← Book details Zanyi Biyayya Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 58 OF 60

Sashe 58

Zanyi Biyayya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Tsayuwa tayi tana kallon yanda yake mika yafara bata tsoro don haka ta kasa karasawa wurin shi, mirginowa yayi da sauri zuwa wurin ta dagashi sai boxer yana isowa kirjin yafara rikewa domin suke rikita shi kafin ya jata zuwa gadon yana gwama numfashi mai yaji,
"Yaya sadiq you promise fa, tafada muryar ta narawa, "I don't know the time am not in my senses, yafada yana famar bata sumba ta ko wane wuri a jikinta
"Please yaya wallahi akwai ciwo a wurin karkayi kaga kaikayi alkawarin inna biyoka bazakayi ba,
Shinfide ta yayi ya mata rumfa tareda dora bakinshi akan kunnen ta " inna cika wannan Alkwarin that means banda lafiya meenal kigane am very healthy koda ace bamuda Aure Naganki a haka wallahi sai nayi rapping dinki Bare lafiyata kalau Kuma da igiyoyina akanki, please endure ki saba zaki daina jin zafin inba a hora wurin yaza ayi yasaba, yarfa hannu tafara yi domin tasan inya ratsa ta yau ma saita suma domin wurin yayi mugun tsami,
"Relax we are going to enjoy kinji, daga kai tayi kafin ma tayi magana yafara yin Abinda yaga dama, zame wa yayi yafara shan dukiyar fulanin ta kamar zai zuko madara yakeji jijiyoyin kanshi duk sun tashi saboda dad'i tun baikai main cause ba tafara cin ubanta saboda tsabar tsorata takasa bashi gudunmu wa sai shikadai ke budurin shi wanda hakan ma he is ok, indai zata mallaka mai ragamar jikinta shikam Alhmdulillah baida wata damuwa a rayuwa zai shana,

Jin yana kokarin kutsa kanshi a hanyar da tayi tsamin gaske yasa tafara bubbuga mai baya Alamar roko, ina baya kojin ta impact jiyake kamar tana Kara shafa shi ne saboda yaji dad'i tuni jikin shi ya dauki mazari yafara sarrafata cikin zafi zafi ya danna kanshi
Ihu tasa saboda zata iya cewa zafin jiya nafilane akan nayau, "yaya Sadiq please ba alwarin da Kamun kenan ba fa meyasa kake mun mugunta bayan kasan ba karfin mu daya ba, baya ji yazama kurma wani irin shan yaji yakeyi tareda sambatu yana lallashin ta "baby you are very sweet and watery inside you wallahi, dad'in ki zai iya kashe ni,

Ko kukan ta bayayi saida ya kwashe hour kusan uku yanayi yana hutawa, tayi mugun laushi saboda murzata da yayi idanun ta sunyi mugun kunbura saboda kuka muryar ta har ta dishe saboda kuka bata ko fita, saida ya dawo normal ya kankame ta kam yana sharce gumi da hawayen da sai yanzu yaji sunzo mai,

Jin shashshekar kukan ta yasa yayi sauri dagata ya janyota zuwa kirjinshi yana bubbuga bayan ta " sorry dear please Karki yi fushi dani haka nake I think dole sai kinyi hakuri da mijinki, and kedin ce in mutum ya shiga dole yayi loosing control am sorry for not keeping my promise for you, I can't, because I need you and I love you meenal, yes dole in soki the more I come close to you the more your love grow in my heart bansan zanso mace haka ba a rayuwa ta ko don ke jini nace lokaci daya ji nake kamar inba ke bazanyi farin ciki ba,
You are the perfect choice for me bana tunanin zansamu matar Aure wadda tafiki, kece size dina, kece zaki iya dauka na, kece kika fi kusanci dani,

Jin tayi shiru tana jan Ajiyar zuciya ya leka fuskar ta yaga tayi bacci, idanun ta ya kalla yaga yanda suka kunbura ga hawaye haryanzu akwance a fuskar ta, murmushi yayi tareda sanya halshen shi a saman fuskar ya lashe hawayen tas tareda gyara mata kwanciya a kan kirjinshi dumin ta na ratsa shi, fadin dadin da yakeji a daidai wannan lokacin shikadai yasani,

Domin jikin ta nada wani irin laushi da santsi dake tsuma zuciyar shi, a haka shima har baccin ya kwashe shi duk da yaso suyi wanka, but bayason ya dagata dole ya hakura don taji dadin baccin, and shikan shi bayason dadin ya datse mai,

Karfe shida na Asuba ta fara motsi a kan jikinshi tana bude idanun ta tareda zubawa kyakkywar fuskar shi idanu, hannu tasa daidai sajen shi ta shafa tana kallon he is handsome outside but wicked inside, domin yagana mata azaba jiya tanajin kasan ta yanzu haka data motsa kafafun ta,
Bude idanun shi yayi ya zuba mata yaga tana mai kallon kurulla, saurin zabura tayi ta sauka daga jikin shi har saida tabashi dariya, washh tafada tareda runtse idanun ta saboda zafin da taji akasan ta saurin tashi yayi ya riketa "sorry, nine ko? Am sorry my wife,kokarin tashi takeyi domin ba komai a jikinta, bin bayan ta yayi da kallo yana kallon yanda take juya hips dinta a natse wanda tuni yaji erection dinshi yayi gam saida ya dafe tareda cewa " oh come on, control my friend banason zalama,

Mikewa yayi yabita domin har ta shiga bathroom, samun ta yayi ta tara ruwa zata shiga, tsayawa yayi a haka yana rike kasan shi gudun karya tsorata ta, domin yasan ya gama firgita ta da halin shi,
Saida ta zauna ruwan ya ratsa ta sosai kafin ya matsa yayi saurin tsugunawa a gaban ta tareda dora hannun shi akan kirjinta masu haukata namiji mai hankali,

"Please baby don't make me pretend am not a pretender am trying to hold my self I can't ki saba da halina, ya mike tareda nuna mata kanshi "look at me, is normal a wurin namiji ya tashi with strong erection but this is different, because bazan taba Koshi dake ba, please muyi salla ki karamin kinji please don't say no if you really love me,

Wasu irin hawaye ne suka zubo mata tafara girgiza kai "nashiga uku ya sadiq me yasa kakeson kashe ni wallahi zafi wurin kemin sosai kamar zan mutu,
Hannu yasa ya dagata " stop calling me yaya, bayan kinsan we are mate meye kike jin tsoro akai, ai ba fin karfin ki nayi ba,
"Wallahi kafi karfina Kuma ka girme ni Kawai kana yimin ne saboda nace we are mate, wallahi ko ba kayi min haka ba I no ka girme ni don Allah forgive my words,

Saurin riketa yayi "noo ba saboda haka bane baby, is because of my nature haka nake kiyi hakuri zaki saba kinji please zanrika ragewa , gyada kai tayi badon ta gamsu ba ganin yanda tayi yasa ya natsa kanshi ya musu wanka sukayi brush da alwala badon Aliyar ta hakura ba,

Tare suka yi salla ta shirya domin nema musu breakfast, har ta kama hanya yace "ina zakije? "Kitchen, " come back akwai cook, ko kina jin yunwa ne akawo miki? " girgiza kai tayi "bana breakfast early, " good nima haka so zo mu huta yafada,

Banajin bacci tasowa yayi daga kan daddumar ya rikota " no musu madam, yafada yana cire jallabiyar jikin shi tareda kallon doguwar rigar da tasaka ya saka hannayen shi ya zuge zip din ya sauketa, cikin ta har wani Kara yakeyi saboda tsoro, taboni da Sadiq, jin bakinshi a daidai kunnen ta yana rada mata magana,

"Kinsan me yasa kike jin zafi? Girgiza kai tayi, "saboda bakya sakin jikinki kina wasa dani kamar yanda nakeyi dake, ki rika rama duk Abinda nayi miki bazakiji zafi ba kinji, daga kai tayi, kamar wata karamar yarinya, ance namiji ko kingirme shi sai ya gwada miki wayau,
Shiyafaru tsakanin su domin ya sata yi mishi duk Abinda yayi mata wanda tayi matukar haukatashi da safiyar, kukan shi kuwa a gado ba wani sabon Abu bane awurinta domin daya ratsa ta sai ya koka,

Duk da tasha wuya she really enjoy the moment domin ya iya tarairaya da lallaba mace, harda wani cream ya shafa mata a gaban ta saboda taji saukin zafin wurin wanda yaga yanda take tafiya da kyar,

************

Gefen gidan su kuwa Grandma na tashi taga sakon shi tayi dariya, zamani kenan Allah ya shiryeka sadiq,
Saida ta bari kowa ya fito ta fadawa su RAHAMA " to ya dauke matar shi dai a gidan shi ya Kwana sai ku kyale su kuyi musu fatan Alkhairi Kawai,
Murmushi Al Ameen ya yi " magajina mafiyi kenan yafada a cikin zuciyar shi, RAHAMA dai ta shaka, don haka saida ta bar wurin taje dakin ta taga ko hijabin ta na nan wato haka ya tafi da ita, don haka ta dauka wayar ta ta fara neman shi, saidai switch off,

Husna ta Kira, tana dauka tace "Aunty Husna ki shirya don Allah kije gidan yaron nan kija mai kunne karya kashe min Ayarinya, ya kwashe ta sun gudu tun jiya mara kunya,

Dariya Husna tasa " kai yaron nan yayi dai dai, dama ni banga dalilin yi mishi abin da ku aka yimuku ba don haka kubarmin yaro ya more, "kinsan halin sadiq da zalama, to ki kai mata kayan gyaran nan ta taimaki kanta, " hmm Aunty RAHAMA kenan Kedai kibar yara lokacin su ne, nasir ma da yace bazai shekara ba mataba yanzu ai Kedai yaran nan sai Addu'a,
Bari Baban su ya tashi infada mai Anjima zanleka inkai mata , "yaya ya shigo ne? " eh yana nan, " to bari zanzo inganshi sai inkaro miki wasu, "kodai tare zamuje ne Aunty RAHAMA irin wannan damuwar? Tafada tana dariya, "eh in taka ma zanje ai duk hankali na nakanta,,

Sundan taba hira sosai kafin ta ajiye, wayar, sai karfe shabiyu ta je gidan ta gana da d'an Uwan ta ta bada sakon, tare suka fito Husna ta tafi gidan nasu ita ta koma gida, Al Ameen tsiya yake mata wai saboda tasan yanda take fama da baban shi shiyasa take tsoro, ni kuwa nace ai Al Ameen yafi ubanshi,

A ranar sai eleven suka fito taci Ado a cikin shadda pink doguwar riga taji aiki ta murza dauri ta fito Amaryar ta tsab shima ya fito falon sanye da tree quarter da t shirt fara, yana zabga kamshi da murmushi, domin da ya kalleta wani irin farin ciki yakeji,
Tare suka zauna sukaci suka Koshi tareda hayewa kujera ya zaunar da ita a tsakiyar kafafun shi ya kunna musu kallo hannun shi na yawo a jikin ta,
Chapter 58 · 0% Book details