Sashe 28
Zanyi Biyayya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Rungume ta yayi gam jin har yanzu batace komai ba, " say something my wife, please, yafada muryar shi na cracking " kinaso in yi miki kuka ne wai? Ajiyar zuciya tayi tareda girgiza kai tace " zazzabi nakeji cikin wata irin muryar tausayi, domin ko ina na jikin ta ciwo yakeyi, ga kasan ta da takeji kamar wuta saboda zafi, " subuhanallah baby muje Inbaki pain reliever, kinji, ya dagata tareda rungume ta a gefen shi saboda shima kanshi baida karfi,
Dakin suka koma ya zaunar da ita tareda bude closet ya fito da wasu magun guna ya balloon biyu ya bata tareda ruwa, kafin ya janyo wayar shi ya kira daya daga cikin yaran shi yace ya yo musu take away,
Da kyar yasamu yayj wanka tareda Alwala yayi sallar la asar, kafin ya dawo gadon yaga tana bacci gaba daya tayi wani irin cool dama ita batada wani hayaniya fuskar ta ya zubawa ido tareda yin murmushi shikadai yasan irin kaunar da yakewa RAHAMA bare yanzu daya jita a matsayin mace, abin ba acewa komai domin mata akwai baiwa a cikin su Wanda sai Wanda ya leka zai san da hakan,
Zuba mata ido yayi na dogon lokaci har yaron shi ya dawo yafada mai ya siyo ya sauka tareda karbo ledodin ya koma sama, Ajiyewa yayi ya shiga kitchen din ya hado musu coffee tareda dauko plate da cups ya fito,
Ajiyewa yayi tareda nufar ta ya d'an buga kirjin ta kadan " baby get up kinji. Bakyau baccin yamma, d'an bakinta ta turo tareda tashi ta bude idanun ta tana d'an ya mutse fuska saboda har yanzu tanajin ciwon kan nata kadan kadan, ga kafafun ta tanajin sun kara tsami , ta ce " karfe nawa ne? Yace to 5, tayi saurin dirowa tare da nufar hanyar bathroom tana dan din gishi alamar tanajin zafi a kasan ta har yanzu, tafiyar ta yabi da kallo kafin yayi dariya ya sosa keya yana cewa "yeah the machine gun is working, cikin dauriya tadan sa ruwan zafi ta yi tsalki saboda tanajin zafi sosai da mugun zogi,
Tsalkin da. Tayi da ruwan zafi yasa taji wani irin sauki da kuma dadin wurin don haka ta dade tana watsa wa kanta hurt water a wurin kafin ta dauro alwala ta fito,
Har ya shinfida mata dadduma tareda mika mata hijabi ta saka tareda tada salla, yana zaune ya zuba tagumi yana kallon yanda takeyi cikin natsuwa da bin kaidojin sallah ba garaje,
Saida ta idar tayi azkar ya ce "madam a juyo a bani abinci am hungry,
Juyowa tayi tareda Dukar da kanta kasa ta gaida shi ya ce " ya jikin ki? Lafiya Kawai ta iya cewa kafin, yayi murmushi ya matso sosai ya cire mata hijabin tareda janyota tsakiyar kafafun shi,
Naman da aka gasa shi da romo romo ya bude a poil peper ya mika mata cup din coffee tareda janyo take away dake dauke da lafiyayyar pride rice, taji hadi, ya ce " bismilah nasan kinajin yunwa kema don duk na kwashe miki komai kamar yanda kika kwashe min nawa, ta d'an ci sosai kafin tace ta Koshi,
Shima yafara ci yanayi yana kallon ta, kamar ya hadiyeta yakeji a yau saboda so da tattali,
Saida ya gama ta mike cikin karfin hali ta kwashe komai ya bi bayan ta kamar wani bindi har zuwa kitchen din data tsaya wanke cups din da suka bata,
RAHAMA rayuwar ta tayi saboda yanda sam batada raki, don da watace langabewa zatayi saboda lalaci da iya shege, rungume ta yayi tsam tareda juyo da ita yayi capturing lips dinta cikin doki da zakuwa baiki ya kuma wata sumar a jikinta ba yanzu da zata bashi dama zai kuma lekawa garin maji dadi saidai, yana mugun jin tausayin ta da kuma wata irin zazzafar soyayyar ta dake ratsa ko ina NA lungu da sakon zuciyar shi,
Dagata yayi cak tareda rungume ta tsam a jikin shi yafara bata wani irin tsotsa da ke rikita kwakwal wa, baiki su kasance a haka Ba har karshen rayuwar su,
Saida yamata biji biji a kitchen din ya kyale ta saboda kiran sallar da akeyi ta magrib,
Fitowa yayi da ita suka wuce bathroom, tare, ya Tara musu ruwan wanka, tareda tube kayan jikinshi ya shiga ya ce " kema ki shigo muyi wanka, kasa dago kanta tayi domin bazata iya kallon shi a tsaye ba komai ba, don haka baya ta juya mai, saida ya fito tareda yin dariya yafara kwabe mata kayan jikin ta,
"Baby this shame has to stop tunda mun riga munzama daya, kinzama ni Nazama ke ba wata sauran kunya a tsakanin mu, haka tana noke noke yasata sukayi wanka tareda, yin salla tare, a ranar yayi bacci cikin farin ciki da natsuwa,
Irin baccin da bai tabayi ba tsawon rayuwar shi, kwanciya gado daya da mace after your first night, is the best in every couples history, and yayi matukar kokari ganin bai kuma neman ta ba a daren domin yanaso ta saki jikinta dashi kafin a kuma yi,
Da safe ta tashi garau domin ba wani ciwo da tashi tareda gyara gidan ta like before ta shirya musu breakfast, ta tsantsara Adon ta tareda baza kamshi, ta sakko kasa domin tanaso ta ga inda tafara rayuwar Auren ta mai cikeda farin ciki da kuma cigaba da Alkhairi da dama datake Gani a kullum cikin farin ciki take,
Sallamar da taji ne ya mugun bata mamaki, domin tasan safiya ce Al Ameen ma ko tashi baiyi ba, and ba wanda zai zo musu gida by this time, saidai kafin ma ta gama tunani suka sawo kai tareda gyara tafiyar su cikin yanga da nuna sufa sunci dubu sai ceto,,
Sunci uwar dauri kamar tsofaffin karuwai,
Ta gyara tsayuwar ta tareda zuba musu ido ta d'an daure fuska kadan tareda cewa "yaya HAJARA kune haka gidan mutane da sassafe daga ina haka?
"Um kaji masu gida Allah mai gida, ina gidan yake? Wannan ne gidan Hmm yarinya watan kunyar ki ya kusa tsayawa insha Allahu zakiga HAJARA a gidan da ya dama wannan ya kuma shanye shi a haduwa,............ 🖊
*ku tayata wannan yakin domin yakamata yau dai ta tabuka ma kanta wani Abun, and HAJARA yara irin su duniya Kawai ke koya musu hankali su shiga taitayin su saboda fushin iyaye babban bala'i ne da kuma masifa a rayuwar ya'ya, wanda wanna labari yana nufin ribar biyayya ne a wurin iyaye da kuma illar bijirewa zabin iyaye*
*Matar Soja*
2/28/21, 6:17 PM - Q: Pls 🌻🌻
*ZANYI BIYAYYA*
🌻🌻
*By FENERH*
*ga masu bukatar biya ku hanzarta kar Abaku labari ku biya ku karanta cikin Aminci,katin Airtel 200 zaku turo normal vip 500 kuturo katin ku ta wannan numbar 09011251444 ko ta Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb don Allah vip Kudaina turomin kati idan kana son vip kutura min ta banki katin nayimin yawa sosai in bakuda Account kibayar a pos don Allah sucire charges dinsu a ciki, Y'an Niger 🇳🇪 masu bukatar biya ku nemi wanna number +225 48 15 39 03*
3⃣7⃣&3⃣8⃣
Wani irin tukukin bakin ciki ne ya rufeta, musamman da ya juya ba wata kalma Mai dadi ya tafiyar shi, wazobiyar hannun ta ta kara kallo tsohuwa da ita, ta ja kafafun ta tayi cikin gidan, ko iya tsayawa batayi ba tafada Dakin su, ta saki kuka mai d'an kara, inna najin ta tace " ai dama wanda baiji maganar iyayen shiba yana tareda kuka don haka HAJARA tukuna ma Y'ar nan, tafada tana cigaba da sabgogin ta,
Bayan kwana biyu, suka kawo ganah must go din su guda uku kamar akwati da Babba da masu binta babbar ma ba katuwa can can ba, medium sai binta da Y'ar karamar cikin su,
Inna ta kira makota aka Amsa tareda godiya dasa Albarka, makota aka tafi ana tsegumi,
Bayan sun watse inna tayi guda ta ce " ina HAJARA fito ga kayan Auren ki, Abin ba acewa komai, dole ta fito, tundaga nesa tasa kuka ganin ganah must go din a tsakar gidan, " yanzu ita HAJARA ce aka kawowa wainnan kayan Auren?
Dole tayi kokarin hadiye kukan nan, inna tace zauna mugani dakyau nida ke,
Inna ta fito da zannuwa roba guda kusan goma sai kuma kamfala ta roba itama guda hudu ga takalma Y'an malabin guda biyu da wasu quality shoe irin na Y'an kauye, ta kalli kayan da ko da take gidan ubanta da ba wani Arziki sukeda shiba tanada sutura ta kece raini domin mahaifin su ba baya bane wajen share musu hawaye,
Kayan kwalliyar kuwa ko nata sunfi wainnan daraja goma sha Biyar, don yanzu haka kayan ta da takeda su duk bana banza, inna tace " kai HAJARA kinga kaya ko, to Allah kade fitina ai yayi kokari a irin sana'ar shi ya yi wannan uban kaya Allah dai ya mai Albarka, kallon inna Kawai tayi ta mike tayi daki, batajin zata kuma yin musu da kowa, bare iyayen ta, koda wannan Auren shine Ajalin ta dole ta karbeshi tayi BIYAYYA, duk da zabin tane ita takawo cikin rashin sani,
Inna tace " bari in kai daki kafin bakanku ya shigo yaga harkar Arziki, daki takoma tana kukan nadama tareda jin tausayin kanta tana hango daular da tayi wa kanta bakin ciki tunfarko gashi Y'ar uwar ta NA ciki yanzu tana fanta mawa,
Ranar tayi kuka hartaba uku lada,
Washe gari baba ya kirata da sassafe kafin ya fita, yace ta zauna,
Dakin suka koma ya zaunar da ita tareda bude closet ya fito da wasu magun guna ya balloon biyu ya bata tareda ruwa, kafin ya janyo wayar shi ya kira daya daga cikin yaran shi yace ya yo musu take away,
Da kyar yasamu yayj wanka tareda Alwala yayi sallar la asar, kafin ya dawo gadon yaga tana bacci gaba daya tayi wani irin cool dama ita batada wani hayaniya fuskar ta ya zubawa ido tareda yin murmushi shikadai yasan irin kaunar da yakewa RAHAMA bare yanzu daya jita a matsayin mace, abin ba acewa komai domin mata akwai baiwa a cikin su Wanda sai Wanda ya leka zai san da hakan,
Zuba mata ido yayi na dogon lokaci har yaron shi ya dawo yafada mai ya siyo ya sauka tareda karbo ledodin ya koma sama, Ajiyewa yayi ya shiga kitchen din ya hado musu coffee tareda dauko plate da cups ya fito,
Ajiyewa yayi tareda nufar ta ya d'an buga kirjin ta kadan " baby get up kinji. Bakyau baccin yamma, d'an bakinta ta turo tareda tashi ta bude idanun ta tana d'an ya mutse fuska saboda har yanzu tanajin ciwon kan nata kadan kadan, ga kafafun ta tanajin sun kara tsami , ta ce " karfe nawa ne? Yace to 5, tayi saurin dirowa tare da nufar hanyar bathroom tana dan din gishi alamar tanajin zafi a kasan ta har yanzu, tafiyar ta yabi da kallo kafin yayi dariya ya sosa keya yana cewa "yeah the machine gun is working, cikin dauriya tadan sa ruwan zafi ta yi tsalki saboda tanajin zafi sosai da mugun zogi,
Tsalkin da. Tayi da ruwan zafi yasa taji wani irin sauki da kuma dadin wurin don haka ta dade tana watsa wa kanta hurt water a wurin kafin ta dauro alwala ta fito,
Har ya shinfida mata dadduma tareda mika mata hijabi ta saka tareda tada salla, yana zaune ya zuba tagumi yana kallon yanda takeyi cikin natsuwa da bin kaidojin sallah ba garaje,
Saida ta idar tayi azkar ya ce "madam a juyo a bani abinci am hungry,
Juyowa tayi tareda Dukar da kanta kasa ta gaida shi ya ce " ya jikin ki? Lafiya Kawai ta iya cewa kafin, yayi murmushi ya matso sosai ya cire mata hijabin tareda janyota tsakiyar kafafun shi,
Naman da aka gasa shi da romo romo ya bude a poil peper ya mika mata cup din coffee tareda janyo take away dake dauke da lafiyayyar pride rice, taji hadi, ya ce " bismilah nasan kinajin yunwa kema don duk na kwashe miki komai kamar yanda kika kwashe min nawa, ta d'an ci sosai kafin tace ta Koshi,
Shima yafara ci yanayi yana kallon ta, kamar ya hadiyeta yakeji a yau saboda so da tattali,
Saida ya gama ta mike cikin karfin hali ta kwashe komai ya bi bayan ta kamar wani bindi har zuwa kitchen din data tsaya wanke cups din da suka bata,
RAHAMA rayuwar ta tayi saboda yanda sam batada raki, don da watace langabewa zatayi saboda lalaci da iya shege, rungume ta yayi tsam tareda juyo da ita yayi capturing lips dinta cikin doki da zakuwa baiki ya kuma wata sumar a jikinta ba yanzu da zata bashi dama zai kuma lekawa garin maji dadi saidai, yana mugun jin tausayin ta da kuma wata irin zazzafar soyayyar ta dake ratsa ko ina NA lungu da sakon zuciyar shi,
Dagata yayi cak tareda rungume ta tsam a jikin shi yafara bata wani irin tsotsa da ke rikita kwakwal wa, baiki su kasance a haka Ba har karshen rayuwar su,
Saida yamata biji biji a kitchen din ya kyale ta saboda kiran sallar da akeyi ta magrib,
Fitowa yayi da ita suka wuce bathroom, tare, ya Tara musu ruwan wanka, tareda tube kayan jikinshi ya shiga ya ce " kema ki shigo muyi wanka, kasa dago kanta tayi domin bazata iya kallon shi a tsaye ba komai ba, don haka baya ta juya mai, saida ya fito tareda yin dariya yafara kwabe mata kayan jikin ta,
"Baby this shame has to stop tunda mun riga munzama daya, kinzama ni Nazama ke ba wata sauran kunya a tsakanin mu, haka tana noke noke yasata sukayi wanka tareda, yin salla tare, a ranar yayi bacci cikin farin ciki da natsuwa,
Irin baccin da bai tabayi ba tsawon rayuwar shi, kwanciya gado daya da mace after your first night, is the best in every couples history, and yayi matukar kokari ganin bai kuma neman ta ba a daren domin yanaso ta saki jikinta dashi kafin a kuma yi,
Da safe ta tashi garau domin ba wani ciwo da tashi tareda gyara gidan ta like before ta shirya musu breakfast, ta tsantsara Adon ta tareda baza kamshi, ta sakko kasa domin tanaso ta ga inda tafara rayuwar Auren ta mai cikeda farin ciki da kuma cigaba da Alkhairi da dama datake Gani a kullum cikin farin ciki take,
Sallamar da taji ne ya mugun bata mamaki, domin tasan safiya ce Al Ameen ma ko tashi baiyi ba, and ba wanda zai zo musu gida by this time, saidai kafin ma ta gama tunani suka sawo kai tareda gyara tafiyar su cikin yanga da nuna sufa sunci dubu sai ceto,,
Sunci uwar dauri kamar tsofaffin karuwai,
Ta gyara tsayuwar ta tareda zuba musu ido ta d'an daure fuska kadan tareda cewa "yaya HAJARA kune haka gidan mutane da sassafe daga ina haka?
"Um kaji masu gida Allah mai gida, ina gidan yake? Wannan ne gidan Hmm yarinya watan kunyar ki ya kusa tsayawa insha Allahu zakiga HAJARA a gidan da ya dama wannan ya kuma shanye shi a haduwa,............ 🖊
*ku tayata wannan yakin domin yakamata yau dai ta tabuka ma kanta wani Abun, and HAJARA yara irin su duniya Kawai ke koya musu hankali su shiga taitayin su saboda fushin iyaye babban bala'i ne da kuma masifa a rayuwar ya'ya, wanda wanna labari yana nufin ribar biyayya ne a wurin iyaye da kuma illar bijirewa zabin iyaye*
*Matar Soja*
2/28/21, 6:17 PM - Q: Pls 🌻🌻
*ZANYI BIYAYYA*
🌻🌻
*By FENERH*
*ga masu bukatar biya ku hanzarta kar Abaku labari ku biya ku karanta cikin Aminci,katin Airtel 200 zaku turo normal vip 500 kuturo katin ku ta wannan numbar 09011251444 ko ta Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb don Allah vip Kudaina turomin kati idan kana son vip kutura min ta banki katin nayimin yawa sosai in bakuda Account kibayar a pos don Allah sucire charges dinsu a ciki, Y'an Niger 🇳🇪 masu bukatar biya ku nemi wanna number +225 48 15 39 03*
3⃣7⃣&3⃣8⃣
Wani irin tukukin bakin ciki ne ya rufeta, musamman da ya juya ba wata kalma Mai dadi ya tafiyar shi, wazobiyar hannun ta ta kara kallo tsohuwa da ita, ta ja kafafun ta tayi cikin gidan, ko iya tsayawa batayi ba tafada Dakin su, ta saki kuka mai d'an kara, inna najin ta tace " ai dama wanda baiji maganar iyayen shiba yana tareda kuka don haka HAJARA tukuna ma Y'ar nan, tafada tana cigaba da sabgogin ta,
Bayan kwana biyu, suka kawo ganah must go din su guda uku kamar akwati da Babba da masu binta babbar ma ba katuwa can can ba, medium sai binta da Y'ar karamar cikin su,
Inna ta kira makota aka Amsa tareda godiya dasa Albarka, makota aka tafi ana tsegumi,
Bayan sun watse inna tayi guda ta ce " ina HAJARA fito ga kayan Auren ki, Abin ba acewa komai, dole ta fito, tundaga nesa tasa kuka ganin ganah must go din a tsakar gidan, " yanzu ita HAJARA ce aka kawowa wainnan kayan Auren?
Dole tayi kokarin hadiye kukan nan, inna tace zauna mugani dakyau nida ke,
Inna ta fito da zannuwa roba guda kusan goma sai kuma kamfala ta roba itama guda hudu ga takalma Y'an malabin guda biyu da wasu quality shoe irin na Y'an kauye, ta kalli kayan da ko da take gidan ubanta da ba wani Arziki sukeda shiba tanada sutura ta kece raini domin mahaifin su ba baya bane wajen share musu hawaye,
Kayan kwalliyar kuwa ko nata sunfi wainnan daraja goma sha Biyar, don yanzu haka kayan ta da takeda su duk bana banza, inna tace " kai HAJARA kinga kaya ko, to Allah kade fitina ai yayi kokari a irin sana'ar shi ya yi wannan uban kaya Allah dai ya mai Albarka, kallon inna Kawai tayi ta mike tayi daki, batajin zata kuma yin musu da kowa, bare iyayen ta, koda wannan Auren shine Ajalin ta dole ta karbeshi tayi BIYAYYA, duk da zabin tane ita takawo cikin rashin sani,
Inna tace " bari in kai daki kafin bakanku ya shigo yaga harkar Arziki, daki takoma tana kukan nadama tareda jin tausayin kanta tana hango daular da tayi wa kanta bakin ciki tunfarko gashi Y'ar uwar ta NA ciki yanzu tana fanta mawa,
Ranar tayi kuka hartaba uku lada,
Washe gari baba ya kirata da sassafe kafin ya fita, yace ta zauna,