← Book details Auren Sirri Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 55 OF 90

Sashe 55

Auren Sirri Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Tun daga lokacin ake kawo masu aiki iri iri gidan Amman Sam DEENI yakasa tantance wacce zai dauka matsayin wacce zaiyi AUREN SIRRI daita idan ummi tayi magana sai yace shi Bai samu wacce Tayi masa ba.

Km ,hakan dayake yi Bai wani damu zeenat din ba kasancewar tasan halinsa da kyankyamin tsiya .

Cikin haka DEENI ya siyawa zeenat form din jamb km a sannu 'ahankali lokacin rubutawa yayi ,taje ta rubuta bbu laifi tasamu abinda ake so a course din da za ta yi .

Abu fa kmr wasa duk wacce akawo sai DEENI yace A'a bata mishi ba

cikin haka wani dare DEENI yakasa rike kasan domin sha,awarsa mai shegen karfi ce tun yana azumi da shan magungunan har magani yazo ya daina aiki ajikinsa .

Dan haka ya yanke shawarar kawai garaje zuwa Ga matarsa ,yana zuwa kuwa yasamu kyakkyawan tarba daga zeenat din ,ranar tamkar sallah ce a gurin zeenat daman itama Tayi mugun kewar mijin nata sambatu bbu irin wanda batayi ba har da kuka ,shi km yana gama savice ya Mike tare da sake tamke fuska tamau tamkar wani zaki.
Amman kwata kwata hakan Bai dameta ba ballanantana yabata mata rai tunda tasan ta wannan bangaren ba haka halinsa yake ba ita tadagula komai tama gode da ,yadda yakawo kansa gareta km hakan shi yafi komai yi mata dadi .
, tun daga lokacin abubuwa suka sake yin sauki .
Jifa jifa idan takurewa oga DEENI dole alallaba aje gurin zeenat ita km duk lokacin dayazo ashirye take data bashi hadin kai duk tana jigatawa a hannushi kasancewarta may saurin yin relex a wajen sex .

Bayan wata uku zeenat tasamu shiga Lagos state university tare da dalleliyar motarta 4mat sabuwa dal. al'amura sunyi mata sauki rayuwa Tana gara mata yadda take so tare sabbin kawayen datayi a school karku manta zeenat akwai son kawaye da daukar wanka shiyasa duk inda taje batasamun matsala gurin tara jama'a .

Byn shekara uku

Haniyace kawai kake ji acikin babban Holl din dake cikin PLASNUW ROWS family estate wanda ya tara manya da kanana na cikin dangi kasancewar lahadi karshen wata ne , km shine lokacin sada zumunci a tsakanin wannan family byn komai ya lafa .. gaishe gaishe da shawarace sharawarce ne yabiyo baya akan cigaba family anyi taro lfy yayinda kowa yakama gabansa .

Hjy Mariya wace aka fi sani da mama ta abuja ,Yaya ce Ga mahaifin DEENI uwa daya uba, zaune take a parlour gidan DEENI ita da Ummi suna zantawa .

, fadeela ki cire son zuciya sannan kikawar da zarge da'ake miki acikin dangi da mutane gari "dan ganin zeenat diyarkice shi Yasa kika ki daukar mataki akan zamansu da DEENI yau aurensu tsawon shekara bakwa kennan babu wani cigaba ko karuwa ta haihuwa.
km kin zuba ido kina kallo batare da kin dauki wani mataki akai ba .

kibari yaron nan yakara aure fadeela ko acikin dagin ne ko km yaje daga waje tunda yarigada yayi na farko acikin family ,bbu lallai ko dale ya km yi acikin gidan nan.
ummi Tayi murmushi dan itama rashin haihuwarsu yasoma damunta amman bbu yadda taiya .
ummi tace karki Ga laifina Yaya ,Gani nake rashin haihuwarsu da wuri watakilla ni suka biyu amman munan muna ta addu'a .

,to kunje asibiti ne and dubanta inji cewar mama ,ummi tace muje km an tabbatar mana da mahaifarta lfy lau take km zata iya samun ciki at any time ,daga nan ummi Tayi shr bata sake cewa komai ba.
ita kadai tasan shirinta dan bazata iya fitowa tagaya duniya abinda tashirya akan yaranta ba.
wanda har zeenat bazata bari tasani ba sai lokacin yin haka yayi ,

Duk maganar da suke acikin kunne zeenat sukayi shi " saukowa take zuwa akasa dan daukar wayarta taji maganar da mama takewa Ummi akan kara auren DEENI shine fa tsaya tana gama jinsu kuwa takaraso da sauri tamkar anjihota tayi zaman dirshan a gaban maman ta abuja tana rusa kuka dan girman mama kada kimin haka kada ki bada shawarar akaro min kishiya domin bana sonta kwata kwata bana kaunar zama daita.

,sannan ta juyo gurin ummi ,ummi kada ki dauki shawarar mama dan Allah nima zan haihuwa kinji ummi duk tabi ta rude ta gigice tafi haiyacinta sai kuka take .mama ta daga matsa ni Dan Allah rufe min baki kin wani cikawa mutane kunne .

Karar hon ne yacikawa securities din bakin get din kunne da sauri daya daga cikin securities din yazo ya wangale babban get din gidan yana dagawa DEENI dake zaune abayan mota hannu .
'Ahankali direbansa yasanyo hancin matarsa rang,rover cikin farfajiyar gidan .
Kai tsaye rumfar da'ake parka motaci dake kofar gidansa direbansa ya nufa yayi parking din motar .
Sannan ya fito da hanzarisa ya bude masa murfin motar tare da kamewa guri daya yana Sara masa .

'Ahankali ya fito daga cikin motar cikin takun nan nasa kasaita idan bakasan shi ba zaka dauka ko tsabar iyaye yayi masa yawa nan haka Allah yayi sa da tafiyarsa ta musamman kai tsaye yashigo cikin babban parlour gidan yayinda gabansa ke wani irin faduwa .

inda dai kunnuwanshi ba karya suke masa ba sautin kukan matarsa yake jiyowa da murya aunty, n sa .gabanshi ne yacigaba da dokawa ai da sauri sanyo kansa cikin parlour ,ganin umminsa zaune Yasa shi sauke ajiyar zuciya tare da yin hamdala a zuciyarsa .
Domin tunaninsa ya dauka ko wani abu ne yasamu umminsa .

Zeenat naganinsa ta zabura ta Mike tsaye takaraso gareshi gabadaya ta gigice sai kuka take my hrt dan Allah kazo kagayawa mama bazaka kara aure ba ni kadai na isheka rayuwar duniya dan Allah km zan haihu Wlh nima Ina son na haihuwa dakai .
Dan Allah ka fahimtar daita ,zan iya haihuwa nima kmr kowace macce .ka fada mata Bana son kishiya wlh muddin aka min kishiya wlh zaku rasani gabadaya dan zaniya kashe kaina, , jin haka Yasa DEENI jan mugun tsaki Tare buge mata hannuta data rike shi dashi abin haushi abin dariya 'ahankali ummi ta Mike tsaye tare da kamo hannuta ta zauna daita kusa daita haba zeenat ki natsu man meyasa kike irin haka ince , magana ce kawai akeyi ,ko kinga anyi miki kishiyar ne duk kinbi ki rude kin tadda hankalinki nima kina neman tada nawa .
Wasu Hawaye ne masu zafi suka zubo mata Dan Allah ummi kibar ma ambato min sunan kishiyar ji nake kmr mutuwa zanyi numfashin har neman daukewa take duk hankali ummi yatashi da ganin yadda yarinyata ta dawo cikin kankanin lokaci rarashinta kawai ummi take.,

Mama dake zaune ta ta zuba musu ido kawai 'ahankali ta numfasa sannan tace lallai yau naganewa idanuna abinda ake fada acikin gidan ,ashe dai gaske ne fadeela kece kike daurewa zeenat gidin take yin wulakancin data gama .
,Dan wulakanci ma har wani lallaba yarinya kike kan za'a mata kishiya kanta aka fara yi mutun kishiya ?
Mama ta dubin inda zeenat take zaune tana rizgar kuka ...ince ciki naji ace ki zubar har Sau biyu shine yanzu dan tsabar iskanci,zaki cewa mutane kina son haihuwa.
,da can kinsan kina so meyasa kika zubar da shi ,ummi zatayi magana mama ta dakatar daita abinda nake son kusani shine wlh wlh nasuru ...zai yi aure matsawar baki haihu ba nan da wata tara kinji na rantse sam fadeela Banga alamun kina da tausayi ba ,ubansa ya haife shi kadai ,ya mutu ya bartshi amman shi yakare a bbu ko daya sam hakan bazai yiwu ba ,ummi ta sautata murya tasoma bawa mama hakuri ,yayinda zeenat ita km ke kuruwa tana rizgar kukan har da shesheka.

DEENI rike da wayarsa yana daddannawa bame da niyar cewa komai amman jin abinda mama tayiwa umminsa ya so-so ranshi km ya tsaya masa arai dan haka cike da haushi da takaicin yace haba mama .......meyasa zakice haka naga itama zeenat din diyarki bata ummi kadai bace .
Dan haka bai ka mata kice wai ummi ce ke daure mata gidin yin iskanci ba.
" yakamata kiyiwa ummina uzirin km aure ai nine mayin shi idan naso zanyiwa mamata kishiya Bai sai ansani ba idan bangadama ba kuwa bbu ub....Ai tun Bai kai Ga karasawa ba ummi tayi tsalle ta dire a gabansa Tare da rufe masa baki dan tasan aika aika yake shirin yi.
,mama dake zaune har lokacin ta dinga girgiza kai kawai ..
meyasa meyasa kika rufe masa baki eh ..Ai da kin barshi yakarasa abinda yayi Niya ince irin kalar taki tarbiyar kennan ,amman kusani wata tara kawai na baku tana cika ko haihuwa ko amarya acikin gidan.
ta Mike tsaye tana kokarin barin parlour ummi tabi bayanta tana bata hakuri dan ita bata son tashin hankali km koda tana so bazata iya da family muhd bello khaliyal ba.....😭😭😭

A hassle DEENI yasoma hawa step yana takawa biyu biyu yayinda zeenat ke biyi dashi a baya tana kuka tana bashi hakuri dan Allah my hrt kayi hakuri karka min kishiya wlh bazan iya zama daita ba ... am ready to give any type of bby you wont nima Ina son bby Allah ne Bai km bani ba . Ta ya Allah zai km baki haihuwa zeenat byn bakya so kyautarsa .kin butulcewa ni'ima ubangiji nki.
idanunshi a rufe yakarasa shiga cikin dakinsa ,warwas ya zube akan gado yana fidda numfashi sama sama kuka take har lokacin fuskarta tayi jazir abinka Ga farar macce 'ahankali tasoma cire masa takalminsa taje ta ajiye a inda yake ajiye takalmansa .
ta dawo ganin yana kokarin son balle maballi gaban rigarsa Yasa takarasa da sauri tashiga balle masa ya Mike tsaye tare da zare rigar da wando ya saura daga shi sai dan karamin boxes , kukuan ya isheni haka bana bukatar hayaniya yana gama fadar haka ya shige bathroom har ya fito kuka take tana masa magiya tsausayi ne taba zuciyarsa duk da tsananin haushinta dayake ji aranshi hakan bazaisa yaga ana wulakantata ya kyale ba Dan ko bbu komai ita din wata abace may daraja a gurin umminsa.
dan haka cikin sanyin nan nasa yasa hannuwansa duka ya jawota jikinsa ya rungumeta tsam tsam .

Uhmmmm uhmmmm 😍😍😍😍😍😍
Chapter 55 · 0% Book details