya tashi tsaye yashige bathroom , yayi alwala yazo yasoma jero nafiloli yana may kaiwa Allah kukansa .
, koda ya idar sallah ma guri yasamu yayi kwanciyasa.
' Sai daf da sallar asuba yasamu bacci ya daukeshi kwata kwata bacci daya samu baifi na awa daya ba ya sake mikewa yayi alwalar sallar asuba yana zaune yana lazami har garin Allah yawaye .
Misalin karfe bakwai daidai yayi wanka sbd yana son fita da wuri sbd matsalar hoidop din da ake fama dashi acikin garin Lagos sakamakon gyare gyaren titi da ake .
yana tsaye agaban mirrow yana shirin zuwa office amman gabadaya tunani umminsa ya addabe zuciyarsa duk da ruhinsa .
"ranshi a dagule yake shirya jikinsa sbd yasan umminsa nacan na fushi dashi Yana wannan tunanin har yagama shirinsa tsab .
Zaune yake a cikin tafkeken office dinsa may zagaye da makeken tablet cike da tarin file files da takardu.
system din dake gabanshi yana aikin tura sakwanni ne" ya dan ture gefe tare da afkawa cikin duniyar tunani abinda Zeenat tayi masa .
hakika Bai san yadda zaiyi da damuwar data kunsa masa ba.
, Sam yakasa hakura da abinda tayi masa Sosai yake jin zafinta har cikin zuciyarsa tsawon lokaci Yana zaune yayi zurfi cikin tunanin .
Wani abokin aikinsa manir ne yayi kundin balar shigowa cikin office din" byn nouking din da yayi tayi yaji shr ba respond .
Zaune manir ya samu deeni yayi shr yana duniyar tunani' kusan Kira biyu yayi masa" amman ko daya deeni bai san yana yi ba Sai ana uku ne yayi firgigib ya ankara '
da an shigo office din.
A wayance ya waske . Naunauyen ajiyar zuciya ya saki tare maida hankalisa sosai kan manir .
'Ahankali manir yasamu gurin ya zauna akan daya daga cikin kujeru guda 2 dake ajiye dan zaman baki .
Shr shima Yayi ya zubawa deeni ido kawai yana kallonsa tare da nazarinsa "tsawon lokaci suna kallon junansu batare da kowannesu Yayi tunanin yacewa dan'uwansa komai ba .
Har Sai da manir yayi karfin halin cewa .
wato har yanzu dai matsalar Zeenat din ce taki ci taki ciyenwa?
dayake yasan komai game da abinda ya faru.
a ganina zuwa yanzu yakamata ace kasawa ranka salama akan maganar yarinyar nan . kayi hakuri kabarwa Allah komai .
deeni da Yayi shr kawai tare da kamo lip's dinshi na kasa yana cizawa 'ahankali'ahankali shi kadai yasan yadda yake jin zuciyarsa da gangar jikinsa 'ahankali muryarsa a sanyaye yace uhmmmm duk maganarta na damuna.
" amman nafi tunanin halin da first lov zata shiga ne kasan yadda Zeenat din take a gurinta .
Manir yayi shr ya jima yana jinjina girman alamarin sannan ya numfasa yace deeni Ina kan hanyata yanzu ta zuwa Ilorin daman sallama nazo muyi .
bbu wani hanzari dazan iya maka akan maganar ka matarka daya wuce..
Sai km ya dan mike daga kan kujerar dayake zaune ya rankwafa gefen deeni tare da kai bakinsa daidai tsaitin kunnen deeni, zo kaji wata magana.
,kusan minti biyu manir yayi Yana tsarawa deeni zance sannan ya dauke bakinsa yakoma gurin zamansa.
" a razanane deeni yake bin manir din da wani irin matsanancin kallon tare da mamakin abinda Yace.
manir yacigaba abinda kawai zakayi kennan karaba kanka da wannan damuwar dake damunka kada zuciyarka ta samu matsala .
'Ahankali deeni ya shiga girgiza kansa yana kallon manir batare da ya iya ce masa komai ba .
haka kawai shine maganin matsalarka Amman ka zauna kayi tunanin shawarata da kyau inji cewar manir .
Da kyar deeni ya iya bude bakinsa da Yayi masa nauyi Yace anya kuwa manir zan iya abinda ka bukaceni da nayi kuwa?
" manir Yace zaka iya mana Sai dai idan baka gadama ba.
deeni ya sake girgiza kansa ,kai bazan iya ba wlh ....
Manir ya mike tsaye yana mikowa deeni hannunsa ' bbu dole fa cikin shawarata kaduba kagani idan zaka iya kawai kayi "ni zan wuce Sai na dawo , jikin deeni a sanyaye shima ya mikowa manir hannu sukayi musabaha .
manir ya wuce Yana cewa malam katashi tsaye kawai kayi abinda ya dace ba kullum tunani ba .
Deeni ya jima zaune yana saka da warwara akan zance da manir yayi masa wanda gaf maganar take da tarwatsa masa zuciya.
'Ahankali cikin sanyi jiki ya , mike tsaye ya suke hannuwansa duka cikin aljihun wandonsa yasoma zariya Yana zagaye cikin office din.
'sannan ' ya dawo ya zauna a gefen tablet dinsa yana jinjina girman alamarin duk ilahirin jikinsa sunyi masa mugun sanyi .'ahankali ya sake mikewa ya koma kan kujerarsa ya zauna yana son yacigaba da aikinsa idanushi suka sauka akan dan karamin fream din dake ajiye akan table.
ya zubawa umminsa ido kawai yana kallonta shi kansa ya amince tun ba yanzu ba umminsa na matukar son shi da kaunarsa fiyye da komai.
" shima km haka yake matukar sonta tamkar rayuwarsa.
" duk duniya ita kadai gareshi 'ahankali ya kai hannunshi ya dauki karamin fream din yana cigaba da kallon umminsa" yayi matukar kewarta " kusan kwana biyu Keenan rabonshi da sanyata acikin idanunshi wanda km hakan ta faru ne a sanadiyyar Zeenat ,bancin haka yasan zuwa yanzu da tuni umminsa ta nemishi da kanta.
runtse idanushin yayi sosai Yana jin yadda kaunar mahaifiyarsa ke ratsa zuciya da gangar jikinsa "tsawon lokaci idanunshi na runtse sannan ya budesu fes yana sake kallon umminsa tare da sake jin haushi da takaicin Zeenat a ranshi.
Take yaji zuciyarsa tasoma amince masa daya dauki shawarar da manir yabashi Kodan samun natsuwasa da km kuntatawa zuciyar Zeenat din .
sannu 'ahankali ya maida hoton Umminsa ma,ajinsa yacigaba da abinda ke gabansa .
Gabadaya parlour,n big Dady cike yake da manya daga cikin en'uwa na family muhd bello khaliyal.
Big Dady ya kalli gefen da Zeenat take zaune rakube tare da sunkuyar da kanta kasa tana xubda hawaye .
" Yace yanzu Zeenat kin kyauta kennan da abinda kikayi ?
mezakicewa mahalincinki idan kin koma gareshi ' ashe daman karamin tunani gareki bansani ba "Zeenat dai kanta na kasa tana cigaba da zubda hawayen nadama ta kasa cewa komai big Dady ya girgiza kanshi kawai 'sannan Ya maida kallonsa ga deeni .
Kai km kuturu sarkin zuciya" Ai ba a yanke hukunci cikin fushi kwata kwata bamu ji dadin hukuncin da , son ranka da kayi ba .
,domin kuwa har zuwa yanzu a karkashin ikonmu kake, yakamata ace ka kawo maganar gabamu kafin kazarta da komai .
Dan haka muma zamu nuna maka har yanzu kai din a karkashin mu kake km abin ikonmu.
Big dady ya sake juyowa inda Zeenat take " ke... saki nawa ya rubuta miki?
cikin kuka muryata na rawa tace nima ban sani ba .
Ina takardar sakin take 'ahankali ta tura hannuta ta zaro farar takardar daga gefen zaninta ta Mika masa .
Big Daddy ya karba ya bude Yana dubawa yaga ashema saki daya ne ,take yaji wata natsuwa da kwanciyar hankali sun shige shi hamdala yayiwa Allah sannan ya sake duban deeni .
yanzu me yakamata kayi tunda saki daya ne?
Bbu tsoro ko shakka ,deeni Yace bbu wani abu da zanyi da wuce kawai Allah ya hada kowa da rabonsa .
Wlh wlh baka isa ba say kamayar daita sautin muryar inna ta karade dakin .
jikata ba zata zama bazawara ba' byn kagama moremata jiki ba eheeeee.
kaji min yaro da muguwar mugunta da bakar zuciya kmr irin ta firauna.
To ,wlh baka isa ba ,ke km fadeela kina zaune kin yi shr kina jin abinda wannan gatalallen "dan" naki yake fada .
Ita dai Ummi shr kawai tayi Tana kallon tsaitin da deeni 'ke zaune dan batasan abinda zatace ba ,km koma tana da abin cewa bazata iya da jarabar inna ba .