Sashe 40
Zanyi Biyayya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sundade a wajen suna hira a tsakanin su kafin ya tafi domin ganin mata sai tururuwa sukeyi suna shiga gidan wanda yasan is impossible ya iya shiga ciki again,
Momy ma sai da ta dade kafin tabar gidan kamar kar ta tafi takeji tayi ta rike d'an jikan ta,
Baba ma ya dawo yaga jikan shi bakin shi har kunne rai yagani, su HAJARA da Husna sune masu girke girke domin Y'an barka, ta saki jiki sosai domin taga yanda baba ya ji mugun dadin ganin ta saki jikin ta ta kara kyau da cikowa saboda ta kwantar da hankalin ta, ita kanta wani irin Alfahari takeyi da rayuwar ta a yau, da ta kuma bijirewa da Allah Kadai yasan Abinda zata fuskan ta yau,
Taga jarabawa saboda bijirewa iyaye da tayi a farko ilimin ta bai Amfane taba wayewar ta tatashi abanza,
Don haka Alhmdulillah yau gata cikin gatan ta kowa ya saki jiki da ita ba wani kyara ko tsana, sai dare mijinta yazo suka tafi bayan yazo yaga baby sai wani irin rawar jiki yakeyi akan HAJARAr saboda shikan shi yasan tafi karfin rayuwar shi nesa ba kusa ba tunda shi daga ilimin primary bai kara ko ina ba ita kuwa almost degree qualification takeda duk da tajawa kanta, Husna ma Aliyu yazo sun wuce, a ranar dady yazo yaga jariri harda dunkulalliyar kyauta saboda farin ciki,
Al Ameen ma sai karfe goman dare ya iya dawowa gidan domin yasan dai kowa yabar gidan yanzu,
Har dakin ta ya shiga, lokacin ta shirya kwanciya, yaron na kwance cikin kayan sanyi farare,
Ya shigo da Sallama, ta dago idanun ta tareda Amsa wa ta saki Ajiyar zuciya tareda murmushi, "welcome Abba tafada da kalar tsokana,
Saida ya sunkuci yaron ya zauna a gefen ta " bawani Abba bayan kunyi min wuyar gani, trough out tunanin ku nakeyi, hope ba a jagwal gwala min yaro da yawa ba, yafada yana kissing dinshi,
" ya kam sha dauka yau, saurin taba goshin shi yayi, " gashi har jikin shi na zafi, gaskiya gobe zanyiwa Inna magana kar wadda tazo ta daukar min yaro,
Kallon shi tayi tana dariya " zaka iya? Watch and see, zaki gani,
D'an matse fuska tayi domin ita kanta wani irin zazzabi takeji saboda cikowar nonuwan nata da sukayi,
Kallon ta yayi yaga tana dafewa, " lafiya madam maman baby?
" nono na, tafada, wanda saida yaji Kalmar har Kasan kafar shi, ya wani irin dashe murya, "me ya sameshi? "Sun ciko suna min ciwo har zazzabi nakeji,
Juyawa yayi ya ce " bashi to yasha zasu rage cikar kiji sauki, yafada yana tsurawa kirjin ido domin yana so yaga yanda sukayi,
A hankali take daga rigar tareda ciro shi, ya zubawa niple din da suka kara fitowa saboda fitowa,
Dora mata yaron yayi yace bashi yasha inyi mai huduba yafada duk idanun shi sun k'ank'ance, ya mugun dauriya yana dauke kanshi saboda yasan bai dace ya yi wani Abu a gidan surukai ba gata cikin d'an yan jego, don haka bai dade ba ya tafi bayan ya yiwa d'an shi huduba da Abubakar, suna mai daraja da girma Amini ga ma aiki S. A. W,
Ya dade a mota kafin ya wuce yana hamdala da aka dauke ta don yanaji a jikinshi in suna tare zaiyi aika aika Ashe iyaye na da tasu hikima na dauke mace a haihuwar farko, yana taimakawa ta fuskoki daban daban,
Washe gari aka kawo ragunan kauri da akwatunan kayan barka irin dai hidima ta Al adar sakkwatawa wanda kowa yasan suna kashe kudi a wanna fage bana wasa ba,
Kafin Yazo mata da Albishir mafi dadi a rayuwar ta domin jin dadin haihuwar Abubakar Sadiq da tayi, na farko Admission dinta to school of science and technology domin cikar burin ta sai kuma takardun wani d'an madai daicin gida da yace ta bawa Hajara su koma da mijin ta Wanda yasan hakan zai faran ta mata sosai,
Ai kuwa ta koka sosai saboda farin ciki ta rungume shi gam tana kara godewa Allah da ya bata miji irin shi gaba daya yagama zama gatan ta farin cikin ta miji nagari Abin Alfaharin kowace mace a rayuwa, don haka itakam tana Alfahari da Auren biyayya da tayi gashi Akullum tana ganin Alkhairi tako wane gefe, me yafi wainnan Abubuwan farin ciki a rayuwar ta cikar burin ta farin cikin Y'ar uwar ta, don tasan Hajara yau zatayi farin ciki sosai,
Tayi godiya har ta rasa bakin gode mai karshe cafke bakin shi tayi tana bashi Lafiyayyan kiss, saida ya kwace kanshi yana maida numfashi, " no madam kibar irin wannan godiyar har mu koma gidan mu Amma yanzu if you countinue zan iya loosing control, guiwar ta tasa a kasa tareda rike hannun shi tace "Allahu ya kare min kai ya kuma kara buda maka ya baka Aljannah madauwa miya mijina,
Share mata hawaye yayi tareda girgiza kai, " you no what? Girgiza kai tayi " bantaba jin wani farin ciki ba fiye da yau, saboda nayi miki Abinda ya faran tamiki Zuciya har kina kuka that's means kina son karatun nan fiyeda tunani? " yes tafada tana rungume shi, amma farin cikin biyu ne da yaya HAJARA nasan zatayi farin ciki sosai yau Wallahi,
"Umm ki ce mata ta sa me gidan ta ya neme ni a waya inbashi wani aiki ya Ajiye wannan saboda inganta rayuwar su,
And baba Dady ya biya musu hajji bana shida Hajara dasu inna dasu Husna da Aliyu ma, don haka Karki sumar min ni natafi, yafada yana barin gidan cikeda farin cikin ganin murnar matar tashi,
Wanda tazama speechless a a wurin yau su inna zasuje hajji harda yaya HAJARA dasu yaya Aliyu, Allahu Akbar,
Wani irin kabbara ta buga tareda fita a guje zuwa dakin inna da mutane ke ciki ta fada jikinta tasa kukan dad'i,
Saida ta tsorata inna da jama'ar wurin, saida taga duk sun rude tace yi hakuri inna kukan dadi nakeyi zakuje hajji kuda su baba dady ya biya muku ni kuma zanci gaba da karatuna inna ga takardun gidan yaya HAJARA kuma, ta mika mata duk ta rikice,
Ai tuni kowa yafara tayasu murna inna ma harda kwalla tace dole a kira baban ku gaskiya, wannan gida dai haka aka wuni ana murna, inna ta dauki Sadiq tana Kiran shi Mai babban suna mai goshin Alkhairi Allah ya rayaka Akan sunnah d'an nan ka tsotsa nonon Albarka d'an nan,
Wanda Kalmar saida ta taba RAHAMA, sosai wato halin mutum nabin ya'yan shi Allah yakara mana hakuri da hali na gari da juriya domin gamawa da wannan duniya lafiya,
Hajara kuwa ai kuka wiwi tayi ranar gida hajji ga wani Albishir duk a dalilin Auren da ta bijirewa, Allah na sonta da RAHAMA datayi saurin dawowa hayyacin ta da batasan irin jarabawar da zata fuskanta ba, number Al Ameen ta karba ta kirashi tareda kiran bello tafada mai, ai shima barin wurin aikin shi yayi yazo gidan, yayi wa RAHAMA godiya kafin ya karbi number Al Ameen shima yakira yafara godiya, yace yaje ya sameshi a office domin ana gama suna yanada tafiya agaban shi, don haka ba bata lokaci ya tafi, Wanda yabashi manager a wani katon farm house dinshi wanda yayi Alkawarin biyanshi Albashi mai tsoka, don haka Bello ya kira HAJARA da kyautar Allah a gareshi domin ta zama Alkhairi a tareda shi tareda shiwa ladidi Albarka data hadasu domin ta tozarta Rayuwar HAJARA saigata tazamo Alkhairi atare da shi sanadin ta zaifara murza mota duk da ta gidan gonar ce zata dawo hannun shi domin jigilar kaida kawo, don haka dole yaje yawa ladidi godiya daga nan,
Tayi matukar mamakin jin ana kiranta wani a waje domin Abinda take nema kenan yanzu miji any how Mr Available kawai yazo tabar rayuwar gidan su da take cikeda yunwa kowa ya nemo ya ciyar da kanshi, dama HAJARA ce ke d'an janyo mata farin jini insuna tare tana samun mashin shini yanzu kuwa dif na kashewa ma gagarar ta yakeyi saidai ta sata a wurin innar su wata rana,
Don haka tanajin ana kiran ladidi ta fara washe baki ta fara kwaskwarima,
Ta fito, tayi mamakin ganin bello, saidai tayi saurin natsa kanta don tsoro yake bata don ba karamin duka ya narka musu ba ranar nan,
Ganin yanda yake fara a yasa ta saki jiki, " Aa Alhaji bello kaine a gidan mu? Wani irin kara washe baki yayi yace "kai dole inkara miki tukuici don ke kirani Alhaji dut da bani zani makka ba matata zata nima Alhaji nike inda rai da Nisan kwana don haka gashi, yaciro dalleliyar dubu guda yabata,
"Wallahi da mugun takaici kika bani Amma yanzu kewanke fess, saboda keyi sanadin hadani da, mace mai kafar Arziki, Nasamu aiki Nasamu gida gata zata makka don haka kijira inasata ta kawo miki Alkyabba me cada......... 🖊
"Hassada ga mai rabo taki don haka don't worry bout your enemies, suna maka hassada kullum kana kara cigaba a rayuwar ka, kaidai ka tsarkake zuciyar ka ka kyale kowa,
*Matar Soja*
2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻
*ZANYI BIYAYYA*
🌻🌻
*By FENERH*
*Aslm zanci gaba da wannan labari kamar yanda wasu suka shawar ceni kuma insha Allahu zaku nishadantu da sabon salon da zai biyo baya, godiya gareku kawaye na, daku nake military wife's Addu'a tareda neman kariya tareda gamawa lafiya tareda mazajen ku baki daya, Aminiyar kwarai Zainab mom Abdul Allah yabar kauna, tareda ke ta hannun dama na mom sawwama, sai my Besty Mom haidar dama sauran da bankira ba Allahu yabar mu tare yakara mana hakuri da juriya da juna*
5⃣9⃣&6⃣0⃣
Momy ma sai da ta dade kafin tabar gidan kamar kar ta tafi takeji tayi ta rike d'an jikan ta,
Baba ma ya dawo yaga jikan shi bakin shi har kunne rai yagani, su HAJARA da Husna sune masu girke girke domin Y'an barka, ta saki jiki sosai domin taga yanda baba ya ji mugun dadin ganin ta saki jikin ta ta kara kyau da cikowa saboda ta kwantar da hankalin ta, ita kanta wani irin Alfahari takeyi da rayuwar ta a yau, da ta kuma bijirewa da Allah Kadai yasan Abinda zata fuskan ta yau,
Taga jarabawa saboda bijirewa iyaye da tayi a farko ilimin ta bai Amfane taba wayewar ta tatashi abanza,
Don haka Alhmdulillah yau gata cikin gatan ta kowa ya saki jiki da ita ba wani kyara ko tsana, sai dare mijinta yazo suka tafi bayan yazo yaga baby sai wani irin rawar jiki yakeyi akan HAJARAr saboda shikan shi yasan tafi karfin rayuwar shi nesa ba kusa ba tunda shi daga ilimin primary bai kara ko ina ba ita kuwa almost degree qualification takeda duk da tajawa kanta, Husna ma Aliyu yazo sun wuce, a ranar dady yazo yaga jariri harda dunkulalliyar kyauta saboda farin ciki,
Al Ameen ma sai karfe goman dare ya iya dawowa gidan domin yasan dai kowa yabar gidan yanzu,
Har dakin ta ya shiga, lokacin ta shirya kwanciya, yaron na kwance cikin kayan sanyi farare,
Ya shigo da Sallama, ta dago idanun ta tareda Amsa wa ta saki Ajiyar zuciya tareda murmushi, "welcome Abba tafada da kalar tsokana,
Saida ya sunkuci yaron ya zauna a gefen ta " bawani Abba bayan kunyi min wuyar gani, trough out tunanin ku nakeyi, hope ba a jagwal gwala min yaro da yawa ba, yafada yana kissing dinshi,
" ya kam sha dauka yau, saurin taba goshin shi yayi, " gashi har jikin shi na zafi, gaskiya gobe zanyiwa Inna magana kar wadda tazo ta daukar min yaro,
Kallon shi tayi tana dariya " zaka iya? Watch and see, zaki gani,
D'an matse fuska tayi domin ita kanta wani irin zazzabi takeji saboda cikowar nonuwan nata da sukayi,
Kallon ta yayi yaga tana dafewa, " lafiya madam maman baby?
" nono na, tafada, wanda saida yaji Kalmar har Kasan kafar shi, ya wani irin dashe murya, "me ya sameshi? "Sun ciko suna min ciwo har zazzabi nakeji,
Juyawa yayi ya ce " bashi to yasha zasu rage cikar kiji sauki, yafada yana tsurawa kirjin ido domin yana so yaga yanda sukayi,
A hankali take daga rigar tareda ciro shi, ya zubawa niple din da suka kara fitowa saboda fitowa,
Dora mata yaron yayi yace bashi yasha inyi mai huduba yafada duk idanun shi sun k'ank'ance, ya mugun dauriya yana dauke kanshi saboda yasan bai dace ya yi wani Abu a gidan surukai ba gata cikin d'an yan jego, don haka bai dade ba ya tafi bayan ya yiwa d'an shi huduba da Abubakar, suna mai daraja da girma Amini ga ma aiki S. A. W,
Ya dade a mota kafin ya wuce yana hamdala da aka dauke ta don yanaji a jikinshi in suna tare zaiyi aika aika Ashe iyaye na da tasu hikima na dauke mace a haihuwar farko, yana taimakawa ta fuskoki daban daban,
Washe gari aka kawo ragunan kauri da akwatunan kayan barka irin dai hidima ta Al adar sakkwatawa wanda kowa yasan suna kashe kudi a wanna fage bana wasa ba,
Kafin Yazo mata da Albishir mafi dadi a rayuwar ta domin jin dadin haihuwar Abubakar Sadiq da tayi, na farko Admission dinta to school of science and technology domin cikar burin ta sai kuma takardun wani d'an madai daicin gida da yace ta bawa Hajara su koma da mijin ta Wanda yasan hakan zai faran ta mata sosai,
Ai kuwa ta koka sosai saboda farin ciki ta rungume shi gam tana kara godewa Allah da ya bata miji irin shi gaba daya yagama zama gatan ta farin cikin ta miji nagari Abin Alfaharin kowace mace a rayuwa, don haka itakam tana Alfahari da Auren biyayya da tayi gashi Akullum tana ganin Alkhairi tako wane gefe, me yafi wainnan Abubuwan farin ciki a rayuwar ta cikar burin ta farin cikin Y'ar uwar ta, don tasan Hajara yau zatayi farin ciki sosai,
Tayi godiya har ta rasa bakin gode mai karshe cafke bakin shi tayi tana bashi Lafiyayyan kiss, saida ya kwace kanshi yana maida numfashi, " no madam kibar irin wannan godiyar har mu koma gidan mu Amma yanzu if you countinue zan iya loosing control, guiwar ta tasa a kasa tareda rike hannun shi tace "Allahu ya kare min kai ya kuma kara buda maka ya baka Aljannah madauwa miya mijina,
Share mata hawaye yayi tareda girgiza kai, " you no what? Girgiza kai tayi " bantaba jin wani farin ciki ba fiye da yau, saboda nayi miki Abinda ya faran tamiki Zuciya har kina kuka that's means kina son karatun nan fiyeda tunani? " yes tafada tana rungume shi, amma farin cikin biyu ne da yaya HAJARA nasan zatayi farin ciki sosai yau Wallahi,
"Umm ki ce mata ta sa me gidan ta ya neme ni a waya inbashi wani aiki ya Ajiye wannan saboda inganta rayuwar su,
And baba Dady ya biya musu hajji bana shida Hajara dasu inna dasu Husna da Aliyu ma, don haka Karki sumar min ni natafi, yafada yana barin gidan cikeda farin cikin ganin murnar matar tashi,
Wanda tazama speechless a a wurin yau su inna zasuje hajji harda yaya HAJARA dasu yaya Aliyu, Allahu Akbar,
Wani irin kabbara ta buga tareda fita a guje zuwa dakin inna da mutane ke ciki ta fada jikinta tasa kukan dad'i,
Saida ta tsorata inna da jama'ar wurin, saida taga duk sun rude tace yi hakuri inna kukan dadi nakeyi zakuje hajji kuda su baba dady ya biya muku ni kuma zanci gaba da karatuna inna ga takardun gidan yaya HAJARA kuma, ta mika mata duk ta rikice,
Ai tuni kowa yafara tayasu murna inna ma harda kwalla tace dole a kira baban ku gaskiya, wannan gida dai haka aka wuni ana murna, inna ta dauki Sadiq tana Kiran shi Mai babban suna mai goshin Alkhairi Allah ya rayaka Akan sunnah d'an nan ka tsotsa nonon Albarka d'an nan,
Wanda Kalmar saida ta taba RAHAMA, sosai wato halin mutum nabin ya'yan shi Allah yakara mana hakuri da hali na gari da juriya domin gamawa da wannan duniya lafiya,
Hajara kuwa ai kuka wiwi tayi ranar gida hajji ga wani Albishir duk a dalilin Auren da ta bijirewa, Allah na sonta da RAHAMA datayi saurin dawowa hayyacin ta da batasan irin jarabawar da zata fuskanta ba, number Al Ameen ta karba ta kirashi tareda kiran bello tafada mai, ai shima barin wurin aikin shi yayi yazo gidan, yayi wa RAHAMA godiya kafin ya karbi number Al Ameen shima yakira yafara godiya, yace yaje ya sameshi a office domin ana gama suna yanada tafiya agaban shi, don haka ba bata lokaci ya tafi, Wanda yabashi manager a wani katon farm house dinshi wanda yayi Alkawarin biyanshi Albashi mai tsoka, don haka Bello ya kira HAJARA da kyautar Allah a gareshi domin ta zama Alkhairi a tareda shi tareda shiwa ladidi Albarka data hadasu domin ta tozarta Rayuwar HAJARA saigata tazamo Alkhairi atare da shi sanadin ta zaifara murza mota duk da ta gidan gonar ce zata dawo hannun shi domin jigilar kaida kawo, don haka dole yaje yawa ladidi godiya daga nan,
Tayi matukar mamakin jin ana kiranta wani a waje domin Abinda take nema kenan yanzu miji any how Mr Available kawai yazo tabar rayuwar gidan su da take cikeda yunwa kowa ya nemo ya ciyar da kanshi, dama HAJARA ce ke d'an janyo mata farin jini insuna tare tana samun mashin shini yanzu kuwa dif na kashewa ma gagarar ta yakeyi saidai ta sata a wurin innar su wata rana,
Don haka tanajin ana kiran ladidi ta fara washe baki ta fara kwaskwarima,
Ta fito, tayi mamakin ganin bello, saidai tayi saurin natsa kanta don tsoro yake bata don ba karamin duka ya narka musu ba ranar nan,
Ganin yanda yake fara a yasa ta saki jiki, " Aa Alhaji bello kaine a gidan mu? Wani irin kara washe baki yayi yace "kai dole inkara miki tukuici don ke kirani Alhaji dut da bani zani makka ba matata zata nima Alhaji nike inda rai da Nisan kwana don haka gashi, yaciro dalleliyar dubu guda yabata,
"Wallahi da mugun takaici kika bani Amma yanzu kewanke fess, saboda keyi sanadin hadani da, mace mai kafar Arziki, Nasamu aiki Nasamu gida gata zata makka don haka kijira inasata ta kawo miki Alkyabba me cada......... 🖊
"Hassada ga mai rabo taki don haka don't worry bout your enemies, suna maka hassada kullum kana kara cigaba a rayuwar ka, kaidai ka tsarkake zuciyar ka ka kyale kowa,
*Matar Soja*
2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻
*ZANYI BIYAYYA*
🌻🌻
*By FENERH*
*Aslm zanci gaba da wannan labari kamar yanda wasu suka shawar ceni kuma insha Allahu zaku nishadantu da sabon salon da zai biyo baya, godiya gareku kawaye na, daku nake military wife's Addu'a tareda neman kariya tareda gamawa lafiya tareda mazajen ku baki daya, Aminiyar kwarai Zainab mom Abdul Allah yabar kauna, tareda ke ta hannun dama na mom sawwama, sai my Besty Mom haidar dama sauran da bankira ba Allahu yabar mu tare yakara mana hakuri da juriya da juna*
5⃣9⃣&6⃣0⃣