Sashe 66
Uwar Mijina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Gyara zama yagana tayi kafin tace"Dole kiji muryata haka,Zamu sake kawo miki zahirah akaro na biyu..'Da hanzari Ummi ta mike tana fadin" Ban...ga..ne..Me..Ki..ke Nu..Fi ba.."?Tafada cikin rawan murya yagana tana dariya tace"Auren ya mutu,yanzu mahgana ke fadamin Zahirah ta kirata take fadamata wai ma kwana goma da sakin nata.."Da wani hanzari Ummi tace"Bani son zolaya yagana,wlh zuciyata zata buga.."da Sauri yagana tace"Wlh da gaske nake Suhaima,Mu"azzam da Zahirah Allah ya dubesu ya sake hallarta musu juna akaro na biyu."
Ai da wani hanzari Ummi ta sulale kasa tana yima Allah Sujudda ta dade tana kwararo godiya ga Allah kafin tadago Fuskarta shabe shabe da hawaye Lubna dake gefe takalli Ummi tace"Ummi,lafiya kuwa daga gama waya kina kuka kuma? da hanzari Ummi ta mike ta rumgume Lubna tana fadin"Ya saketa Lubna,wlh ya saketa..."Da mamaki lubna ke fadin"Ya saki wa..?
Ummi tace"Zahirah mana.."Ido Lubna ta zaro ta rike Ummi tace"Da gaske Ummi..? batama bari Ummi tayi mgana ba ta saki Ummi ta rumtuma dakin Mu"azzam tana kwalamai kira,shiko yana zaune bisa gado yana aiki bisa system dinsa jin irin kiran da lubna kemai da karfi ne yasashi saurin durowa daga gadon hankalinsa tashe Daidai ta shigo sukaci karo da juna.
Cikin hanzari yace mata"Ke lafiyanki kuwa..?"Haki takama kafin tace tana dariya'"An saketa..."Harara ya zabgamata kan yace"ke natsu an saki wa kuma,yanzu daddare nan..?"yafada yana jijjiga kafadunta.,Hannunsa ta riko tana fadin"Zahirah aka saka yanzu aka kira Ummi ana fadamata daga maiduguri.."Zaro ido yayi yana kallonta kafin ya damki kafadunta da karfi yana fadin"wai wasa ko gaske..? yafada yana neman Fita daga hayyacinsa.
Lubna na dariya tace"Wlh da gaske ya mu"azzam Zahirah ta sake zama naka akaro na biyu.."Ai batama karisa ba ya sabeta ya fara juyawa da ita, acikin dakin yana dariya gefe daya kuma hawaye yake,Lubna tana kallonsa tana dariya hawaye na zubomata,sai da yagaji da kansa ya sauketa kafin ya Rumgumeta kamkam yana fadin"Tanque So much..Tanque Lubna Tanque for been their for me..'yake fada yana hawaye.
Hannuwanta Lubna tasaka ta rumgumesa back bayan ta kwantar da kanta abayansa hawaye suna kwaranyomata,lalle Tayi gaskiya data hasaso dawowar Zahirah Rayuwar Mu"azzam ne kadai zai sa tasamu mtsayin Kallo mai daraja A idanun Mu"azzam,Hawayen tsausayin kanta suka cigaba da zubomata lokaci daya tana kara kamkame Mu"azzam din.
_Zakujini Shuru Cuz ina Katsina na tafi biki,buh in,na samu lokaci zaku jini..,One Luv#Janaf fans#_
*Kakata wacce tahaifi mamata hadiza,Bata da lafiya har anyi addmitting dinta a hospt,plz include her in ur Prayers*
*Comment,share and vote.*
*Janafty*
*UWAR MIJINA...!*
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_
*Mallakar:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy12*
*Dedicated to my blood Sisters JANAF*
*GIFT TO:Hussain80k*
*Intelligent writer's Asso*✏
_*Today D Whole Chapter Is Dedicated to u,my Childhood Best Friend, FADILAT FALALU MASKA,D BRIDE💑,May Allah(SWA)Albarkate ur Marriage Wit full happiness,Baraka,taqwa,love and Childreen..,HML*_💑💕💓❣💝💞🌹😘
*NOT EDITED*💥
*NO 41*
"""Sundade Rumgume da juna kafin Mu"azzam yarabata da jikinsa ya dagota yana kallonta,itama shi take kallo cikin wani yanayi na shauki da soyayya ta har abada,Mu"azzam kwayan idon Lubna yake kallo,yana ganin tsantsan soyayyaarsa,Lumshe ido tayi hawaye suka kwaranyo ta gashin idonta.
Tattausan Hannunsa Mu"azzam ya sanya yana Sharemata hawaye yana fadin"Stop crayiing kinji yanzu ba lokacin Kuka bane.."Ya fada yana sakin mata mirmishi jin abunda yafadane yasata Saka hannu ta karasa share hawayen da suka zubomata tana dan mirmishi itama tana gyada mai kai,Sakin hannunta yayi yana fadin"Ina Ummi na..?
'"Tana Chan Falo.."Tabashi amsa ,bai tsaya wani mgana ya wuce ya fice daga dakin Fuskarsa da jikinsa suna muna tsananin Farincikin dayake ciki da kallo ta bisa kafin tazame bisa gado tana share hawayen daya zubomata na tsausayin kanta tare da Tunanin makomarta in Zahirah ta dawo tasan cewa matukar Zahirah na tare da mu"azzam Wata mace agunshi ba mace bace,saboda baya ganin kowa amtsayin Mace sai ita.
Mu'azzam yana fita ya fito Falo yana kwalama Ummi kira,da hanzari ta mike tana dariya ta taroshi,tana fadin"Son.."take Fada tana hawayen Farinciki yana zuwa baiyi wata wata ba itama ya chabeta sama yana juyi da ita yana fadin"Ummi na,zahirahta zata dawo gareni Allah Abun godiya.."yake fada yana juyi da Ummi,dariya Ummi keyi tana shafa kansa cikin Farinciki kafin tace"To Saukeni Son,Kada ka kadani.."take fada tana dariya Sauketa yayi kafin itama yajata ya rumgume cikin Tsananin Farinciki Kamkamesa Tayi tana shafa kansa harzuwa bayanshi tana hawaye mai cike da murna da Farinciki,lalle Rayuwa juyi juyi,wai yau Ummi ce ke kukan Murna saboda Zahirah diyar Fadi zata dawo garesu..Dama Hausawa sunce Abunda yasaka Dariya watarana ba shakka shi zai saka kuka.
Dago da kansa tayi tana sharemai kwallah take fadin"Bari kuka,ango da kuka,to amarya kuma mezatayi? tafada da sigar zolaya shagwabemata yayi yana fadin"Ummi nidai yanzu ba wannan ba,tashi zakiyi muje mu Taho da zahirah don Allah.."Sororo Ummi ke kallonsa kafin tace"bazai yuyu ba Son,don yanzu muka kara mgana da yagana take fadamin Shi mijin yace ta zauna chan tayi idda kafin ya maidata ga mahaifinta,.."zaro ido Mu'azzam yayi yana fadin"What..?haba Ummi in Tazauna Ubansa zatayi masa,nidai wlh da sake bazata zauna chan zanje dakaina na dawo da ita gidan nan adakinta tazauna in tagama idda amaidamana Aurenmu.."yafada Fuskarsa na Chanzawa zuwa bacin rai.
Juyawa kawai Ummi tayi ta isa ga Kujera ta zauna tana fadin"Son kacika rigima,ai kowa yasan Zahirah takace,so karka damu kabarsu suyi yadda sukeso bani so kayi sonkai aciki.."binta yayi shima yaje ya zauna kusa da ita yana fadin"Haba Ummi don Allah karki ce A"a nifa tsoro nakeji kada ya maidata matarsa.."yafada idanunsa na nuna tsoron.
Hannunsa ta riko tana fadin"Nasan manufarka,abunda nakeso dakai kabari aji ta bakin mahafinta,domin ance haryanzu baice komai ba,ammh bana Tunanin bukar zai barta achan tayi iddata,kadai jira muji koma miye sai muje ayi mganar,kaji.."Tafada tana kallonsa,zuramata ido yayi zuciyarsa na gudu kafin ya maida kansa bisa kafadanta yana fadin"Shikenan.."cikin karaya,hannu tasaka tana shafa kansa tana fadin"karka damu Son,i promise u Zahirah takace insha Allahu..gyada mata kai yayi kafin ya gyara kwanciyarsa bisa cinyarta yana wani lumshe ido Farinciki tare da fargabane suka tarunmai waje daya.
Ko Kafin wayewar gari duk wanda yakamata yaji lbrin mutuwar Auren zahirah,Lubna da kanta ta kira su Abbie tana fadamusu,bayyana irin murnan da Abbie yayi bata lokaci ne,Shikanshi mooh yataya mu"azzam Murna saboda dawowar Farincikinsa,shima Shureim Da mu"azzam din kefadamai kin yarda yayi Saida ya dawo gida Hajiya kefadamai yanzu suka gama waya da Ummi take fadamata,baki ya rike yana mamakin wannan al"amarin Lokaci daya Farinciki ya mamayesa Abokinsa zai dawo Mutum kamar da,saboda dawowar Uwar ya"yansa,kuma bugun zuciyarsa.
Ranar mu"azzam dakyar yayi barci saboda murna,salallo kuwa na godiya ga Allah ya jerasu ba adadi,tunkan ma zahirah tadawomai akaro na biyu,itako lubna kwana tayi kukan,kukan Tsausayinta kanta da rayuwarta domin daga Ummi har ya mu"azzam bata ta kanta sukeyi ba,suna ta murna da wannan al"amarin ne,gwara ma Ummi dataji ta Shuru ta leka tana tambayanta ko lafiya? ammh mu"azzam ko nemanta baiyi banda buge bugen waya babu abunda yakeyi ya kasa ya tsare sai Ummi takira Maiduguri taji ya ake ciki shifa,ko yau ne sai yakama hanya,Tun Ummi na ganin Abun wasa harta Fahimci Mu"azzam din da gaske yake,Waya ta dauka takira hajiya tana fadamata rigimar mu"azzam din,dariya kawai hajiya tayi kafin tace abasa wayar,magana tayi mai cikin sanyi da fahimta,tafadamai cewa yanzu ya jira yaji abunda mahaifinta zaice,kuma mganar yadawo da ita nan Abuja ya barta domin bazata yuyuba yadai tsaya iya mganar dawo da ita gaban mahaifinta tayi iddarta,ko Shidin ma kada suyi mgana Sujira suga Abunda Shi bukar din zai zartar.
Dole Mu"azzam ya Sauka daga kan dogin naki,ya bar mganar zuwa maiduguri dauko zahirah,saboda Rudewa ne da murna yakasa ganewa Gaskiyan Abunda Ummi take fadamai,dole ya hakura,ammh shima ya share kafa ya zauna yana jiran tsammanin ammh ji yake kamar yayi Tsuntsu ya ganshi gaban Zahirah,wannan Jiran zai iya sa Zuciyarsa bugawa saboda doki,dama awajen aiki ansan baida lafiya,ai sai ya sake Sabon zama,Ummi sai da takalleshi tayi dariya tana tsokanarsa da Sabon Ango,datace haka sai yabata rai yace"Bawani Sabon ango Ummi bayan kunki dawomin da matata nan..",yake fada yana wani Tura baki kamar yaro dariya takemai Domin Ta lura yau mu"azzam din nata rigimarsa ce tatashi.
_______________
*MAID*
""Bukar kwana yayi aransa abace gari na wayewa baima mahgana mgana ba,ya dauki mota sai gidan Auren zahirah Awaje ya tsaya yakira Alhaji kabirun yace ya fito yana kofar gida,Alhajin baiwani yi mamaki ba,domin yasan za"a Rina,shima jiyan bawani barci yayi ba,jallabiyansa ya zura ya fito haraban gidan,bai ga Motar Bukar din ba,sai ya fita waje,ya gansa jingine jikin motarsa karisawa yayi yana fadin"A!a ya haka Alhaji ka tsaya daga waje,kamar wani bako? Yafada yana mikamasa hannu.
Bukar yace"haba abokina,babu damuwa,nam din ma duk gidane aie."yafada yana mikamasa hannu sukayi musabaha,Damke hannun juna sukayi Suna gaisawa kafin Bukar yace"Gunka nazo Alhaji,.."Alhaji yace"To mu karisa daga ciki Alhaji sai muyi mganaer.."Saurin girgiza kai yayi yana fadin"Basai na shiga ba,nan ma ya wadatar,mganar bawata mai tsawo bace..",yafada kafin yace"Jiya da daddare zahirah takira mai dakina tana fadamata wata mgana data girgizani,wai ka saketa tun ma kwana goma daya wuce,shine nazo naji duk meya jawo wannan Abun Alhaji.."yafada yana kallonsa
Mirmishin karfin hali Alhaji yayi kafin yace"Tabbas hakane,duk abunda tafada gaskiyane,na sauwakemata kwana goma da suka wuce Alhaji."yafada yana son jadaddamai,Kallonsa bukar yayi kan yace"to miye dalili,?wani laifi tayi maka koko ita ta bukaci daka saketa,yanzu na shiga na cimata mutumci.."Saurin girgiza kai Alhaji yayi kafin yace"Ko daya batama san Abunda yafaru ba sai jiya dana fadamata,wlh Alhaji in nace gawani laifi da zahirah ta aikatamin da bayan tarewarta to nayi mata karya,sai dai cikin Rashin sani,ko ajizanci na dan adam.."bukar ya numfasawa yana fadin"To meya sa Ka saketa,kagaji da ita,koko baka sontane,ai da kafadamin Tuntuni da Wlh Tu fari ma ban yarda na auramaka ita ba,indai kasan sakinta zakayi."yafada cikin bacin rai.
Saurin Riko hannunsa yayi yana fadi "Wlh ban Auri zahirah da niyyar na saketa ba,bani da buri illa na zauna da ita har karshen rayuwata,inada babban dalilina na sakinta,nasani inda zata koma,zata samu Farinciki fiye da yadda zata samu agidana,kayi hakuri Alhaji bada gayyah nayi ba,inada dalilina,ammh kuma kayi hakuri kada ka tursasani sai na fadamaka dalilina nayinka."yafada Muryansa ta fara rawa.
Ai da wani hanzari Ummi ta sulale kasa tana yima Allah Sujudda ta dade tana kwararo godiya ga Allah kafin tadago Fuskarta shabe shabe da hawaye Lubna dake gefe takalli Ummi tace"Ummi,lafiya kuwa daga gama waya kina kuka kuma? da hanzari Ummi ta mike ta rumgume Lubna tana fadin"Ya saketa Lubna,wlh ya saketa..."Da mamaki lubna ke fadin"Ya saki wa..?
Ummi tace"Zahirah mana.."Ido Lubna ta zaro ta rike Ummi tace"Da gaske Ummi..? batama bari Ummi tayi mgana ba ta saki Ummi ta rumtuma dakin Mu"azzam tana kwalamai kira,shiko yana zaune bisa gado yana aiki bisa system dinsa jin irin kiran da lubna kemai da karfi ne yasashi saurin durowa daga gadon hankalinsa tashe Daidai ta shigo sukaci karo da juna.
Cikin hanzari yace mata"Ke lafiyanki kuwa..?"Haki takama kafin tace tana dariya'"An saketa..."Harara ya zabgamata kan yace"ke natsu an saki wa kuma,yanzu daddare nan..?"yafada yana jijjiga kafadunta.,Hannunsa ta riko tana fadin"Zahirah aka saka yanzu aka kira Ummi ana fadamata daga maiduguri.."Zaro ido yayi yana kallonta kafin ya damki kafadunta da karfi yana fadin"wai wasa ko gaske..? yafada yana neman Fita daga hayyacinsa.
Lubna na dariya tace"Wlh da gaske ya mu"azzam Zahirah ta sake zama naka akaro na biyu.."Ai batama karisa ba ya sabeta ya fara juyawa da ita, acikin dakin yana dariya gefe daya kuma hawaye yake,Lubna tana kallonsa tana dariya hawaye na zubomata,sai da yagaji da kansa ya sauketa kafin ya Rumgumeta kamkam yana fadin"Tanque So much..Tanque Lubna Tanque for been their for me..'yake fada yana hawaye.
Hannuwanta Lubna tasaka ta rumgumesa back bayan ta kwantar da kanta abayansa hawaye suna kwaranyomata,lalle Tayi gaskiya data hasaso dawowar Zahirah Rayuwar Mu"azzam ne kadai zai sa tasamu mtsayin Kallo mai daraja A idanun Mu"azzam,Hawayen tsausayin kanta suka cigaba da zubomata lokaci daya tana kara kamkame Mu"azzam din.
_Zakujini Shuru Cuz ina Katsina na tafi biki,buh in,na samu lokaci zaku jini..,One Luv#Janaf fans#_
*Kakata wacce tahaifi mamata hadiza,Bata da lafiya har anyi addmitting dinta a hospt,plz include her in ur Prayers*
*Comment,share and vote.*
*Janafty*
*UWAR MIJINA...!*
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_
*Mallakar:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy12*
*Dedicated to my blood Sisters JANAF*
*GIFT TO:Hussain80k*
*Intelligent writer's Asso*✏
_*Today D Whole Chapter Is Dedicated to u,my Childhood Best Friend, FADILAT FALALU MASKA,D BRIDE💑,May Allah(SWA)Albarkate ur Marriage Wit full happiness,Baraka,taqwa,love and Childreen..,HML*_💑💕💓❣💝💞🌹😘
*NOT EDITED*💥
*NO 41*
"""Sundade Rumgume da juna kafin Mu"azzam yarabata da jikinsa ya dagota yana kallonta,itama shi take kallo cikin wani yanayi na shauki da soyayya ta har abada,Mu"azzam kwayan idon Lubna yake kallo,yana ganin tsantsan soyayyaarsa,Lumshe ido tayi hawaye suka kwaranyo ta gashin idonta.
Tattausan Hannunsa Mu"azzam ya sanya yana Sharemata hawaye yana fadin"Stop crayiing kinji yanzu ba lokacin Kuka bane.."Ya fada yana sakin mata mirmishi jin abunda yafadane yasata Saka hannu ta karasa share hawayen da suka zubomata tana dan mirmishi itama tana gyada mai kai,Sakin hannunta yayi yana fadin"Ina Ummi na..?
'"Tana Chan Falo.."Tabashi amsa ,bai tsaya wani mgana ya wuce ya fice daga dakin Fuskarsa da jikinsa suna muna tsananin Farincikin dayake ciki da kallo ta bisa kafin tazame bisa gado tana share hawayen daya zubomata na tsausayin kanta tare da Tunanin makomarta in Zahirah ta dawo tasan cewa matukar Zahirah na tare da mu"azzam Wata mace agunshi ba mace bace,saboda baya ganin kowa amtsayin Mace sai ita.
Mu'azzam yana fita ya fito Falo yana kwalama Ummi kira,da hanzari ta mike tana dariya ta taroshi,tana fadin"Son.."take Fada tana hawayen Farinciki yana zuwa baiyi wata wata ba itama ya chabeta sama yana juyi da ita yana fadin"Ummi na,zahirahta zata dawo gareni Allah Abun godiya.."yake fada yana juyi da Ummi,dariya Ummi keyi tana shafa kansa cikin Farinciki kafin tace"To Saukeni Son,Kada ka kadani.."take fada tana dariya Sauketa yayi kafin itama yajata ya rumgume cikin Tsananin Farinciki Kamkamesa Tayi tana shafa kansa harzuwa bayanshi tana hawaye mai cike da murna da Farinciki,lalle Rayuwa juyi juyi,wai yau Ummi ce ke kukan Murna saboda Zahirah diyar Fadi zata dawo garesu..Dama Hausawa sunce Abunda yasaka Dariya watarana ba shakka shi zai saka kuka.
Dago da kansa tayi tana sharemai kwallah take fadin"Bari kuka,ango da kuka,to amarya kuma mezatayi? tafada da sigar zolaya shagwabemata yayi yana fadin"Ummi nidai yanzu ba wannan ba,tashi zakiyi muje mu Taho da zahirah don Allah.."Sororo Ummi ke kallonsa kafin tace"bazai yuyu ba Son,don yanzu muka kara mgana da yagana take fadamin Shi mijin yace ta zauna chan tayi idda kafin ya maidata ga mahaifinta,.."zaro ido Mu'azzam yayi yana fadin"What..?haba Ummi in Tazauna Ubansa zatayi masa,nidai wlh da sake bazata zauna chan zanje dakaina na dawo da ita gidan nan adakinta tazauna in tagama idda amaidamana Aurenmu.."yafada Fuskarsa na Chanzawa zuwa bacin rai.
Juyawa kawai Ummi tayi ta isa ga Kujera ta zauna tana fadin"Son kacika rigima,ai kowa yasan Zahirah takace,so karka damu kabarsu suyi yadda sukeso bani so kayi sonkai aciki.."binta yayi shima yaje ya zauna kusa da ita yana fadin"Haba Ummi don Allah karki ce A"a nifa tsoro nakeji kada ya maidata matarsa.."yafada idanunsa na nuna tsoron.
Hannunsa ta riko tana fadin"Nasan manufarka,abunda nakeso dakai kabari aji ta bakin mahafinta,domin ance haryanzu baice komai ba,ammh bana Tunanin bukar zai barta achan tayi iddata,kadai jira muji koma miye sai muje ayi mganar,kaji.."Tafada tana kallonsa,zuramata ido yayi zuciyarsa na gudu kafin ya maida kansa bisa kafadanta yana fadin"Shikenan.."cikin karaya,hannu tasaka tana shafa kansa tana fadin"karka damu Son,i promise u Zahirah takace insha Allahu..gyada mata kai yayi kafin ya gyara kwanciyarsa bisa cinyarta yana wani lumshe ido Farinciki tare da fargabane suka tarunmai waje daya.
Ko Kafin wayewar gari duk wanda yakamata yaji lbrin mutuwar Auren zahirah,Lubna da kanta ta kira su Abbie tana fadamusu,bayyana irin murnan da Abbie yayi bata lokaci ne,Shikanshi mooh yataya mu"azzam Murna saboda dawowar Farincikinsa,shima Shureim Da mu"azzam din kefadamai kin yarda yayi Saida ya dawo gida Hajiya kefadamai yanzu suka gama waya da Ummi take fadamata,baki ya rike yana mamakin wannan al"amarin Lokaci daya Farinciki ya mamayesa Abokinsa zai dawo Mutum kamar da,saboda dawowar Uwar ya"yansa,kuma bugun zuciyarsa.
Ranar mu"azzam dakyar yayi barci saboda murna,salallo kuwa na godiya ga Allah ya jerasu ba adadi,tunkan ma zahirah tadawomai akaro na biyu,itako lubna kwana tayi kukan,kukan Tsausayinta kanta da rayuwarta domin daga Ummi har ya mu"azzam bata ta kanta sukeyi ba,suna ta murna da wannan al"amarin ne,gwara ma Ummi dataji ta Shuru ta leka tana tambayanta ko lafiya? ammh mu"azzam ko nemanta baiyi banda buge bugen waya babu abunda yakeyi ya kasa ya tsare sai Ummi takira Maiduguri taji ya ake ciki shifa,ko yau ne sai yakama hanya,Tun Ummi na ganin Abun wasa harta Fahimci Mu"azzam din da gaske yake,Waya ta dauka takira hajiya tana fadamata rigimar mu"azzam din,dariya kawai hajiya tayi kafin tace abasa wayar,magana tayi mai cikin sanyi da fahimta,tafadamai cewa yanzu ya jira yaji abunda mahaifinta zaice,kuma mganar yadawo da ita nan Abuja ya barta domin bazata yuyuba yadai tsaya iya mganar dawo da ita gaban mahaifinta tayi iddarta,ko Shidin ma kada suyi mgana Sujira suga Abunda Shi bukar din zai zartar.
Dole Mu"azzam ya Sauka daga kan dogin naki,ya bar mganar zuwa maiduguri dauko zahirah,saboda Rudewa ne da murna yakasa ganewa Gaskiyan Abunda Ummi take fadamai,dole ya hakura,ammh shima ya share kafa ya zauna yana jiran tsammanin ammh ji yake kamar yayi Tsuntsu ya ganshi gaban Zahirah,wannan Jiran zai iya sa Zuciyarsa bugawa saboda doki,dama awajen aiki ansan baida lafiya,ai sai ya sake Sabon zama,Ummi sai da takalleshi tayi dariya tana tsokanarsa da Sabon Ango,datace haka sai yabata rai yace"Bawani Sabon ango Ummi bayan kunki dawomin da matata nan..",yake fada yana wani Tura baki kamar yaro dariya takemai Domin Ta lura yau mu"azzam din nata rigimarsa ce tatashi.
_______________
*MAID*
""Bukar kwana yayi aransa abace gari na wayewa baima mahgana mgana ba,ya dauki mota sai gidan Auren zahirah Awaje ya tsaya yakira Alhaji kabirun yace ya fito yana kofar gida,Alhajin baiwani yi mamaki ba,domin yasan za"a Rina,shima jiyan bawani barci yayi ba,jallabiyansa ya zura ya fito haraban gidan,bai ga Motar Bukar din ba,sai ya fita waje,ya gansa jingine jikin motarsa karisawa yayi yana fadin"A!a ya haka Alhaji ka tsaya daga waje,kamar wani bako? Yafada yana mikamasa hannu.
Bukar yace"haba abokina,babu damuwa,nam din ma duk gidane aie."yafada yana mikamasa hannu sukayi musabaha,Damke hannun juna sukayi Suna gaisawa kafin Bukar yace"Gunka nazo Alhaji,.."Alhaji yace"To mu karisa daga ciki Alhaji sai muyi mganaer.."Saurin girgiza kai yayi yana fadin"Basai na shiga ba,nan ma ya wadatar,mganar bawata mai tsawo bace..",yafada kafin yace"Jiya da daddare zahirah takira mai dakina tana fadamata wata mgana data girgizani,wai ka saketa tun ma kwana goma daya wuce,shine nazo naji duk meya jawo wannan Abun Alhaji.."yafada yana kallonsa
Mirmishin karfin hali Alhaji yayi kafin yace"Tabbas hakane,duk abunda tafada gaskiyane,na sauwakemata kwana goma da suka wuce Alhaji."yafada yana son jadaddamai,Kallonsa bukar yayi kan yace"to miye dalili,?wani laifi tayi maka koko ita ta bukaci daka saketa,yanzu na shiga na cimata mutumci.."Saurin girgiza kai Alhaji yayi kafin yace"Ko daya batama san Abunda yafaru ba sai jiya dana fadamata,wlh Alhaji in nace gawani laifi da zahirah ta aikatamin da bayan tarewarta to nayi mata karya,sai dai cikin Rashin sani,ko ajizanci na dan adam.."bukar ya numfasawa yana fadin"To meya sa Ka saketa,kagaji da ita,koko baka sontane,ai da kafadamin Tuntuni da Wlh Tu fari ma ban yarda na auramaka ita ba,indai kasan sakinta zakayi."yafada cikin bacin rai.
Saurin Riko hannunsa yayi yana fadi "Wlh ban Auri zahirah da niyyar na saketa ba,bani da buri illa na zauna da ita har karshen rayuwata,inada babban dalilina na sakinta,nasani inda zata koma,zata samu Farinciki fiye da yadda zata samu agidana,kayi hakuri Alhaji bada gayyah nayi ba,inada dalilina,ammh kuma kayi hakuri kada ka tursasani sai na fadamaka dalilina nayinka."yafada Muryansa ta fara rawa.