Sashe 68
Uwar Mijina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dariya yakura tayi kafin tace"Eh wai tace yayi Aure ya manta da ita,kishin danki ne,ke damunta da da zarar yaje Shikenan"Tafada cikin zolaya yar dariya Ummi tayi tana fadin"Umhmm yaran zamani,to Shikenan yataho din babu mtsala"yakura tace"Eh yataho babu mtsala.."da haka sukayi sallama da Ummi daidai lokacin da Mu"azzam ya tashi daga kan ciyar Ummi yana kallonta.
Ijiye wayar tayi,ta zuramai ido kafin tace"Is ok,ka shirya sai Ushe yakai ka chan maidugurin Tunda ka matsa,zaka kwana ne,ko yau zaka dawo.."? Saukowa yayi daga kan gadon yana fadin"Wai Ummi ita zahirah ce,tace bazata koma wuri na ba ko?yafada yana nuna kanshi.
Yar dariya Ummi tayi kafin tace"Eh Tace Tunda kayi Aure,ita bazata dawo ba.."bai kara cewa komai ba,ya juya ya fara tafiya yana fadin"Lalle Zahirah ta raina ni I will deal Wit her.."yafada cikin dakewa,Da kallo Ummi tabishi hannunta bisa habanta tana fadin"kwaji dashi dai,katafi kuje chan ku karata"Tafada taba komawa ta kwanta lokaci daya tana jan blanket.
Da Sassarfa ya sauko daga Saman ya nufi dakinsa yana Shiga Ya iske lubna,kwance bisa gado,gabadaya jikinta na cikin blanket,kanta ne kadai awaje,bai wani tsaya ba ya fada,Tiolet yayo wanka sanda ya fito sanye da rigan wanka kansa karamin Towel yana tsane ruwan kansa dashi,lubna ta bude ido tana kallonsa baibi ta kanta ba,ya isa ga dressing mirrior,ya shafa lotion kafin yayi Cumbing din kansa,Ga wardrope dinsa ya isa ya bude,ya ciro wata Shadda Wagambari, Navy blue,tana yarari tana maiko da kallonta zaka san tabama Dubbai baya,hula ya dauko zannah bukar ya saka bayan ya hau Feshe jikinsa da Turarensa na MAN,Takalminsa yadauko Sau ciki ya sanya yana dagowa suka hada 4eyes da Lubna wacce ke kwance tana kallonsa da duk Abunda yakeyi.
Kuramai ido tayi kafin tadan muskuta tace"yaya,ina zaka da safe haka kaketa Shiri ahanzarce..? yana gyara zaman Hulansa kansa yace"Maiduguri..."zaro ido tayi kafin tace"Wajen wa..? wani banzan kallo ya watsamata kafin yace"wajen wa kike tambayana,? ban tsammaci wannan Tambayan Daga gareki ba,domin kinfi kowa sanin muhimmanci garin awajena.."yafada cikin bacin rai.
Mirmishin dayafi kuka ciwo tayi kafin ta yaye bargon ta sauko tana fadin"Am Srry yaya,wlh bansan sadda tambayan Ta fito min bane,kayi hakuri baran kara ba"Better...."ya fada yana juyamata baya,Bayansa tabi da kallo,kafin ta gyada kai ta share kwallar data zubomata ta dago kenan Suka hada ido da mu"azzam yana kallonta,Saurin Wucewa tayi Tana fadin"Allah kiyaye hanya,ka gaida Antyna da yarana.."tafada cikin sanyin murya"da kallo ya bita lokaci daya yaji Tsausayinta ya tsirgamai Baki ya sa yakirata"Lubna..."yafada yana takowa gabanta.
Cak ta tsaya bayan Ta waigo Shikuma daidai lokacin ya kariso idanunta yakeso ya kallah ammh taki bashi dama,saboda kada kwallar datake tarawa su zubomata,bata son ya Fahimci ta fara gazawa,Hannunta ya Riko duka biyu yana Matsawa kara kiran Sunanta yayi da cewa"Lubna,dago ki kalleni.."ya fada yana kallonta,Dagowa tayi ahankali tana kallonsa,Kuri yayi mata,itako jikinta ne yafara rawa lokaci daya tana jin kamar ta fashe da kuka,hawayen datake boyewane Suka zubo basu Shiryaba,Runtse ido tayi hawayen suka zubo sharr,hannu mu"azzam ya sanya yana sharemata lokaci daya yake fadin"Am Srry..I know wht i did,is hurt u..Banda zabi ne,Kiyi hakuri don Allah.."yafada jikinsa nayin Sanyi,Kara volume din kukanta tayi,Saboda tsausayinta baisan sadda ya jawota jikinsa ba ya rumgumeta,jinta akirjinsa yasata kara lafewa,hannu yasa yaana Shafa bayanta har zuwa kanta yana fadin"Srry kinji bazan kara ba,wlh ba da gangan nake miiki wani abun ba,Zahirah ta riga ta mamaye ko"ina a zuciyata,in har bata dawo rayuwata ba,Rayuwa ta bazata daidai ta ba."ya fada yana shafa kanta.
Dagowa tayi tana kallonsa Lumshe ido yayi kafin ya bude baya taja tana fadin"i know,ammh Don Allah kadaina kokarin Batama zuciyar datake Tsananin Sonka da girmamaka,na yarda ka cigaba da Son zahirah har karshen Rayuwarka,nikuma na cigaba da Sonka har karshen nawa rayuwa,haka kaddarata take.."Tafada hawaye na ziraromata.
Tsam yayi yana kallonta kafin yamika mata hannu takama ,matso da ita yayi yana kallon kwayan idonta yace,"Plz kibar kuka,insha Allahu da zarar Zahirah ta dawo zanyi kokarin kamanta adalci atskaninku,sai dai Abunda na gaza don Allah kiyafemin kada Allah yakamani da laifin take miki hakki.."Sadda kai tayi kasa kafin tadago ta sanya hannu ta share kwallah tace"babu komai Yaya,Ni bazaka taba laifi awajena ba,Ai nina na shiga rayuwarku So,karka damu ina bayanka Allah yasa Antyna ta dawo.."tafada tana sakin mirmishi.
Mirmishi shima yayi yana bata kiss akumatu yana fadin"Tanque my lil Sis u ar d Best,sai na dawo kinji,kuma bani son kukan nan,plz ki bari kada Ummi ta zargi ko nayi miki Wani abu ne.."Sandarewa tayi Tun sanda yabata Sumba abaki,saboda yadda taji abun abazata,bai jira cewarta ba ko Fahimtar halin data Ciki ba,ya fice daga bedroom din Cikin Takun isa,bayansa ta raka da kallo,kafin ta sanya hannu ta shafo inda yayi mata kiss takai bakinta tana shinshinawa kafin Ta rumgume hannu tana fadin"yes zan iya,nasamu cigaba,tunda har zai batamin yakuma bani hakuri,zan cigaba da hakuri nasan watarana nike da riba"Tana gama fadin haka tafada Tiolet ta wanke Fuskarta da hanzari Ta fito da bedroom din tayi falo,nan ta tarar da Mu"azzam afalo Ummi ta rakosa,tare suka rakasa har wajen mota,Ummi na jaddadamai cewa in Sunyi dare su tsaya su kwana,Amsamata yayi da toh,Ushe yaja suka fice daga gidan Suna dagamai hannu,kafin sukoma cikin gida.
__________________
*MAID*
Zaune take afalo Tana kallon tashar Arewa,Ana Shirin Akushi da Rufi,Little da moodu suna ta zagayen Falon da kafarsu bayan su saka hannayensu sun dafa kujera,batabi da kansu ba hankalinta naga kallo,domin gidan babu kowa mahgana batanan Tatafi anguwa ita dasu Alee Bukar kuma bayanan Ya fita wajen aiki,ita kadai aka bari agidan,sanye ta da riga da zani na wani golden less,Rigar Fitted ce ta kamata,Sosai tayi Daurin maryam babangida,gashinta ya fito ta kasa cikin Band dinta.
Bataji Sallamarsa ba sai dai kamshin Turaransa daya cika falo,ko mutuwa tayi ta dawo bazata kasa tantance kamshin yaya mu"azzam ba,Cikin wani yanayi Ta dago kanta karaf ko idanunta sukayi kyakyawn gani Mu"azzam tagani Tsaye a tsakiyar Falon Yana kallonta bayan ya saka duka hannunuwansa cikin aljihun wandonsa ya zubamata duka idanunsa.
Mikewa tayi afirgice Hannunta bisa kirjinta tace"Ya..ya..Mu..az...zam.."Tafada kamar bata yadda da Shidin take gani ba,saboda yadda ya ramemata a ido,sai dai yakara fari da tsawo,kallonta yake yana cije lips dinsa,lokaci daya yafara takowa zuwa gabanta Fuskarsa babu fara"a ko kadan Ja da baya Zahirah ta hauyi tana kallon yadda mu"azzam yawani hade rai Sai da yakaita bango kafin taja ta tsaya kuramata ido yayi yana kallonta,Itama Shi take kallo ammh jikinta na rawa,Hannunsa yasa ya dafa bangon wajen yana kara kusantota har jikinsu na gogan juna,Fuskarsa ya ja zuwa gareta Saurin Runtse ido tayi saboda yadda taji gabanta na fadi Fat...Fat..Fat.
Jira take taji saukan mari,ammh sai mai sai taji Shuru Bude ido tayi tana kallonsa yadda ya kuramata ido lokaci daya idonsa yajanza kala,,tuni jikinta Yayi sanyi takuramai ido hawaye suna taruwa a idanunta,Bai mata mgana ba,sai kallonta kawai yake yana cije baki,Hawayen da zahirah ke Rikewa su suka zubomata,hannunsa na rawa ya saka ya dalle mata baki yana fadin"wannan bakin ne yace bazai koma gida na ba,shine yace baya bukatata alhalin ni ina chan,kullum ina fama da cuta,ko tari nayi sai jini ya zubo,why My hirah,kina so zuciyata ta bugane.."yafada Idanunsa sunyi Raurau,Kuka kawai Zahirah ta fashe dashi tama kasa mgana,kallonta yayi kafin yace"Ni banyi kuka ba,sai kece zaki wani Fashemin da kuka,Allah kimin Shuru ko na matse miki baki yanzu nan."Jin haka yasata karama Volume din kukanta,baiyi wata wata ba,ya rumgumota kam ajikinsa,lokaci daya suka saki ajiyar zuciya,Kamkameta yayi yana Shinshinar wuyanta Cikin wani kasala yace"I miss u .."yafada yana dora kansa bisa kanta wasu zafafan hawaye na ziraromai
Jin hawayensa na diga abayanta ya sata kara kara kamkamesa tana fadin cikin kuka"Mi...ss..U...Tooooo..."tafada tana kara tusa kanta akirjinsa,kamkam suka damke juna tamkar wani zai rabasu,Dukkansu hawayen Farinciki suke na murna sake ganin juna arayuwa,Sun manta da kowa da komai,kawai duniyar ne ke juyawa dasu Saboda farinciki Suna cikin halin Rumgume da juna,Sukaji kukan Little wacce tatako ita zatayi Tafiya sai tafadi ta buga kanta,tako kwala ihu,moodu najin kukanta Shima ya tako sai Shima ya kifa,kukansu ya ruda iyayyan nasu suka saki juna da Sauri kowanne na rige rigen zuwa garesu.
*Comment*
*Share*
*Vote*
*UWAR MIJINA...!*
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_
*Mallakar:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy12*
*Dedicated to my blood Sisters JANAF*
*GIFT TO:Hussain80k*
*Intelligent writer's Asso*✏
*NOT EDITED*💥
*NO 43*
"""Shiya samu Nasaran Daukan little Ummi ita kuma ta dauki moodu,atare suka rumgumesu suna lallashinsu lokaci daya suna kallon juna,mirmishi zahirah Ta sakarma mu"azzam shiko ya ballamata harara kamar zai daketa,Kauda kai tayi tana yar dariya kafin ta koma kan kujera ta zauna tana Cigaba da lallashin moodu,ganin sunyi ki yin Shuru yasa mu"azzam takawa zuwa inda Zahirah take yana kallonta yace,"Malama ki bude riga ki basu abincnsu yunwa sukeji.."yafada Yana wani cin mgani.
Dagowa tayi tana kallonsa kafin itama tace"yanzu fa suka gama sha,babu yunwar dasuke ji Faduwar dasukayi ne Rigimarsu tatashi.."Kuramata ido yayi kafin yawani zaro ido yana fadin"ke ina wasa dake ne? yarinyarnan fa wlh kin fara rainani zaki basu kokuwa sai na danneki na basu dakaina.."yafada Yana danne dariyansa,Tura baki tayi tana fadin"to..To agabanka ne zan bude riga,sai dai ka fita waje,ko ka juya baya.."Tafada tana kifkifta ido.
Dariya Taso kwacemai bai san Sadda ya rike baki yana fadin"kaji min yarinya da sanabe,yo Allah na tuba Shi abunda bakison naganin inace ba agabana ya ida girma ba,kinga wlh ki bashi nono yasha ko na saba miki"yafada adole Shi miji kuma babba😂Zahirah tayi nakwa nakwa da Fuska kafin ta zage zif din Rigarta tabaya ta ciro nononta guda daya kamar tayi kuka ta turama Moodu abaki tana fadin"Ai daman kadaina sona,kuma ma haushi na kakeji tunda yanzu kasamu wacce tafini balarabiya niko baka dani.."Tafada hawaye na digomata bisa Fuskarta.
Kuramata ido yayi yana kallon yadda take goge kwallah tana bama Moodu nono,Zama yayi akusa da ita yana kallonta yakasa cemata komai ba,illah kuramata ido dayayi yana kallonta ransa na kuna,Tana gama ba moodu ya mikamata little Shikuma ya rike moodu,sai da tabasu suka koshi kana tamaida rigarta harta gama,tana share kwallah kuma taki kallonsa,suna jikinsa yaran Sukayi barci Shimfidesu yayi kan 3siter,din kujeran dake kallonsu ya mike yazo gabanta ya tsaya yana kallonta kafin yasa baki ya kirata cikin wata irin murya.
Ijiye wayar tayi,ta zuramai ido kafin tace"Is ok,ka shirya sai Ushe yakai ka chan maidugurin Tunda ka matsa,zaka kwana ne,ko yau zaka dawo.."? Saukowa yayi daga kan gadon yana fadin"Wai Ummi ita zahirah ce,tace bazata koma wuri na ba ko?yafada yana nuna kanshi.
Yar dariya Ummi tayi kafin tace"Eh Tace Tunda kayi Aure,ita bazata dawo ba.."bai kara cewa komai ba,ya juya ya fara tafiya yana fadin"Lalle Zahirah ta raina ni I will deal Wit her.."yafada cikin dakewa,Da kallo Ummi tabishi hannunta bisa habanta tana fadin"kwaji dashi dai,katafi kuje chan ku karata"Tafada taba komawa ta kwanta lokaci daya tana jan blanket.
Da Sassarfa ya sauko daga Saman ya nufi dakinsa yana Shiga Ya iske lubna,kwance bisa gado,gabadaya jikinta na cikin blanket,kanta ne kadai awaje,bai wani tsaya ba ya fada,Tiolet yayo wanka sanda ya fito sanye da rigan wanka kansa karamin Towel yana tsane ruwan kansa dashi,lubna ta bude ido tana kallonsa baibi ta kanta ba,ya isa ga dressing mirrior,ya shafa lotion kafin yayi Cumbing din kansa,Ga wardrope dinsa ya isa ya bude,ya ciro wata Shadda Wagambari, Navy blue,tana yarari tana maiko da kallonta zaka san tabama Dubbai baya,hula ya dauko zannah bukar ya saka bayan ya hau Feshe jikinsa da Turarensa na MAN,Takalminsa yadauko Sau ciki ya sanya yana dagowa suka hada 4eyes da Lubna wacce ke kwance tana kallonsa da duk Abunda yakeyi.
Kuramai ido tayi kafin tadan muskuta tace"yaya,ina zaka da safe haka kaketa Shiri ahanzarce..? yana gyara zaman Hulansa kansa yace"Maiduguri..."zaro ido tayi kafin tace"Wajen wa..? wani banzan kallo ya watsamata kafin yace"wajen wa kike tambayana,? ban tsammaci wannan Tambayan Daga gareki ba,domin kinfi kowa sanin muhimmanci garin awajena.."yafada cikin bacin rai.
Mirmishin dayafi kuka ciwo tayi kafin ta yaye bargon ta sauko tana fadin"Am Srry yaya,wlh bansan sadda tambayan Ta fito min bane,kayi hakuri baran kara ba"Better...."ya fada yana juyamata baya,Bayansa tabi da kallo,kafin ta gyada kai ta share kwallar data zubomata ta dago kenan Suka hada ido da mu"azzam yana kallonta,Saurin Wucewa tayi Tana fadin"Allah kiyaye hanya,ka gaida Antyna da yarana.."tafada cikin sanyin murya"da kallo ya bita lokaci daya yaji Tsausayinta ya tsirgamai Baki ya sa yakirata"Lubna..."yafada yana takowa gabanta.
Cak ta tsaya bayan Ta waigo Shikuma daidai lokacin ya kariso idanunta yakeso ya kallah ammh taki bashi dama,saboda kada kwallar datake tarawa su zubomata,bata son ya Fahimci ta fara gazawa,Hannunta ya Riko duka biyu yana Matsawa kara kiran Sunanta yayi da cewa"Lubna,dago ki kalleni.."ya fada yana kallonta,Dagowa tayi ahankali tana kallonsa,Kuri yayi mata,itako jikinta ne yafara rawa lokaci daya tana jin kamar ta fashe da kuka,hawayen datake boyewane Suka zubo basu Shiryaba,Runtse ido tayi hawayen suka zubo sharr,hannu mu"azzam ya sanya yana sharemata lokaci daya yake fadin"Am Srry..I know wht i did,is hurt u..Banda zabi ne,Kiyi hakuri don Allah.."yafada jikinsa nayin Sanyi,Kara volume din kukanta tayi,Saboda tsausayinta baisan sadda ya jawota jikinsa ba ya rumgumeta,jinta akirjinsa yasata kara lafewa,hannu yasa yaana Shafa bayanta har zuwa kanta yana fadin"Srry kinji bazan kara ba,wlh ba da gangan nake miiki wani abun ba,Zahirah ta riga ta mamaye ko"ina a zuciyata,in har bata dawo rayuwata ba,Rayuwa ta bazata daidai ta ba."ya fada yana shafa kanta.
Dagowa tayi tana kallonsa Lumshe ido yayi kafin ya bude baya taja tana fadin"i know,ammh Don Allah kadaina kokarin Batama zuciyar datake Tsananin Sonka da girmamaka,na yarda ka cigaba da Son zahirah har karshen Rayuwarka,nikuma na cigaba da Sonka har karshen nawa rayuwa,haka kaddarata take.."Tafada hawaye na ziraromata.
Tsam yayi yana kallonta kafin yamika mata hannu takama ,matso da ita yayi yana kallon kwayan idonta yace,"Plz kibar kuka,insha Allahu da zarar Zahirah ta dawo zanyi kokarin kamanta adalci atskaninku,sai dai Abunda na gaza don Allah kiyafemin kada Allah yakamani da laifin take miki hakki.."Sadda kai tayi kasa kafin tadago ta sanya hannu ta share kwallah tace"babu komai Yaya,Ni bazaka taba laifi awajena ba,Ai nina na shiga rayuwarku So,karka damu ina bayanka Allah yasa Antyna ta dawo.."tafada tana sakin mirmishi.
Mirmishi shima yayi yana bata kiss akumatu yana fadin"Tanque my lil Sis u ar d Best,sai na dawo kinji,kuma bani son kukan nan,plz ki bari kada Ummi ta zargi ko nayi miki Wani abu ne.."Sandarewa tayi Tun sanda yabata Sumba abaki,saboda yadda taji abun abazata,bai jira cewarta ba ko Fahimtar halin data Ciki ba,ya fice daga bedroom din Cikin Takun isa,bayansa ta raka da kallo,kafin ta sanya hannu ta shafo inda yayi mata kiss takai bakinta tana shinshinawa kafin Ta rumgume hannu tana fadin"yes zan iya,nasamu cigaba,tunda har zai batamin yakuma bani hakuri,zan cigaba da hakuri nasan watarana nike da riba"Tana gama fadin haka tafada Tiolet ta wanke Fuskarta da hanzari Ta fito da bedroom din tayi falo,nan ta tarar da Mu"azzam afalo Ummi ta rakosa,tare suka rakasa har wajen mota,Ummi na jaddadamai cewa in Sunyi dare su tsaya su kwana,Amsamata yayi da toh,Ushe yaja suka fice daga gidan Suna dagamai hannu,kafin sukoma cikin gida.
__________________
*MAID*
Zaune take afalo Tana kallon tashar Arewa,Ana Shirin Akushi da Rufi,Little da moodu suna ta zagayen Falon da kafarsu bayan su saka hannayensu sun dafa kujera,batabi da kansu ba hankalinta naga kallo,domin gidan babu kowa mahgana batanan Tatafi anguwa ita dasu Alee Bukar kuma bayanan Ya fita wajen aiki,ita kadai aka bari agidan,sanye ta da riga da zani na wani golden less,Rigar Fitted ce ta kamata,Sosai tayi Daurin maryam babangida,gashinta ya fito ta kasa cikin Band dinta.
Bataji Sallamarsa ba sai dai kamshin Turaransa daya cika falo,ko mutuwa tayi ta dawo bazata kasa tantance kamshin yaya mu"azzam ba,Cikin wani yanayi Ta dago kanta karaf ko idanunta sukayi kyakyawn gani Mu"azzam tagani Tsaye a tsakiyar Falon Yana kallonta bayan ya saka duka hannunuwansa cikin aljihun wandonsa ya zubamata duka idanunsa.
Mikewa tayi afirgice Hannunta bisa kirjinta tace"Ya..ya..Mu..az...zam.."Tafada kamar bata yadda da Shidin take gani ba,saboda yadda ya ramemata a ido,sai dai yakara fari da tsawo,kallonta yake yana cije lips dinsa,lokaci daya yafara takowa zuwa gabanta Fuskarsa babu fara"a ko kadan Ja da baya Zahirah ta hauyi tana kallon yadda mu"azzam yawani hade rai Sai da yakaita bango kafin taja ta tsaya kuramata ido yayi yana kallonta,Itama Shi take kallo ammh jikinta na rawa,Hannunsa yasa ya dafa bangon wajen yana kara kusantota har jikinsu na gogan juna,Fuskarsa ya ja zuwa gareta Saurin Runtse ido tayi saboda yadda taji gabanta na fadi Fat...Fat..Fat.
Jira take taji saukan mari,ammh sai mai sai taji Shuru Bude ido tayi tana kallonsa yadda ya kuramata ido lokaci daya idonsa yajanza kala,,tuni jikinta Yayi sanyi takuramai ido hawaye suna taruwa a idanunta,Bai mata mgana ba,sai kallonta kawai yake yana cije baki,Hawayen da zahirah ke Rikewa su suka zubomata,hannunsa na rawa ya saka ya dalle mata baki yana fadin"wannan bakin ne yace bazai koma gida na ba,shine yace baya bukatata alhalin ni ina chan,kullum ina fama da cuta,ko tari nayi sai jini ya zubo,why My hirah,kina so zuciyata ta bugane.."yafada Idanunsa sunyi Raurau,Kuka kawai Zahirah ta fashe dashi tama kasa mgana,kallonta yayi kafin yace"Ni banyi kuka ba,sai kece zaki wani Fashemin da kuka,Allah kimin Shuru ko na matse miki baki yanzu nan."Jin haka yasata karama Volume din kukanta,baiyi wata wata ba,ya rumgumota kam ajikinsa,lokaci daya suka saki ajiyar zuciya,Kamkameta yayi yana Shinshinar wuyanta Cikin wani kasala yace"I miss u .."yafada yana dora kansa bisa kanta wasu zafafan hawaye na ziraromai
Jin hawayensa na diga abayanta ya sata kara kara kamkamesa tana fadin cikin kuka"Mi...ss..U...Tooooo..."tafada tana kara tusa kanta akirjinsa,kamkam suka damke juna tamkar wani zai rabasu,Dukkansu hawayen Farinciki suke na murna sake ganin juna arayuwa,Sun manta da kowa da komai,kawai duniyar ne ke juyawa dasu Saboda farinciki Suna cikin halin Rumgume da juna,Sukaji kukan Little wacce tatako ita zatayi Tafiya sai tafadi ta buga kanta,tako kwala ihu,moodu najin kukanta Shima ya tako sai Shima ya kifa,kukansu ya ruda iyayyan nasu suka saki juna da Sauri kowanne na rige rigen zuwa garesu.
*Comment*
*Share*
*Vote*
*UWAR MIJINA...!*
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_
*Mallakar:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy12*
*Dedicated to my blood Sisters JANAF*
*GIFT TO:Hussain80k*
*Intelligent writer's Asso*✏
*NOT EDITED*💥
*NO 43*
"""Shiya samu Nasaran Daukan little Ummi ita kuma ta dauki moodu,atare suka rumgumesu suna lallashinsu lokaci daya suna kallon juna,mirmishi zahirah Ta sakarma mu"azzam shiko ya ballamata harara kamar zai daketa,Kauda kai tayi tana yar dariya kafin ta koma kan kujera ta zauna tana Cigaba da lallashin moodu,ganin sunyi ki yin Shuru yasa mu"azzam takawa zuwa inda Zahirah take yana kallonta yace,"Malama ki bude riga ki basu abincnsu yunwa sukeji.."yafada Yana wani cin mgani.
Dagowa tayi tana kallonsa kafin itama tace"yanzu fa suka gama sha,babu yunwar dasuke ji Faduwar dasukayi ne Rigimarsu tatashi.."Kuramata ido yayi kafin yawani zaro ido yana fadin"ke ina wasa dake ne? yarinyarnan fa wlh kin fara rainani zaki basu kokuwa sai na danneki na basu dakaina.."yafada Yana danne dariyansa,Tura baki tayi tana fadin"to..To agabanka ne zan bude riga,sai dai ka fita waje,ko ka juya baya.."Tafada tana kifkifta ido.
Dariya Taso kwacemai bai san Sadda ya rike baki yana fadin"kaji min yarinya da sanabe,yo Allah na tuba Shi abunda bakison naganin inace ba agabana ya ida girma ba,kinga wlh ki bashi nono yasha ko na saba miki"yafada adole Shi miji kuma babba😂Zahirah tayi nakwa nakwa da Fuska kafin ta zage zif din Rigarta tabaya ta ciro nononta guda daya kamar tayi kuka ta turama Moodu abaki tana fadin"Ai daman kadaina sona,kuma ma haushi na kakeji tunda yanzu kasamu wacce tafini balarabiya niko baka dani.."Tafada hawaye na digomata bisa Fuskarta.
Kuramata ido yayi yana kallon yadda take goge kwallah tana bama Moodu nono,Zama yayi akusa da ita yana kallonta yakasa cemata komai ba,illah kuramata ido dayayi yana kallonta ransa na kuna,Tana gama ba moodu ya mikamata little Shikuma ya rike moodu,sai da tabasu suka koshi kana tamaida rigarta harta gama,tana share kwallah kuma taki kallonsa,suna jikinsa yaran Sukayi barci Shimfidesu yayi kan 3siter,din kujeran dake kallonsu ya mike yazo gabanta ya tsaya yana kallonta kafin yasa baki ya kirata cikin wata irin murya.