Sashe 23
Zanyi Biyayya Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Ta juya domin har falon ta shigo jin ta buga kofar ta farko ba motsi bata taba kawo har yan zu Rahama na ciki ba sai da ta shigo falon taga d'an kwalin ta,
Shiyasa dole taja burki ta fara kwala mai kira,
Cikin wani irin kalar tausayin kanshi fa kuma mugun kwadaituwa da yayi yace "please stay am coming, ya juya ya fita, murmushi RAHAMA tayi tareda tashi ta mayar da kayan jikin ta tana Kara tuna Al Ameen, akwai iya rikita mace domin Y'an mintinan da suka shude duk ta manta a wane gari take ita kanta badon momy ba she is ready to give up her virginity for him, yanda ya iya bi da mace kotafi wa Kawai ci dole ta bada kai bori ya hau he is very romantic,
Tashi tayi ta fada bathroom ta watsa ruwa tareda mayarda kayan ta, ta gyara gadon tareda daukar wayar shi ta fara duba gallery din shi,
Hotunan shi tafara kallo, saboda ba password, tana murmushi har inda ta ganshi da wasu matan India guda biyu yana tsakiyar su yayi bala'in kyau kamar d'an Uwan su, ta matse fuska tareda, Ajiye wayar Kawai ta mike ta bar dakin, batareda ta jira shin ba,
Dady ne ke zaune ya tasa Al Ameen a gaba suna maganar business da kuma companonin su har ya gangaro kan zancen da yafiso wato RAHAMA domin duk zaman nan zuciyar shi NA wajen ta ya, matsu a bashi dama ya koma domin samun cikar burin zuciyar shi da ma gangar jikin shi,
"Zuwa Monday zata fara zuwa school na gama yimata shirin komai, don haka zaka iya barin ta a nan gidan zai fi mata kusa,
Saurin dago kanshi yayi tareda zuba ma dady ido ya kasa cewa komai, saboda dady ba irin iyayen da ake jayayya dasu bane baya daukar nonsense inyace eh eh ne Kawai in kuma yace aa hakan dole za ayi don haka tashi yayi Kawai ya ce to dady, zan tafi, yafada tareda fita dakin ko gefen momy bai Kalla ba ya fita domin wani irin tafasa zuciyar shi keyi,
Yana zuwa side din ya ga ta fita ya Kara hawa, tareda daukar wayar shi ya bar gidan batareda ya kuma, neman ta ba,
Kishi ne ya turnuke zuciyar RAHAMA wato Y'an mata yayi shiyasa ya manta da ita yaje can India yayi zaman shi batareda ya nemeta ba, dole momy tace har yanzu bai gama sanin darajar ta ba, mugun fushi tayi dashi, saboda kishi,
Shikuma ya fita da nashi saboda zancen tafiyar ta makaranta a gaskiya bazai iya kallon ta tana zuwa tana cudanya da Maza ba bazai yuwu ba, don haka koda ya koma gidan kasa sukuni yayi, ya dauki wayar shi ya kira Aliyu, ya tanbaye shi ko baba na gida? Yace mai eh bai riga ya fita ba, yace he is coming,
Ya kuma fita batareda ya nemi mutanen nashi ba ya nufi Unguwar tasu,
Karon farko da zai taka gidan wanda sai yanzu yaji kunya saboda yanaso a bashi RAHAMA su tare zaije gidan, har saida yaji kamar ya fasa tafiyar amma bazai iya hakura ba dole yau yaje, da taimakon Aliyu ya isa gidan, yana mai jin kunyar hada ido da surukan nashi a karon farko,
Yana faka d'an kareriyar motar shi, Aliyu ya fito tareda taron shi, yana cikin wata bugaggiyar shadda Y'ar gaske, "barka da zuwa Aliyu ya mai suka yi musabaha, yace "ka yi sa'a baba na gida bai fita ba kuwa, muje ciki,
Ya fada yana yin gaba, shima yayi murmushi mai cikeda jin nauyin idanun surukan nashi,
Da Sallamar shi ya shiga bayan Aliyu, baba na zaune a kan wata kujerar katako, "yace maraba Aminullahi, dukawa yayi har kasa ya gaida baba, Aliyu ya miko mai wata kujerar ya ce ya zauna, zama yayi tareda Dukar da kai kasa cikeda jin kunyar dattijon da ya dade da sanin Mutumin kirki ne, don haka wani irin kwarjinin Mutumin yake Gani da ka girman shi,
Ya kwalawa inna larai kira, yace " kifito ga me gidan RAHAMA yazo,
Fitowa tayi cikin hijabin ta tareda jin dadin ganin mijin Y'ar tata yau tana hamdala tareda godiya ga ubangiji yau wanna ne mijin RAHAMA? Duk kamshin shi ya cika gidan,
Gaida ita yayi cikin girma kafin ta koma ciki, suka dade da Aliyu da baba yana musu Nasiha kafin ya fita ya ce "ina fatan ba wata matsala tsakanin ka da RAHAMA ko? "Babu baba sai dai....... Ya fara sosa keya, "um ina son ayiwa Dady magana ta koma dakin ta, sunce wai bazata koma ba sai tayi karatu, "Ashha Alhaji bai kyauta ba, duk da ni na roki Alfarmar ya sa baki ta, samu ilimin da take buri, Aminu RAHAMA yarinya ce mai matukar biyayya, tayi min BIYAYYA lokacin da nake bukatar taimakon ta shiyasa na nemi Alfarmar itama ta samu burin rayuwar ta in har tanada rabo, duk da dai baz
amuyi maka shishshigi a rayuwar Auren ka ba, tunda kai ke da iko da ita, don haka nasan RAHAMA zatayi maka biyayya a duk zabin da ka dorata, zanje in samu Alhaji yabar zancen tunda Bakaso,
Shiru yayi tareda jin RAHAMA ta Kara shiga zuciyar shi, tunda har mahaifin ta yake yabon ta yayi wani murmushi wanda ya tuna mai da baiwa da Allah ya hore mata zahiri da kuma bad'ini
Sun dade suna tattaunawa kafin baba ya fita ya barsu a cikin gidan,
Inna ta fito ta sallami baba sannan ta kawo musu zobo mai sanyi a tsabta taccen jug, da kuma danbun nama mai dad'in gaske ta Ajiye musu, tace ya ci basu san zai zoba da an shirya mai girki, yace ya gode, ta koma cikin dakin ta ta barsu ya sake sosai da Aliyu yaci danbun nama yana korawa da zobon da yaji cucumber da kayan kamshi, yaci sosai saida yaji yayi kat ya kalli ko ina nagidan yace "ina Baby tayi zama? Dakin su RAHAMA ya nuna mai, yana dariya,tareda bashi labarin yadda take aiki 24hours a gidan ba ta gajiya, Kawai ya samu kanshi da jin dadin labarin rayuwar RAHAMA fiyeda komai, tuni yaji duk wani bacin ranshi da fushin da yake da ita ya tafi,
Sallamar su Hajara da kawarta ladidi ne ya dawo dasu daga hirar tasu, wani irin farin ciki HAJARA taji ganin Al Ameen yau a gidan su zaune ya baje daga Gani yana jin dadin lokacin,
Jikinta na rawa ta karaso ciki, "A yabo yau a gidan mu? Tafada cikeda iyayi, ladidi kuwa sakin Baki tayi ta zubawa gayun dake zaune idanu don ko Aliyu bata taba ganin shi, ba Amma A yabo ai wurin kallon hotunan shi datar su ke karewa,
Yau gashi ta ganshi eye to eye wow dole ta taya kawar ta bakin cikin yin sake, wanda a yanzu dole itama ga gwada sa'ar ta wurin shi don ai tafi Hajara wayewa da sanin bariki don ita har Abuja ta leka,
Tsawar da Aliyu ya buga musu ne "me kukeyi anan kun tasa mutane kuna kallo kkamar wasu wa inda suka warke makanta, dole HAJARA taja hannun ta sukayi ciki, tareda cewa "kawata kinga my choice? Tafada tana wani irin farin ciki, "ya tsine Baki Ladidi tayi "uhm ai ni Gani nake baby kinfi karfin wannan gayen, duk haduwar ki kike hauka akan gayen nan? Gaskiya nama raina kyan shi a zahiri, tafada cikeda kokarin cusawa Hajara wani ra'ayi, saidai zancen ya zowa HAJARA wani iri domin Ladidi ce ta fara cusa mata son Al Ameen tareda gudun muwar zuga ko wace iri yanzu kuma tana fada mata wai bai hadu ba?.......... 🖊
"Alhmdulillah fans am sorry for the two days, "masu tunanin nayi yaji ne nop FENERH is not like that ba abinda zai hanani baku farin ciki masoyan Asali ance Hassada ga mai rabo taki the more you shear the more I get new customers don haka iya ruwa fidda kai, wanda ya gyara, ya sani wanda ya bata ma ya sani insha Allahu yanzu ma nafara ganin cigaba a rayuwa ta, kuma makka bana inda rabo sai fa naje da kudin littafi Y'an bakin ciki sai dai su mutu, indawo ko dabino ba mai ci ehem🙄
*Matar Soja*
2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻
*ZANYI BIYAYYA*
🌻🌻
*By FENERH*
*ga masu bukatar biya ku hanzarta kar Abaku labari ku biya ku karanta cikin Aminci,katin Airtel 200 zaku turo normal vip 500 kuturo katin ku ta wannan numbar 09011251444 ko ta Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb don Allah vip Kudaina turomin kati idan kana son vip kutura min ta banki katin nayimin yawa sosai in bakuda Account kibayar a pos don Allah sucire charges dinsu a ciki, Y'an Niger 🇳🇪 masu bukatar biya ku nemi wanna number +225 48 15 39 03*
2⃣9⃣&3⃣0⃣
Shiyasa dole taja burki ta fara kwala mai kira,
Cikin wani irin kalar tausayin kanshi fa kuma mugun kwadaituwa da yayi yace "please stay am coming, ya juya ya fita, murmushi RAHAMA tayi tareda tashi ta mayar da kayan jikin ta tana Kara tuna Al Ameen, akwai iya rikita mace domin Y'an mintinan da suka shude duk ta manta a wane gari take ita kanta badon momy ba she is ready to give up her virginity for him, yanda ya iya bi da mace kotafi wa Kawai ci dole ta bada kai bori ya hau he is very romantic,
Tashi tayi ta fada bathroom ta watsa ruwa tareda mayarda kayan ta, ta gyara gadon tareda daukar wayar shi ta fara duba gallery din shi,
Hotunan shi tafara kallo, saboda ba password, tana murmushi har inda ta ganshi da wasu matan India guda biyu yana tsakiyar su yayi bala'in kyau kamar d'an Uwan su, ta matse fuska tareda, Ajiye wayar Kawai ta mike ta bar dakin, batareda ta jira shin ba,
Dady ne ke zaune ya tasa Al Ameen a gaba suna maganar business da kuma companonin su har ya gangaro kan zancen da yafiso wato RAHAMA domin duk zaman nan zuciyar shi NA wajen ta ya, matsu a bashi dama ya koma domin samun cikar burin zuciyar shi da ma gangar jikin shi,
"Zuwa Monday zata fara zuwa school na gama yimata shirin komai, don haka zaka iya barin ta a nan gidan zai fi mata kusa,
Saurin dago kanshi yayi tareda zuba ma dady ido ya kasa cewa komai, saboda dady ba irin iyayen da ake jayayya dasu bane baya daukar nonsense inyace eh eh ne Kawai in kuma yace aa hakan dole za ayi don haka tashi yayi Kawai ya ce to dady, zan tafi, yafada tareda fita dakin ko gefen momy bai Kalla ba ya fita domin wani irin tafasa zuciyar shi keyi,
Yana zuwa side din ya ga ta fita ya Kara hawa, tareda daukar wayar shi ya bar gidan batareda ya kuma, neman ta ba,
Kishi ne ya turnuke zuciyar RAHAMA wato Y'an mata yayi shiyasa ya manta da ita yaje can India yayi zaman shi batareda ya nemeta ba, dole momy tace har yanzu bai gama sanin darajar ta ba, mugun fushi tayi dashi, saboda kishi,
Shikuma ya fita da nashi saboda zancen tafiyar ta makaranta a gaskiya bazai iya kallon ta tana zuwa tana cudanya da Maza ba bazai yuwu ba, don haka koda ya koma gidan kasa sukuni yayi, ya dauki wayar shi ya kira Aliyu, ya tanbaye shi ko baba na gida? Yace mai eh bai riga ya fita ba, yace he is coming,
Ya kuma fita batareda ya nemi mutanen nashi ba ya nufi Unguwar tasu,
Karon farko da zai taka gidan wanda sai yanzu yaji kunya saboda yanaso a bashi RAHAMA su tare zaije gidan, har saida yaji kamar ya fasa tafiyar amma bazai iya hakura ba dole yau yaje, da taimakon Aliyu ya isa gidan, yana mai jin kunyar hada ido da surukan nashi a karon farko,
Yana faka d'an kareriyar motar shi, Aliyu ya fito tareda taron shi, yana cikin wata bugaggiyar shadda Y'ar gaske, "barka da zuwa Aliyu ya mai suka yi musabaha, yace "ka yi sa'a baba na gida bai fita ba kuwa, muje ciki,
Ya fada yana yin gaba, shima yayi murmushi mai cikeda jin nauyin idanun surukan nashi,
Da Sallamar shi ya shiga bayan Aliyu, baba na zaune a kan wata kujerar katako, "yace maraba Aminullahi, dukawa yayi har kasa ya gaida baba, Aliyu ya miko mai wata kujerar ya ce ya zauna, zama yayi tareda Dukar da kai kasa cikeda jin kunyar dattijon da ya dade da sanin Mutumin kirki ne, don haka wani irin kwarjinin Mutumin yake Gani da ka girman shi,
Ya kwalawa inna larai kira, yace " kifito ga me gidan RAHAMA yazo,
Fitowa tayi cikin hijabin ta tareda jin dadin ganin mijin Y'ar tata yau tana hamdala tareda godiya ga ubangiji yau wanna ne mijin RAHAMA? Duk kamshin shi ya cika gidan,
Gaida ita yayi cikin girma kafin ta koma ciki, suka dade da Aliyu da baba yana musu Nasiha kafin ya fita ya ce "ina fatan ba wata matsala tsakanin ka da RAHAMA ko? "Babu baba sai dai....... Ya fara sosa keya, "um ina son ayiwa Dady magana ta koma dakin ta, sunce wai bazata koma ba sai tayi karatu, "Ashha Alhaji bai kyauta ba, duk da ni na roki Alfarmar ya sa baki ta, samu ilimin da take buri, Aminu RAHAMA yarinya ce mai matukar biyayya, tayi min BIYAYYA lokacin da nake bukatar taimakon ta shiyasa na nemi Alfarmar itama ta samu burin rayuwar ta in har tanada rabo, duk da dai baz
amuyi maka shishshigi a rayuwar Auren ka ba, tunda kai ke da iko da ita, don haka nasan RAHAMA zatayi maka biyayya a duk zabin da ka dorata, zanje in samu Alhaji yabar zancen tunda Bakaso,
Shiru yayi tareda jin RAHAMA ta Kara shiga zuciyar shi, tunda har mahaifin ta yake yabon ta yayi wani murmushi wanda ya tuna mai da baiwa da Allah ya hore mata zahiri da kuma bad'ini
Sun dade suna tattaunawa kafin baba ya fita ya barsu a cikin gidan,
Inna ta fito ta sallami baba sannan ta kawo musu zobo mai sanyi a tsabta taccen jug, da kuma danbun nama mai dad'in gaske ta Ajiye musu, tace ya ci basu san zai zoba da an shirya mai girki, yace ya gode, ta koma cikin dakin ta ta barsu ya sake sosai da Aliyu yaci danbun nama yana korawa da zobon da yaji cucumber da kayan kamshi, yaci sosai saida yaji yayi kat ya kalli ko ina nagidan yace "ina Baby tayi zama? Dakin su RAHAMA ya nuna mai, yana dariya,tareda bashi labarin yadda take aiki 24hours a gidan ba ta gajiya, Kawai ya samu kanshi da jin dadin labarin rayuwar RAHAMA fiyeda komai, tuni yaji duk wani bacin ranshi da fushin da yake da ita ya tafi,
Sallamar su Hajara da kawarta ladidi ne ya dawo dasu daga hirar tasu, wani irin farin ciki HAJARA taji ganin Al Ameen yau a gidan su zaune ya baje daga Gani yana jin dadin lokacin,
Jikinta na rawa ta karaso ciki, "A yabo yau a gidan mu? Tafada cikeda iyayi, ladidi kuwa sakin Baki tayi ta zubawa gayun dake zaune idanu don ko Aliyu bata taba ganin shi, ba Amma A yabo ai wurin kallon hotunan shi datar su ke karewa,
Yau gashi ta ganshi eye to eye wow dole ta taya kawar ta bakin cikin yin sake, wanda a yanzu dole itama ga gwada sa'ar ta wurin shi don ai tafi Hajara wayewa da sanin bariki don ita har Abuja ta leka,
Tsawar da Aliyu ya buga musu ne "me kukeyi anan kun tasa mutane kuna kallo kkamar wasu wa inda suka warke makanta, dole HAJARA taja hannun ta sukayi ciki, tareda cewa "kawata kinga my choice? Tafada tana wani irin farin ciki, "ya tsine Baki Ladidi tayi "uhm ai ni Gani nake baby kinfi karfin wannan gayen, duk haduwar ki kike hauka akan gayen nan? Gaskiya nama raina kyan shi a zahiri, tafada cikeda kokarin cusawa Hajara wani ra'ayi, saidai zancen ya zowa HAJARA wani iri domin Ladidi ce ta fara cusa mata son Al Ameen tareda gudun muwar zuga ko wace iri yanzu kuma tana fada mata wai bai hadu ba?.......... 🖊
"Alhmdulillah fans am sorry for the two days, "masu tunanin nayi yaji ne nop FENERH is not like that ba abinda zai hanani baku farin ciki masoyan Asali ance Hassada ga mai rabo taki the more you shear the more I get new customers don haka iya ruwa fidda kai, wanda ya gyara, ya sani wanda ya bata ma ya sani insha Allahu yanzu ma nafara ganin cigaba a rayuwa ta, kuma makka bana inda rabo sai fa naje da kudin littafi Y'an bakin ciki sai dai su mutu, indawo ko dabino ba mai ci ehem🙄
*Matar Soja*
2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻
*ZANYI BIYAYYA*
🌻🌻
*By FENERH*
*ga masu bukatar biya ku hanzarta kar Abaku labari ku biya ku karanta cikin Aminci,katin Airtel 200 zaku turo normal vip 500 kuturo katin ku ta wannan numbar 09011251444 ko ta Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb don Allah vip Kudaina turomin kati idan kana son vip kutura min ta banki katin nayimin yawa sosai in bakuda Account kibayar a pos don Allah sucire charges dinsu a ciki, Y'an Niger 🇳🇪 masu bukatar biya ku nemi wanna number +225 48 15 39 03*
2⃣9⃣&3⃣0⃣