Sashe 33
Zanyi Biyayya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dagota yayi tareda zubawa kirjinta dake kyalli ta sama ido yace " um um kece zaki gaji, dani domin sai kin biya bashi duk kwalelen nan da kike min sai na fanshe kayana, Allah dai ya kaimu lokacin, kuma ki sani ni ba na wasa bane, kina ganin banda lafiya ma bugu biyu har kin cafke, I am a good player ko?
Yafada yana daga mata gira daya, sunne kanta tayi cikin wuyan shi tana dariya, wanda yanajin wata irin kasala da muguwar jiki na baibaye shi,
" stop that ko kisa in suma yanzu ba ruwa na uhm, saurin dagowa tayi tareda matsawa. " ina Kamun?
"Oh kece kika mantar dani komai wai babu amma bari inkira a nemo mana shi,
"Aje gidan Inna bata rasa gasara bare yanzu akwai taro, sunyi an ajiye,
"Ok bari inje inkarbo kici Abinci ina zuwa, " wait ina zakaje?
"Gidan Inna ma na inne mo mana Kamun, "da kanka? Fake ya manna mata tareda juyawa yace "bye sai na dawo baby take care,
Fita yayi ya leka dakin Husna yace taje ta taya ta hira yana zuwa, binshi tayi da ido tace "kaji wani sabon salo, bari ma inje in gwangwaje ta sunje sun bata min Fati kawai,
Fitar shi yayi yana fada mata ita kuwa tayi part dinshi, tasame ta har ta watso ruwa ta zauna tana bude plates din domin ganin Abinda zata iya ci,
Husna tayi Sallama,
Dago kanta tayi tareda cewa "kaga Amaryar yaya Aliyu,
Gira ta daga tana gyara taku "yes Kifada ba a fada,
Kinma sa nafasa fadan da nazoyi,
Amma sainayi complain,
"Na farko your husband ruined my party tunda ya shiga aka daina tani da my husband to be gaba daya kamar wani cele ya dauke hankalin kowa, and ke kuma kinzo ankoma kanki gaba daya like party din naku ne ba nawa ba,
"Waima ina kuka fita kuka je ne daga liki,?
"Tofa wannan irin korafi Aunty Husna, don gwara infara kafin ki shiga gidan yaya na duk da ni bakya kirana Aunty, "amma kuma bana kiran sunan ki ai, so a zauna lafiya, waima Meke damunki ne naga kinyi wani iri a hole,? "Zazzabin da nake ta fama this days a she a she kin kusa zama momy ne, tafada tana dariya,
"What? Husna tafada tareda danewa jikinta tana "da gaske ciki kikeda shi da gaske?
Dama kawata ta fada na karya tata oh my Allah, zan zama gwaggo tafada cikeda excitement,
Tana rungume ta, dariya RAHAMA tayi tace " wai yau ina shan matsa sai kace akaina aka fara ciki? " uhm dole kisha runguma irin wannan Abin farin ciki,zama tayi ta zuba musu waina da miyar sure sukaci ba laifi Amma duk zuciyar ta naga kamu ta matsu bataga ankawo mata shiba,
Shi kuwa da kanshi ya tuka mota har zuwa mabera, ya samu kofar gidan da mutane wasu Abokan Aliyu wasu kuma mutanen baba ne a gefe kasan cewar akwai haske yana hango komai duk da duhu yayi, , Aliyu ne ya fito, dai dai yana faka motar, ya nufe shi, "yadai naga dazu kunbar Hole? Madam ba lafiya dole inbar wurin kar a kara mata ciwon kai, yafada fuskar shi a sake, Kamun congrats am going to be a father very soon,
Washe baki Aliyu yayi yace "masha Allah kace na kusa zama Auncle,
"Yeah insha Allahu, yanzu dai muje ciki kamu mukazo nema, baby naso zaisha, "tofa inji Aliyu shine ka taso da daren nan? "Eh ya zanyi nidai muje in samo,
"Ai tsayawa zakayi inkawo maka domin gidan cike yake da baki bazaka iya ratsa suba, " ok yi sauri kar ya fita ranta, dariya Aliyu yayi "kai nifa yayan ku ne, " nikuma fa? Al Ameen yafada yana mai kallon ya manta kenan!? "Or haka ne yayan mu Afuwan, bari inshiga inkawo,
Inna ya samu ya mata magana a gefe, tayi dariya tareda wucewa tana ayya na yaran yanzu basuda kunya sam wallahi, ta samu penter Kara ma ta ciko da gasara ta rufe tabashi ya fita domin kai mai,
Godiya yayi ya tafi,
Saida ya sallaci isha a Unguwar su kafin ya shiga gidan, lokacin duk baki wasu sun watse sai kuma gobe, ya nufi kitchen yabawa mai aiki yace ta diba ta dama yanzu ta kawo, sai ta saka sauran a frij,
Dakin shi ya nufa,
Ya samu ita kadai ce ta kintsa kanta cikin nightie baka ta kwanta tana kallon hanyar koda ya shigo,
Zabura tayi ta mike, "an samu?
"Eh yanzu za a kawo miki, na bayar a dama,
"Ina Husna banace karta barki ke kadai ba? "Yanzu ta fita taje wurin friends dinta sunkira ta ne, " ok, yafada tareda kwabe rigar jikin shi, ya shige bathroom, saida ya watsa ruwa ya fito daure da towel,
Ruwa na diga a jikin shi, aka buga kofar,
Ya nufi hanyar zai bude tace "wait, tareda dirowa ta ce ka koma inga waye? Rikota yayi yana dariya, " why? Saboda ba kaya a jikin ka in aka ganka fa,?
Dage gira daya yayi " ke ba gani na kikeyi ba a hakan? Harara ta watsa mai tareda cewa " ni nice ai, ta nufi kofar ta budeta karbi plask da cup tayi godiya tareda komawa ta Ajiye yana ta binta da kallon, salon kishin ta na mugun burge shi, yanason yaga ana kishin shi,
Duk lokacin da ta bayyana kishin ta Abin na mai dadi sosai,
Zama tayi ta sha Kamun ta sosai har tanajin wani irin dadi shi kuwa ya zuba mata ido batareda ya damu ya nemi kaya ya saka ba kofar ya yaje ya rufe,
Ya dawo tareda dagata cak zuwa gado, kashe hasken dakin yayi ya kunna dim light,
Numfashi taja "bazaka tafi gida bane? "Um nan ina ne? "Gidan momy ta fada, ke ina ya kamata ki kasance by now? " gidana, tafada kai tsaye " and what are you doing here? " ina tsare lafiyar mijina ne " nop yau bana bukata gaskiya kibarni ko zan suma inki dawowa kibarni in ji lafiyar cikina kibarni in shiga inyi nutso a kogin zumar ki please......... 🖊
"Afuwan masoya da rashin jina jiya my vip yau insha Allahu zankawo muku na dare wani uzuri ne ya rukeni ku gafar ceni kunsan mu mata da sabgogi daban daban,
*Matar Soja*
******************
2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻
*ZANYI BIYAYYA*
🌻🌻
*By FENERH*
*ga masu bukatar biya ku hanzarta kar Abaku labari ku biya ku karanta cikin Aminci,katin Airtel 200 zaku turo normal vip 500 kuturo katin ku ta wannan numbar 09011251444 ko ta Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb don Allah vip Kudaina turomin kati idan kana son vip kutura min ta banki katin nayimin yawa sosai in bakuda Account kibayar a pos don Allah sucire charges dinsu a ciki, Y'an Niger 🇳🇪 masu bukatar biya ku nemi wanna number +225 48 15 39 03*
4⃣5⃣&4⃣6⃣
Dariya tayi Tareda girgiza kai, " kadaina kaga muna gidan momy zata gane ta koreka inka suma tasan me kayi don haka
Nidai ba ruwana, saurin rufe bakinta yayi da sauri, cikin zafi zafi yake aika mata da hot hot romance, ta ko ina domin a mugun bukace yake da ita,
Taimako itama tafara bashi domin taji tausayin yanda yakeyi kamar zaiyi hauka,
A daren tagane sosai duk da yanajin mugun ciwon marar like Always in zaiyi released yau ma haka ta faru jikin shi na rawa marar shi na kulle wa, bai kai ma ga cikar burin nashi ba ya fara juyi tareda zubewa gefe yana fitar da Nishi mai zafi,
A zabure ta janyo towel din da ke gefe ta rufe mai jiki tafara hawaye" kagani ko shiyasa nace maka aa, gashi ciwon marar ya tashi, da gudu ta dakko ruwan sanyi tafara shafa mishi tun kafin ya karasa sume mata dakyar ta samu numfashin shi ya tsaya, ya bude idanun shi da suka canja ya mata wani irin murmushi tareda fisgo zancen
"Why kika tashi kika barni bayan ban karasa suma ba? "Kagani ko kadaina ko in koma dakin Husna gaskiya bazan kuma ganganci da lafiyar kaba duba kaga badon na janye ba suma fa zakayi,
"Yeah lokacin da dadin zaizo ne ai dole insuma baby gashi kin hana, yanzu ruwan damuna zasuyi da kinbar ni dole zandawo in na suma,
Mikewa tayi ta wuce domin dole ta tsarkake kanta, saida ta fito shima ya mike yana dafe ciki domin Allah kadai yasan yanda yakejin ciwon marar tashi, gashi saura kiris Abun yafara dole yaji jiki, kamar yaro ne a fisge mishi lollipop,
Wani irin tausayin kanshi yakeji tareda Addu'a Allah ya yaye mai yazama kamar kowane namiji shima,
Washe gari kuwa gidan ya cika makil da mutane wato jajibarin daurin Aure kenan,
Tunda safe yabar gidan, saboda jama'a ita kuwa baccin ta tasha sosai har saida momy ta kawo mata Abinci da kanta tace taci baccin ya isa haka,
Tashi tayi tayi brush taci Abinci tareda shan kamunta tayi nak ta kuma bin lafiyar katifa domin baccin mugun jin dadin shi takeyi sam batajin ya isheta,.
A ranar sam baidawo ba koda akayi Indian night kasa zuwa tayi domin sam jikinta ba karfi mugun kasala da nauyin jikin takeji
Ba inda taje tana gidan, koda ya kirata yace tana ina, daga kwance Kawai ta amsa mai taci gaba da baccin ta, shima gidan ya dawo domin ganin lafiyar ta, samun tana bacci yasa ya shafa fuskar ta tareda marar ta ya bata fake ya koma inda yafito,
Washe gari ranar daurin Aure, wanda karfe daya na ranar aka daura Auren Husna da Aliyu akan sadaki mafi sauki da Albarka, sai muyi musu fatan Alkhairi da kuma zuri'a tagari,
Aranar kuma Amaren zasu tare a gidajen su harda Hajara da itama angama shirya mata dakinta dake cikin katon family house din su bello mai dauke da sasa yakai goma ya'ya da jikoki,
Gashi tasha gyara sosai a wurin Y'an Uwan inna da sukazo,
Gaba daya ta gama fauwala wa Allah Al amuran ta,
Yafada yana daga mata gira daya, sunne kanta tayi cikin wuyan shi tana dariya, wanda yanajin wata irin kasala da muguwar jiki na baibaye shi,
" stop that ko kisa in suma yanzu ba ruwa na uhm, saurin dagowa tayi tareda matsawa. " ina Kamun?
"Oh kece kika mantar dani komai wai babu amma bari inkira a nemo mana shi,
"Aje gidan Inna bata rasa gasara bare yanzu akwai taro, sunyi an ajiye,
"Ok bari inje inkarbo kici Abinci ina zuwa, " wait ina zakaje?
"Gidan Inna ma na inne mo mana Kamun, "da kanka? Fake ya manna mata tareda juyawa yace "bye sai na dawo baby take care,
Fita yayi ya leka dakin Husna yace taje ta taya ta hira yana zuwa, binshi tayi da ido tace "kaji wani sabon salo, bari ma inje in gwangwaje ta sunje sun bata min Fati kawai,
Fitar shi yayi yana fada mata ita kuwa tayi part dinshi, tasame ta har ta watso ruwa ta zauna tana bude plates din domin ganin Abinda zata iya ci,
Husna tayi Sallama,
Dago kanta tayi tareda cewa "kaga Amaryar yaya Aliyu,
Gira ta daga tana gyara taku "yes Kifada ba a fada,
Kinma sa nafasa fadan da nazoyi,
Amma sainayi complain,
"Na farko your husband ruined my party tunda ya shiga aka daina tani da my husband to be gaba daya kamar wani cele ya dauke hankalin kowa, and ke kuma kinzo ankoma kanki gaba daya like party din naku ne ba nawa ba,
"Waima ina kuka fita kuka je ne daga liki,?
"Tofa wannan irin korafi Aunty Husna, don gwara infara kafin ki shiga gidan yaya na duk da ni bakya kirana Aunty, "amma kuma bana kiran sunan ki ai, so a zauna lafiya, waima Meke damunki ne naga kinyi wani iri a hole,? "Zazzabin da nake ta fama this days a she a she kin kusa zama momy ne, tafada tana dariya,
"What? Husna tafada tareda danewa jikinta tana "da gaske ciki kikeda shi da gaske?
Dama kawata ta fada na karya tata oh my Allah, zan zama gwaggo tafada cikeda excitement,
Tana rungume ta, dariya RAHAMA tayi tace " wai yau ina shan matsa sai kace akaina aka fara ciki? " uhm dole kisha runguma irin wannan Abin farin ciki,zama tayi ta zuba musu waina da miyar sure sukaci ba laifi Amma duk zuciyar ta naga kamu ta matsu bataga ankawo mata shiba,
Shi kuwa da kanshi ya tuka mota har zuwa mabera, ya samu kofar gidan da mutane wasu Abokan Aliyu wasu kuma mutanen baba ne a gefe kasan cewar akwai haske yana hango komai duk da duhu yayi, , Aliyu ne ya fito, dai dai yana faka motar, ya nufe shi, "yadai naga dazu kunbar Hole? Madam ba lafiya dole inbar wurin kar a kara mata ciwon kai, yafada fuskar shi a sake, Kamun congrats am going to be a father very soon,
Washe baki Aliyu yayi yace "masha Allah kace na kusa zama Auncle,
"Yeah insha Allahu, yanzu dai muje ciki kamu mukazo nema, baby naso zaisha, "tofa inji Aliyu shine ka taso da daren nan? "Eh ya zanyi nidai muje in samo,
"Ai tsayawa zakayi inkawo maka domin gidan cike yake da baki bazaka iya ratsa suba, " ok yi sauri kar ya fita ranta, dariya Aliyu yayi "kai nifa yayan ku ne, " nikuma fa? Al Ameen yafada yana mai kallon ya manta kenan!? "Or haka ne yayan mu Afuwan, bari inshiga inkawo,
Inna ya samu ya mata magana a gefe, tayi dariya tareda wucewa tana ayya na yaran yanzu basuda kunya sam wallahi, ta samu penter Kara ma ta ciko da gasara ta rufe tabashi ya fita domin kai mai,
Godiya yayi ya tafi,
Saida ya sallaci isha a Unguwar su kafin ya shiga gidan, lokacin duk baki wasu sun watse sai kuma gobe, ya nufi kitchen yabawa mai aiki yace ta diba ta dama yanzu ta kawo, sai ta saka sauran a frij,
Dakin shi ya nufa,
Ya samu ita kadai ce ta kintsa kanta cikin nightie baka ta kwanta tana kallon hanyar koda ya shigo,
Zabura tayi ta mike, "an samu?
"Eh yanzu za a kawo miki, na bayar a dama,
"Ina Husna banace karta barki ke kadai ba? "Yanzu ta fita taje wurin friends dinta sunkira ta ne, " ok, yafada tareda kwabe rigar jikin shi, ya shige bathroom, saida ya watsa ruwa ya fito daure da towel,
Ruwa na diga a jikin shi, aka buga kofar,
Ya nufi hanyar zai bude tace "wait, tareda dirowa ta ce ka koma inga waye? Rikota yayi yana dariya, " why? Saboda ba kaya a jikin ka in aka ganka fa,?
Dage gira daya yayi " ke ba gani na kikeyi ba a hakan? Harara ta watsa mai tareda cewa " ni nice ai, ta nufi kofar ta budeta karbi plask da cup tayi godiya tareda komawa ta Ajiye yana ta binta da kallon, salon kishin ta na mugun burge shi, yanason yaga ana kishin shi,
Duk lokacin da ta bayyana kishin ta Abin na mai dadi sosai,
Zama tayi ta sha Kamun ta sosai har tanajin wani irin dadi shi kuwa ya zuba mata ido batareda ya damu ya nemi kaya ya saka ba kofar ya yaje ya rufe,
Ya dawo tareda dagata cak zuwa gado, kashe hasken dakin yayi ya kunna dim light,
Numfashi taja "bazaka tafi gida bane? "Um nan ina ne? "Gidan momy ta fada, ke ina ya kamata ki kasance by now? " gidana, tafada kai tsaye " and what are you doing here? " ina tsare lafiyar mijina ne " nop yau bana bukata gaskiya kibarni ko zan suma inki dawowa kibarni in ji lafiyar cikina kibarni in shiga inyi nutso a kogin zumar ki please......... 🖊
"Afuwan masoya da rashin jina jiya my vip yau insha Allahu zankawo muku na dare wani uzuri ne ya rukeni ku gafar ceni kunsan mu mata da sabgogi daban daban,
*Matar Soja*
******************
2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻
*ZANYI BIYAYYA*
🌻🌻
*By FENERH*
*ga masu bukatar biya ku hanzarta kar Abaku labari ku biya ku karanta cikin Aminci,katin Airtel 200 zaku turo normal vip 500 kuturo katin ku ta wannan numbar 09011251444 ko ta Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb don Allah vip Kudaina turomin kati idan kana son vip kutura min ta banki katin nayimin yawa sosai in bakuda Account kibayar a pos don Allah sucire charges dinsu a ciki, Y'an Niger 🇳🇪 masu bukatar biya ku nemi wanna number +225 48 15 39 03*
4⃣5⃣&4⃣6⃣
Dariya tayi Tareda girgiza kai, " kadaina kaga muna gidan momy zata gane ta koreka inka suma tasan me kayi don haka
Nidai ba ruwana, saurin rufe bakinta yayi da sauri, cikin zafi zafi yake aika mata da hot hot romance, ta ko ina domin a mugun bukace yake da ita,
Taimako itama tafara bashi domin taji tausayin yanda yakeyi kamar zaiyi hauka,
A daren tagane sosai duk da yanajin mugun ciwon marar like Always in zaiyi released yau ma haka ta faru jikin shi na rawa marar shi na kulle wa, bai kai ma ga cikar burin nashi ba ya fara juyi tareda zubewa gefe yana fitar da Nishi mai zafi,
A zabure ta janyo towel din da ke gefe ta rufe mai jiki tafara hawaye" kagani ko shiyasa nace maka aa, gashi ciwon marar ya tashi, da gudu ta dakko ruwan sanyi tafara shafa mishi tun kafin ya karasa sume mata dakyar ta samu numfashin shi ya tsaya, ya bude idanun shi da suka canja ya mata wani irin murmushi tareda fisgo zancen
"Why kika tashi kika barni bayan ban karasa suma ba? "Kagani ko kadaina ko in koma dakin Husna gaskiya bazan kuma ganganci da lafiyar kaba duba kaga badon na janye ba suma fa zakayi,
"Yeah lokacin da dadin zaizo ne ai dole insuma baby gashi kin hana, yanzu ruwan damuna zasuyi da kinbar ni dole zandawo in na suma,
Mikewa tayi ta wuce domin dole ta tsarkake kanta, saida ta fito shima ya mike yana dafe ciki domin Allah kadai yasan yanda yakejin ciwon marar tashi, gashi saura kiris Abun yafara dole yaji jiki, kamar yaro ne a fisge mishi lollipop,
Wani irin tausayin kanshi yakeji tareda Addu'a Allah ya yaye mai yazama kamar kowane namiji shima,
Washe gari kuwa gidan ya cika makil da mutane wato jajibarin daurin Aure kenan,
Tunda safe yabar gidan, saboda jama'a ita kuwa baccin ta tasha sosai har saida momy ta kawo mata Abinci da kanta tace taci baccin ya isa haka,
Tashi tayi tayi brush taci Abinci tareda shan kamunta tayi nak ta kuma bin lafiyar katifa domin baccin mugun jin dadin shi takeyi sam batajin ya isheta,.
A ranar sam baidawo ba koda akayi Indian night kasa zuwa tayi domin sam jikinta ba karfi mugun kasala da nauyin jikin takeji
Ba inda taje tana gidan, koda ya kirata yace tana ina, daga kwance Kawai ta amsa mai taci gaba da baccin ta, shima gidan ya dawo domin ganin lafiyar ta, samun tana bacci yasa ya shafa fuskar ta tareda marar ta ya bata fake ya koma inda yafito,
Washe gari ranar daurin Aure, wanda karfe daya na ranar aka daura Auren Husna da Aliyu akan sadaki mafi sauki da Albarka, sai muyi musu fatan Alkhairi da kuma zuri'a tagari,
Aranar kuma Amaren zasu tare a gidajen su harda Hajara da itama angama shirya mata dakinta dake cikin katon family house din su bello mai dauke da sasa yakai goma ya'ya da jikoki,
Gashi tasha gyara sosai a wurin Y'an Uwan inna da sukazo,
Gaba daya ta gama fauwala wa Allah Al amuran ta,