← Book details Zanyi Biyayya Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 10 OF 60

Sashe 10

Zanyi Biyayya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Fitowa da komai sukayi kan dining suka jera ta koma ya gyara ko ina fes tareda fitowa zata wuce dakinta, ya fito da guntayen kaya a jikinshi armless riga da tree quarter, Husna ta rikoshi "let go yaya na nayi feeding dinka, "just tell me kinaso ki bata min ciki da concussion yau, "no zodai ta zaunar dashi kan dining din ta tsayarda RAHAMA dake shirin wucewa,
"Sister in low come, ta fada ta ko matso jikinta narawa tafara gaida shi, ko dago kai baiyiba, tace " kizo kiyi serving muci delicious dinki mana,
Ta ce tom ba musu tafara kokarin daukar plate, cikin sauri Husna ta mike tace " no sister yayana bayason hijab ana mai serving remove it, tafada tareda cire mata hijabin,
Tuni ta diririce tareda ajiye plate din tafara kame kame daga karshe ta zauna kan daya daga cikin kujerun don bazata iya tsayuwar yaga jikinta a haka ba,
Kanshi ya dago domin yaga shirmen da sukeyi, yayi Arba da sumar kanta datasha parking cikin wani fancy ribbon, gashi baki suduk very long daga gani nan nade shi akayi, ya d'an kalli gefen damtsen hannun ta da yanayin rigar jikin ta, tuni yaji yana so ta mike yaga how the dress is, yasamu kanshi da daka mata tsawa " come on get up and serve us duk da baisan dalili ba amma shi sam baiyi niyyar cin komai ba,
"Hasbunallah yafada tareda hadiye yawu ganin yanda rigar ta zauna tam a jikinta ga wasu shining stones dake kashe mai ido saida Husna tace yaya Anzuba ya dawo sence dinshi ya dauke kai tareda jin kunyar yanda ya zubawa surar ta idanu, don shi tunda yake da mace bayan Husna bai taba tsayawa ya kalli wata haka ba,
And she surprised him with her structure young but huge body, him dole ta rika yawo da hijab she is hiding her heavy load, haka ya baje yaja girki cikeda wani mamakin ita tayi irin wannan?
Ta wutsiyar ido yake kallon ta tareda observing dinta sam ba a sake takeba ko cokali daya batayi ba, don haka yana ganawa ya cika glass cup da coconut juice din ya wuce tsakiyar falon tareda daukar remote ya kunna TV yana sipping yana hango yanda ta natsu har yana kallon yanda karamin bakinta dake dauke da natural colour janbaki a lips dinta, bayajin me take fada amma he can see ta saki jiki sosai da Husna har suna hira,........ . 🖊

"Ikon Allah ni kaina ina rubuta wanna labarin nishadi yake sakani don haka muje zuwa masoya muga ya lamarin zai tafi, na matsu bamuje dai dai wurin ba masoya,

*Matar Soja*
2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻
*ZANYI BIYAYYA*
🌻🌻

*By FENERH*

Free page

*ga masu bukatar biya ku hanzarta kar Abaku labari ku biya ku karanta cikin Aminci,katin Airtel 200 zaku turo normal vip 500 kuturo katin ku ta wannan numbar 09011251444 ko ta Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb don Allah vip Kudaina turomin kati idan kana son vip kutura min ta banki katin nayimin yawa sosai in bakuda Account kibayar a pos don Allah sucire charges dinsu a ciki, nagode masoya sai najiku*

1⃣1⃣&1⃣2⃣

Suna kammala cin Abincin ta dauki hijabin ta tareda mayar wa ta kwashe kayan ta kai kitchen tafara wanke wanda suka bata, Husna kuwa gefen yayan ta dake kallo Amma hankalin shi da zuciyar shi na wani wuri nadaban ta zauna,
"Yaya ni zantafi tunda kadawo, "so early ki jira Anjima in mayar dake, "ai da motor nazo, I no za akai miki gobe, tom tace tareda zama sunata hirar su, RAHAMA dai tana gamawa ta shigewar ta dakin ta bata kuma fitowa ba, yana hira yana kallon ko ina na falon kamar mai neman wani Abu,
Har lokacin da Husna ta tashi tafiya ta sameta a dakin ta deba mata kayan garar da aka kawo mata da yawa irin su cin cin da su alkaki da diblan, tayi godiya ta, rakota bakin kofar ganin shi tsaye a falon yasa ta juya ciki, sukatafi,
Bayan zuwan ta gida momy ta Kara tanbayar ta ya zaman nasu yake? Tafada mata komai da tagani harma da korata dakin Y'an aiki, da yanda duk take takure, barni da d'an banza zanyi naganin shi, bari dadyn ku yadawo Nigeria,

Zaman RAHAMA zamuce batada matsalar komai domin duk yanda mutum yadauki Al amari komai tsananin shi zaiga saukin shi haka komai saukin Abu inkasawa rayuwarka damuwa saika wahala, duk ta tattara komai tana bautar Allah da zuciyar ta daya aikin gidan duk da yake tunanin zai sata har taji wahala ta gudu yaga tanayin kayanta batareda ta gajiya ba, Abun har mamaki yake Bashi yanda zai tashi yaga every ware neat ga special dishes da yake mamakin yanda ta iya hadasu she is young but hard working and very active domin duk saurin tashin shi zai tashi yaga har ta kammala gyaran gidan duk girman shi tana girki ko wani Abu daban, wanda sam bata yarda su hadu tasan lokacin da yake fita motsa jiki tayi saurin gyara mai nashi dakin, cikin sauri takeyi tafita gudun laifi,
He want her to suffer amma ya lura tanayi ne because she love it,
Ga Addini da ya lura tanada rikon shi sosai domin kusan kullum sai yaji k'ira arta na tashi da Asuba wanda yasa shima yake zama a nashi yana yi sometimes,
Her life is very simple batada hayaniya ba cusa kai, ba yanda yayi tunanin take ba da farko she is so innocent,

HAJARA rayuwa tayi mata tsauri komai ya birkice mata tarasa madafa gashi tun ranarda ta dawo washe gari ta shirya zataje school baba yace indai shi yasaka ta to ya cireta domin tuni yasa Aliyu ya dakatar da ita wanda yazamar mata dodo a gidan yanzu har Addu a take ya fita, ba mai shiga sabgar ta ga gidan yanzu aiki takeyi tunda ba RAHAMA asubar farko inna ke tashin ta,
Tagaji gaskiya dole ta nemi mafita, RAHAMA ta tuna wadda tasan kila tana can gidan miji tana shan wahala Auren dole, don haka taji tanason taje gidan koda yaune taga ya take rayuwa, Amma tasan baza a barta ba kuma kota fita batasan inda gidan ta yake ba, don haka ta dauki wayar ta da bako sisi tayi mata please call me domin bata goge number da sukayi magana ranar ba,

Lokacin RAHAMA na kishin gide tana hutawa taji karar Y'ar wayar tata Alamar sako tasan dai ba ya Aliyu bane domin yanzu suka gama waya kuma tasan dawowar Hajara wanda hakan ya mata dadi koba komai Y'ar uwar tace bata son ta da tabewa, ganin please call me dinta jiki na rawa ta kirata domin Yaya Aliyu baya barin wayarta ba kudi saboda yana sabon copers allowance da ake basu,
Jiki na rawa tace "yaya Hajara' jin muryar RAHAMA tasa kuka tace RAHAMA kowa ya tsaneni ba a sona a gida baba ya hanani zuwa school ya daina bani ko sisi yanzu haka ko kofar gida ban fita don Allah ki roki inna yau inzo inga gidanki kinji ko zanji sauki,
Abunka da Zuciya mai imani tuni taji Y'ar uwar ta tabata tausayi tace bari inyi ma inna magana,
Ta katse kiran ta kira inna, ta roketa ta bar HAJARA tazo gidan ta kusan sati biyu bataga kowaba don Allah tanason ganin ta,
Ba musu inna tace tom Y'ar Albarka,

Domin bazata iya hana RAHAMA komai ba, tako yi godiya tareda kiran HAJARA tace inna tabarta, tazo ta fada mata sunan Unguwar, wanda saida HAJARA ta Kara tanbayar ta kodai batasan inda take ba? "Tace saidai kinzo idan kibshigo kimin please call me zan kiraki infada miki gidan, tafada tareda mikewa cikeda farin cikin zataga Y'ar uwar ta, ita kuwa HAJARA mugun tanta ma takeyi Address din da RAHAMA ta bata, tako shirya cikin best dress dinta ta fito wanda ta dade batayi ado irin wannan ba, wayarta ta dauka tareda duba wayarta tana tuno last da ta hau online lokacin da A yabo ya gasa mata magana, ta fita tareda Sallamar inna tace zantafi inna, ki gaida min da ya' tagari ga kudin mashin Albarkacin ya' tagari,

Ta mika mata Dari Biyar, ta Amsa domin tana neman na data, ta kuma duba A yabo, mashin ta hau ya kaita har low cost tafara baza idanu ko zataga d'an karamin gida wanda zai dace da RAHAMA, Amma ko ina a Unguwar ba ginin banza, ta ciro wayarta tareda kuma bawa RAHAMA please call me, tako kirata tace ta Kara matsowa ciki zataga 3upstairs ta shigo tafadawa mai gadin, domin tana fada mata ta taso ta fita da katon hijabin ta a karon farko ta tanbayi mai gadin gidan ta rokeshi ya bata kwatance gidan, yace ai hajiya mai sauki ne, duk Unguwar ga babu kamar gidanga kice mata hawa uku, sai lokacin ta kalli ginin wanda ta lura Ashe suna rayuwa a dwan stairs ne, tun tuni bata taba lura hawa uku bane sai yau ta karewa ginin kallo da irin ni'imar dake zagaye da gidan, cikin Sauri ta koma cikin gidan domin tasan tsayuwar ta wurin bai dace ba,

HAJARA tayi matukar girgiza da Al amarin harma dai data matso mai gadi ya bude mata gate din yana cewa shigo hajiya yanzu ta koma ciki, baki kawai HAJARA ta sake she can't believe her eyes, yanzu wannan gidan ne RAHAMA ke ciki kamar matar minister, kodai gadi mijin ta keyi a gidan aka basu boysquters? Bata gama tunani ba taji an fado jikinta har jakar hannun ta na faduwa, domin tayi mugun matsuwa taga yar uwar ta, ta fito tareda rungume ta, cikin yak'e da hassada ta tattaro natsuwar ta tace "ke fada min nan gidan mijin kine ko na ubangidan shi?
"Mushiga ciki yaya, tafada batareda ta lura da reaction dinta ba burinta kawai su shiga tayi hira da Y'ar uwarta,
Chapter 10 · 0% Book details