Sashe 39
Zanyi Biyayya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
He is speechless, sai wasu irin kwalla da kawai suka biyo kuma tunshi, "the most happiest day ever in my life yafada cikin wani irin emotional look, kallon jikin shi tayi tana dan matse baki saboda ciwon marar ta dake d'an tsilga mata, " kaje kayi wanka ka canja kaya duk jini,
" oh common its my blood fa me zanji kyama a wurin I couse you this blood my wife, waigawa yayi yaga har ta yanke ta dakko zani ta nade shi a ciki, ta ajiyeshi a gadon kafin ta ce "ranka ya dade bari mu gyara dakin ko,
Mikewa yayi ya matsa kusa da D'anshi ya shafo fuskr shi tareda bashi kiss a kumatu ya fita yana waigen uwa da d'an duka, wayar shi ya dauka ya bar dakin yana Kiran momy, tana dagawa cikeda zumudi da murna yace " momy ta haihu fa, zabura momy tayi dake zaune tana sana'ar tata.
"Alhmdulillah Alhmdulillah, tana ina yanzu me aka samu? Duka ta jero mai, "muna gida momy ai a gidan ta haihu, yafara jefe mata yanda akayi,
Tsabar haushi kashe Kiran tayi tayi daki tareda daukar mayafi da jakar ta tana tafe tana fada, ta kira Dady tafada mai haihuwar shima farin ciki kamar yayi me sai masha Allah yake furtawa,
Kashe wayar tayi, driver ta kira ya tuka ta zuwa gidan nasu ta matsu batayi ido biyu da Al Ameen ba taci mutuncin shi,
Gefen RAHAMA kuwa mai aikin ta gyara kasan fes batareda ta taba taba domin tasan bai kamata tace zataga tsiraicin taba, tadai bata Auduga da sabon pant domin tsayar da jinin,
Koda momy ta iso Al Ameen na nan kwakume da jaririn da ko wanka ba ayi mai ba andai nade shi a zani,
"Toh shugaban mashiririta tashi ka fita inna gama Abinda nakeyi zamu gauraya dakai, ya sungimi d'an zai fita tareda matsawa zai shafa kan RAHAMA,
"Kabani yaron ka wuce ko kuwa, dariya yayi ya mika mata yana "nifa banma san me aka samu ba kawai naga jini na, "Fita nace mara kunya, ta buga mai tsawa " na wuce momy afuwan, ya fada tana juyawa ya kalli RAHAMA da ke d'an matse ciki da fuska, " baby ko akwai wani ne.... " fita nace ko ranka ya baci sakarai kawai,
Ya fice farin ciki fal zuciyar shi, ya fara Kiran Aliyu yafada. Mai kafin baba bala kowanne su kamar ya zuba ruwa akasa, Aliyu na fadawa Husna ta mike ta ce ai yanzu zata tafi , yafara dariya "haba maman baby kijira zuwa gobe mana, bata rai tayi ta zabura tana buga kafa " nidai ko bazaka kaini ba kabar ni intafi dakai na please, tafada cikeda shagwaba,
"Maida wukar hajiya muje, yafada yana rungume ta, Amma naso ace kin bari zuwa gobe kinga yau lokaci nane ko? "Sorry zanbiya I promise, "ok ma'm,
Momy ta gyara yaron tsab namiji mai kama da tsohon shi tana shirya shi fuskar shi kamar gonar Auduga saboda farin cikin ganin jikinta a duniya, bata haihu da yawa ba Amma tana fatan su RAHAMA su cika mata gida da jikoki,
Saida ta shirya su duka kafin ta fita zuwa kitchen ta nema mata Abinda zata dumama gurbin haihuwar gashi da Alamu RAHAMA na fama da ciwon mara na haihuwa,
Saida ta dage kafin ta ci Abinci sosai, tana ta fada, " kici ki rufe gurbin wannan shirgegen yaron da kika sullubo ki gama muje Asibiti a duba lafiyar ki daga nan kawai a wuce dake gida don innace zanbarki da wannan mashiriri cin rubewa zakiyi baisan komai ba bai kuma iya komai ba, tafada tana Hararar shi da ya shigo,
"Ni momy me nayi wai bayan tare mukayi nakudar, ko baby? Yafada yana kallon RAHAMA, harara ta watsa mai domin yanzu ta hadu da barnar maza wani haushi yake bata musamman lokacin da take nakuda gashi bai san ta inama zai taimake taba saboda rudewa, da tanada halin yin dariya da tayi musamman lokacin da d'an ya fado yayi kamar idanun shi zasu fado saboda shocked,
Waro idanu yayi ganin irin Hararar da ta watsa Mai, yace " I deserve it a hankali yana wata irin dariya kasa kasa, "ai dole ki harare ni nasa kin sunkuto wannan katoton yaron yafada cikin zuciyar shi, jin kanshi yake a sama yau yazama dady shima,
Saida ta ci ta Koshi momy ta miko mata yaron bude ki bashi yasha mu tafi Asibiti,
"Me zata bashi yasha inji Al Ameen dake zaune yaki fita duk fadan momy, hakura tayi ta kyale shi, " ubanka zata bashi kaji, " ke kuma ki biyewa wannan mashiriri cin wata rana zaki ji jiki ace kina jin nakuda ki kasa kirana Kifada min kika zauna tareda wannan da baisan komai bs badon uwale na kusa ba da Allah kadai yasan me zai faru,
Sosa keya yayi " ai momy nayi mugun kokari yaron na fadowa na sunkuce shi kar sanyin tiles ya taba shi, " ita kuma uwar d'an fa? Kazo ka tasa ya a gaba bakayi tunanin Kiran kowa ba don iya shege, toh ka kwashe kayan ta kabawa driver ya tafi dasu gidan nasu daga Asibiti gida zan wuce da ita don kasani,
Wani irin hade rai yayi kadan yanzu yake da ya sani da ya Amince zai bari ta tafi gida wani wanka,
Ganin yanda ta daga riga tareda zaro breast daga bra zata bawa yaron yasa ya hadiye wani irin miyau mukut na kwadayi yanzu shikenan bashi kadai keda shiba, matsawa yayi gefen ta ya zauna lokacin da yaron ya kama ta runtse idanun ta gam saboda zafi,
Abin ya mugun burgeshi, matar shi da dan shi a yau a cikin gidan shi tana breast feeding dinshi, meyafi wannan burgewa,
Ganin yana shirin zama yasa momy komawa kitchen domin duba Abinda ta dora ta basu wuri domin tasan ba wai kunyar ta Al Ameen din kejiba don haka ya sa ta kauce, zuba mata ido yayi cikeda wani irin so sa shauki jinta yake har cikin tsokar jikin shi,
"Me zan nema sama da wannan baby? Mace tagari ya'ya nagari nasani zan samesu a karkashin inuwar mace tagari da nakeda ita, yafada yana shafo fuskar kyakkyawan d'an shi, tareda kallon yanda yake zukar nonon, d'an cire bakin shi yayi tareda kama kan nonon yadan matsa kadan yana cewa " wai har ruwa ya fito? Ikon Allah yafada yana kallon Abin kamar zaisa baki, "baby shikenan yanzu ya zama banawa ba,
Bata kai ga bashi Amsa ba momy ta shigo da Sallama, wanda yayi saurin waskewa ya saki nonon tareda d'an matsawa, tayi dariya a kasa, ganin yan da ya yi saurin matsawa, inya gama tashi mutafi momy ta fada, saurin cire bakin tayi wanda yaron yasanya kuka saboda ana mai wasa da Abinci, saurin karbar shi yayi yana cewa sorry sorry my boy momy ne ta fisge mana Abinci kyaleta zamu raba, yafada yana zura mai halshen shi cikin baki, yakama tamau yana tsotsa yayi tsit Abinshi,
Momy tace "wannan zamani akwai kallo ikon Allah yanzu yaran zamani sai abarsu wallahi, hijabin ta mikawa RAHAMA da katuwar suwaita yaron ma aka nadeshi cikin blanket na yara mai taushi, ta rungume shi suka fita shi da kanshi ya tuka su zuwa tsadden Asibiti, aka dubasu duka lafiya ita ma ba wata karuwa tayi sosai ba, suka bata Allurai da suka kamata da magun guna, kafin suka wuce da ita gidan Inna wanda da za a tona zuciyar Al Ameen bakikirin take saboda haushi yanzu yanaji yana gani za a tafi mai da mata da yaro ya koma gauro gaskiya akwai matsala Babba gwara yayi yayi yabar kasar nan inba haka ba zasuga rashin kunyar shi,
Inna tuni ta gyara dakinsu tsab ansa tsohon gadon ta dama a ciki ta dora ruwan zafi baba yakawo kaji saboda murna yace a figesu a zabga a tukunya kafin me jego ta iso, HAJARA da tuni ta iso gidan inna domin inna ta fada mata nan za a kawo ta wanka, ita ta zage tana zabga girki da gyare gyare, isowar su kuwa murna fal cikin kowa inna tayiwa momy maraba tareda zolayar ta "gaskiya hajiya Aisha kinayin wannan miji tunda yau kika biyoshi har gidan Amaryar shi, " ai Kedai larai bari dole in taho Karki kwace min miji, toh barkan mu da samun wannan Abun Alkhairi, suka fara gaisawa kafin Al Ameen ya fara shigo da kayan da driver ya kawo, kayane birjik kafin yasa shi ya shigoda kayan Abinci harda ruwan sha cartons aka rika saukewa saida inna tafara fada
Yana gama shigowa dasu Hajara na fitowa, sukayi clashing, tayi saurin sauke kanta kasa ta kasa cewa komai domin Allah yagani batason su hadu ma da shi domin irin watsuwar da ta bugamai a farko,
Waskewa yayi da yake d'an duniya ne " aa yaya Amarya Ashe har kin iso taron d'an naki, yafada cikeda son ya sa tasaki jiki tareda manta shirmen baya, ta d'an dago kai ta gaida shi cikeda jin kunya tamai barka ta shige dakin jegon da su inna ke ciki,
Husna ma sun iso tana ta zumudin daukar baby tareda murna kowa ma bata gani a gaban ta sai d'an ta,
"Aunty RAHAMA yaya ya miki wayau wallahi, duk ya kwashe fuskar shi,
Tafada Aliyu ma shigowa yayi yaga baby sannan yafita yasamu Al Ameen a mota yayi shiru,
Dafa shi yayi " hy brother inlow, yadai? " kaidai bari wai yaushe za a daina wannan al adar daukewa mutum mata idan ta haihu?
"Sai mun koyi Unguwar zoma dakan mu inajin koda sun taso muce mun iya, amma fa ni bazan yarda Husna ts koma wankan gida ba gaskiya, "tab wallahi baka isa ba yanda aka rabani da matata kaima sai kaji yanda nakeji,
" nifa yayan matar ka ne Al Ameen, "ni kuma fa,? Yafada yana kallon shi cikeda haushin zaman nan da yake ba d'an shi da matar shi a gefen shi,........ 🖊
*Matar Soja*
2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻
*ZANYI BIYAYYA*
🌻🌻
*By FENERH*
5⃣7⃣&5⃣8⃣
" oh common its my blood fa me zanji kyama a wurin I couse you this blood my wife, waigawa yayi yaga har ta yanke ta dakko zani ta nade shi a ciki, ta ajiyeshi a gadon kafin ta ce "ranka ya dade bari mu gyara dakin ko,
Mikewa yayi ya matsa kusa da D'anshi ya shafo fuskr shi tareda bashi kiss a kumatu ya fita yana waigen uwa da d'an duka, wayar shi ya dauka ya bar dakin yana Kiran momy, tana dagawa cikeda zumudi da murna yace " momy ta haihu fa, zabura momy tayi dake zaune tana sana'ar tata.
"Alhmdulillah Alhmdulillah, tana ina yanzu me aka samu? Duka ta jero mai, "muna gida momy ai a gidan ta haihu, yafara jefe mata yanda akayi,
Tsabar haushi kashe Kiran tayi tayi daki tareda daukar mayafi da jakar ta tana tafe tana fada, ta kira Dady tafada mai haihuwar shima farin ciki kamar yayi me sai masha Allah yake furtawa,
Kashe wayar tayi, driver ta kira ya tuka ta zuwa gidan nasu ta matsu batayi ido biyu da Al Ameen ba taci mutuncin shi,
Gefen RAHAMA kuwa mai aikin ta gyara kasan fes batareda ta taba taba domin tasan bai kamata tace zataga tsiraicin taba, tadai bata Auduga da sabon pant domin tsayar da jinin,
Koda momy ta iso Al Ameen na nan kwakume da jaririn da ko wanka ba ayi mai ba andai nade shi a zani,
"Toh shugaban mashiririta tashi ka fita inna gama Abinda nakeyi zamu gauraya dakai, ya sungimi d'an zai fita tareda matsawa zai shafa kan RAHAMA,
"Kabani yaron ka wuce ko kuwa, dariya yayi ya mika mata yana "nifa banma san me aka samu ba kawai naga jini na, "Fita nace mara kunya, ta buga mai tsawa " na wuce momy afuwan, ya fada tana juyawa ya kalli RAHAMA da ke d'an matse ciki da fuska, " baby ko akwai wani ne.... " fita nace ko ranka ya baci sakarai kawai,
Ya fice farin ciki fal zuciyar shi, ya fara Kiran Aliyu yafada. Mai kafin baba bala kowanne su kamar ya zuba ruwa akasa, Aliyu na fadawa Husna ta mike ta ce ai yanzu zata tafi , yafara dariya "haba maman baby kijira zuwa gobe mana, bata rai tayi ta zabura tana buga kafa " nidai ko bazaka kaini ba kabar ni intafi dakai na please, tafada cikeda shagwaba,
"Maida wukar hajiya muje, yafada yana rungume ta, Amma naso ace kin bari zuwa gobe kinga yau lokaci nane ko? "Sorry zanbiya I promise, "ok ma'm,
Momy ta gyara yaron tsab namiji mai kama da tsohon shi tana shirya shi fuskar shi kamar gonar Auduga saboda farin cikin ganin jikinta a duniya, bata haihu da yawa ba Amma tana fatan su RAHAMA su cika mata gida da jikoki,
Saida ta shirya su duka kafin ta fita zuwa kitchen ta nema mata Abinda zata dumama gurbin haihuwar gashi da Alamu RAHAMA na fama da ciwon mara na haihuwa,
Saida ta dage kafin ta ci Abinci sosai, tana ta fada, " kici ki rufe gurbin wannan shirgegen yaron da kika sullubo ki gama muje Asibiti a duba lafiyar ki daga nan kawai a wuce dake gida don innace zanbarki da wannan mashiriri cin rubewa zakiyi baisan komai ba bai kuma iya komai ba, tafada tana Hararar shi da ya shigo,
"Ni momy me nayi wai bayan tare mukayi nakudar, ko baby? Yafada yana kallon RAHAMA, harara ta watsa mai domin yanzu ta hadu da barnar maza wani haushi yake bata musamman lokacin da take nakuda gashi bai san ta inama zai taimake taba saboda rudewa, da tanada halin yin dariya da tayi musamman lokacin da d'an ya fado yayi kamar idanun shi zasu fado saboda shocked,
Waro idanu yayi ganin irin Hararar da ta watsa Mai, yace " I deserve it a hankali yana wata irin dariya kasa kasa, "ai dole ki harare ni nasa kin sunkuto wannan katoton yaron yafada cikin zuciyar shi, jin kanshi yake a sama yau yazama dady shima,
Saida ta ci ta Koshi momy ta miko mata yaron bude ki bashi yasha mu tafi Asibiti,
"Me zata bashi yasha inji Al Ameen dake zaune yaki fita duk fadan momy, hakura tayi ta kyale shi, " ubanka zata bashi kaji, " ke kuma ki biyewa wannan mashiriri cin wata rana zaki ji jiki ace kina jin nakuda ki kasa kirana Kifada min kika zauna tareda wannan da baisan komai bs badon uwale na kusa ba da Allah kadai yasan me zai faru,
Sosa keya yayi " ai momy nayi mugun kokari yaron na fadowa na sunkuce shi kar sanyin tiles ya taba shi, " ita kuma uwar d'an fa? Kazo ka tasa ya a gaba bakayi tunanin Kiran kowa ba don iya shege, toh ka kwashe kayan ta kabawa driver ya tafi dasu gidan nasu daga Asibiti gida zan wuce da ita don kasani,
Wani irin hade rai yayi kadan yanzu yake da ya sani da ya Amince zai bari ta tafi gida wani wanka,
Ganin yanda ta daga riga tareda zaro breast daga bra zata bawa yaron yasa ya hadiye wani irin miyau mukut na kwadayi yanzu shikenan bashi kadai keda shiba, matsawa yayi gefen ta ya zauna lokacin da yaron ya kama ta runtse idanun ta gam saboda zafi,
Abin ya mugun burgeshi, matar shi da dan shi a yau a cikin gidan shi tana breast feeding dinshi, meyafi wannan burgewa,
Ganin yana shirin zama yasa momy komawa kitchen domin duba Abinda ta dora ta basu wuri domin tasan ba wai kunyar ta Al Ameen din kejiba don haka ya sa ta kauce, zuba mata ido yayi cikeda wani irin so sa shauki jinta yake har cikin tsokar jikin shi,
"Me zan nema sama da wannan baby? Mace tagari ya'ya nagari nasani zan samesu a karkashin inuwar mace tagari da nakeda ita, yafada yana shafo fuskar kyakkyawan d'an shi, tareda kallon yanda yake zukar nonon, d'an cire bakin shi yayi tareda kama kan nonon yadan matsa kadan yana cewa " wai har ruwa ya fito? Ikon Allah yafada yana kallon Abin kamar zaisa baki, "baby shikenan yanzu ya zama banawa ba,
Bata kai ga bashi Amsa ba momy ta shigo da Sallama, wanda yayi saurin waskewa ya saki nonon tareda d'an matsawa, tayi dariya a kasa, ganin yan da ya yi saurin matsawa, inya gama tashi mutafi momy ta fada, saurin cire bakin tayi wanda yaron yasanya kuka saboda ana mai wasa da Abinci, saurin karbar shi yayi yana cewa sorry sorry my boy momy ne ta fisge mana Abinci kyaleta zamu raba, yafada yana zura mai halshen shi cikin baki, yakama tamau yana tsotsa yayi tsit Abinshi,
Momy tace "wannan zamani akwai kallo ikon Allah yanzu yaran zamani sai abarsu wallahi, hijabin ta mikawa RAHAMA da katuwar suwaita yaron ma aka nadeshi cikin blanket na yara mai taushi, ta rungume shi suka fita shi da kanshi ya tuka su zuwa tsadden Asibiti, aka dubasu duka lafiya ita ma ba wata karuwa tayi sosai ba, suka bata Allurai da suka kamata da magun guna, kafin suka wuce da ita gidan Inna wanda da za a tona zuciyar Al Ameen bakikirin take saboda haushi yanzu yanaji yana gani za a tafi mai da mata da yaro ya koma gauro gaskiya akwai matsala Babba gwara yayi yayi yabar kasar nan inba haka ba zasuga rashin kunyar shi,
Inna tuni ta gyara dakinsu tsab ansa tsohon gadon ta dama a ciki ta dora ruwan zafi baba yakawo kaji saboda murna yace a figesu a zabga a tukunya kafin me jego ta iso, HAJARA da tuni ta iso gidan inna domin inna ta fada mata nan za a kawo ta wanka, ita ta zage tana zabga girki da gyare gyare, isowar su kuwa murna fal cikin kowa inna tayiwa momy maraba tareda zolayar ta "gaskiya hajiya Aisha kinayin wannan miji tunda yau kika biyoshi har gidan Amaryar shi, " ai Kedai larai bari dole in taho Karki kwace min miji, toh barkan mu da samun wannan Abun Alkhairi, suka fara gaisawa kafin Al Ameen ya fara shigo da kayan da driver ya kawo, kayane birjik kafin yasa shi ya shigoda kayan Abinci harda ruwan sha cartons aka rika saukewa saida inna tafara fada
Yana gama shigowa dasu Hajara na fitowa, sukayi clashing, tayi saurin sauke kanta kasa ta kasa cewa komai domin Allah yagani batason su hadu ma da shi domin irin watsuwar da ta bugamai a farko,
Waskewa yayi da yake d'an duniya ne " aa yaya Amarya Ashe har kin iso taron d'an naki, yafada cikeda son ya sa tasaki jiki tareda manta shirmen baya, ta d'an dago kai ta gaida shi cikeda jin kunya tamai barka ta shige dakin jegon da su inna ke ciki,
Husna ma sun iso tana ta zumudin daukar baby tareda murna kowa ma bata gani a gaban ta sai d'an ta,
"Aunty RAHAMA yaya ya miki wayau wallahi, duk ya kwashe fuskar shi,
Tafada Aliyu ma shigowa yayi yaga baby sannan yafita yasamu Al Ameen a mota yayi shiru,
Dafa shi yayi " hy brother inlow, yadai? " kaidai bari wai yaushe za a daina wannan al adar daukewa mutum mata idan ta haihu?
"Sai mun koyi Unguwar zoma dakan mu inajin koda sun taso muce mun iya, amma fa ni bazan yarda Husna ts koma wankan gida ba gaskiya, "tab wallahi baka isa ba yanda aka rabani da matata kaima sai kaji yanda nakeji,
" nifa yayan matar ka ne Al Ameen, "ni kuma fa,? Yafada yana kallon shi cikeda haushin zaman nan da yake ba d'an shi da matar shi a gefen shi,........ 🖊
*Matar Soja*
2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻
*ZANYI BIYAYYA*
🌻🌻
*By FENERH*
5⃣7⃣&5⃣8⃣