Sashe 2
Zanyi Biyayya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Fitowa mutumin yayi cikin shigar Alfarma irin ta wa inda suka jik'a da naira ya gyara madubin idanun shi ya mikawa malam bala hannu ba kyama, cikin ladabi ya rusuna sukayi musabaha, tareda tanbayar shi yau kwando za akawo ko rabi?
"Muje inuwarka muyi magana malam bala taimako nake nema Allah yasa ka Amince,
"Bismillah Alhaji, ya bashi bencin da yake zama, ya ko zauna, tareda fuskantar shi,
"Dama Alfarmar itace, ina son ka Ajiye wannan sana'ar kazo muyi aiki tare idan Badamuwa ka zamo driver na akoda yaushe, zan rika biyanka Albashi mai tsoka,shiru malam bala yayi, Alhaji shuaibu yace" nawa ne ribar Albasar ka a kullum?
Shiru yayi nadan lokaci yana nazari kafin yace a kullum ina iya samun ribar dubu biyu, idan na siyarda ta dubu goma inkuma kasuwar tayi kasa bai wuce ma insamu Dari Biyar a rana wata rana har Dari biyu,
Kaga in za ayi cefane ma wata rana sai mun shiga cikin uwar kudin ma,
"Toh karka damu, yanzu dai zan hadaka da wani yaro na ya koya maka mota nan da sati biyu in kana da kai zaka kware da Y'ar dar Allah, ya ciro katin address din shi ya bashi yace ya same shi a gidan shi dake tamaje quarters,
Yayi godiya sosai, domin yana matukar bukatar canjin sana'ar domin wata rana ma Albasar tafka hasara yake musamman lokacin zafi taita rubewa,
Suka rabu A ranar da tsantsar farin ciki ya koma gidan shi, ya fadawa inna larai,
Tace "malam zaka iya kuwa? "Insha Allahu larai ki tayani Addu'a kinga HAJARA nakeso insaka ta makarantar da takeso HAJARA ta nason hutu larai ina son ta huta,
Murmushi tayi tareda kallon Y'ar karamar yarta RAHAMA dake wasan ta a lokacin, bata wuce shekara daya ba, tace to "ya' tafa? "Dukan su in Allah ya Y'ar da zasuji dadi, to Allah ya bamu Alkhairi malam Allah ya taimaka ya kuma bada sa'a, ya Amsa da Ameen,
Alhmdulillah cikin watanni kadan rayuwar su ta canja domin
Domin Alhaji shuaibu mutum ne mai dattako da sanin darajar d'an Adam bayan Albashi harda hidimar kayan Abinci yi musu yakeyi,,
Don haka har Account malam bala ya bude yana adana kudin shi, domin siyan gidan kanshi, ana haka mai gidan da suke ciki yanemi su tashi zai siyar da gidan, Hankalin malam bala ya tashi domin ko rabin kudin gidan baida da ya siya don haka, dole yafara neman gidan haya domin tashi su bashi gidan ya siyar,
Ranar yaje wurin aikin shi yake neman izinin Alhaji shuaibu domin komawa gida da wuri ya nemi haya domin notice din da aka bashi ya kusa cika,
Anan Alhaji shuaibu ya nemi yafada mai waye mai gidan?
Ya fadamai yace ko yanada number shi ya Bashi, yace eh ya ciro Y'ar karamar Nokia dinshi ya duba ya bashi, atake ya kirashi yace mai Alhaji shuaibu ne mai dala yabo ai kuwa cikin tsananin girmamawa ya gaida shi, ya tanbaye shi ina yake yana son ganin shi, cikin rawar jiki yace Alhaji lafiya? "No akan gidan kane da kakeson ka siyar na mabera so ina son siya,
Cikin rawar jiki yace ansiyar maka Alhaji duk da wani ya taya Amma kai nasiyar maka, domin duk garin sokoto yasan waye Alhaji shuaibu Mai dala yabo, domin ya shahara ta fagen daukaka da taimakon Al Umma,
A ranar ya biya kudin gidan tareda mallakawa malam bala takardum yace mishi nashine halak malak, kuka malam bala yayi sosai saboda jin dadin yadda Allah ya kawo Alhaji shuaibu cikin rayuwar su, gaba daya rayuwar iyalin shi ta inganta sutura Abinci Abin batarwa, ga inna larai ma tana sana'oin ta a Unguwar ya gyare gidan tsab ya zama na zamani da ajiyar da yakeyi, gini ne mai tsakar gida dakuna guda hudu ne a tsakar gidan ciki daya daya, sai kitchen da bayan gida sai kuma bandaki na bayan gida dana wanka,
Tsakar gidan fes yake ya lailayu da suminti wanda suke wanke shi kaida kai kasan cewar inna larai mace mai tsafta,
Ba Abinda zasuce sai hamdala,
HAJARA na makarantar da takeso, har lokacin da RAHAMA ma ta isa itama aka jefata, rayuwar su sai hamdala, Aliyu har ya kammala secondary ya shiga d'an fodio university sokoto,
Shekaru na tafiya cikin fik'irar ubangiji da kuma Y'ar dar shi, har Hajara ta shiga itama d'an fodio wanda da taimakon Alhaji shuaibu duk karatun su ke tafiya ba tangarda don kowa yasan karatun jami'a ba Abu ne mai sauki ba,
While RAHAMA na Ajin karshe a secondary,
HAJARA yarinya ce mai mugun girman kai da rashin kunya ga sangarta sam bata taba Ajiye kanta kusa ba don komai tagani duniya sai tasa malam bala ya siyeshi, shikuwa Allah ya dora mai sonta fiyeda Y'an Uwan ta yace MAMAN shi ce ita gata da sunan mahaifiyar shi gata suna kama, domin fara ce tas irin farin fulanin Asali tanada jikinta mulmule kamar mai rayuwa cikin kankara,
Kyakkyawar gaske ce tanada kyau a fuskar ta da laushin fata saidai batada cikar halittar ya mace ta gefen sura kirjin tama saitaga dama takesa musu brah a gida inzata fitane dai take Amfani da mai soso domin karawa halittar ta Armashi, sumar kanta kuwa batada tsawo sosai saidai inka kalleta zakayi tunanin tanada shi saboda yanda suma ke kwance saman goshinta,
Tana rikita Maza gida da school domin HAJARA akwai daukar wanka da gayu,
Akwai wulakanci domin har yau taki tsaida kwakkwaran saurayi saboda dogon buri a rayuwar ta don ita bama ta hango kanta a gidan gwamna tafi hangota a president Villa, tana ikirarin ita fa matar manya ce, inna tayi tayi ta rage mugun hali taki,
While RAHAMA kuwa she is very cool girl bata cika magana ba gata chocolate color ce ita mai haske ba mai duhu ba irin color din nan mai wuyar samu, kallo daya idan kayi mata idan tana tareda HAJARA zakace she is ugly but wanda duk yasan ainihin sirrin kyau yasan tafi HAJARA sinadaran kyau, eye lashes dinta is natural gira lips everything about her is unique she is very cam girl and simple,
Fagen jiki kuwa she is slim but akwai body figure ainihin coca cola shape akwai k,asa dai dai jikinta haka kirjinta a full da har suna damunta kuma irin masu bajewar nan ne saman kirji, that's why she is always in hijab to hide her body,
A fagen aikin gidan ma itace kan gaba duk aikin gidan shara girki wanke wanke har wankin kayan su da na HAJARA gata bata taba damuwa da rashin yin HAJARA ba,
Tasan duk yanda zata tafiyarda rayuwar ta tundaga boko har islamiyya,
Bata wasa domin tayi sauka yanzuma takai izu talatin a hadda,
Gashi yanzu Ana fama da zancen Auren HAJARA da d'an gidan Alhaji shuaibu,
*******************
Kamar koda yaushe ta tashi da wuri ta gyara ko ina tareda taya innar su hada Abin kari, ita ta dauki na yayan su ta kaimai dakin shi dake farkon shigowar sai ta dauki nasu, inna tace " Y'ar uwar ki taki tashi ko? "Eh inna nayi ta tashin ta taki,
"Allah ya shirya, ta fada tareda cewa " kiyi ki shirya karkiyi latti kinji? "To inna nama yi wanka saura kaya kawai zansaka,
Tafada tareda matsawa gefen fanfo ta wanke jikinta tareda nufar dakin su ta shirya cikin uniform dinta da sukasha guga riga da wando da kuma hijabinta fes, HAJARA nata juyi haka ta shirya tayi tafiyar ta, kudin mashin ta leka dakin baban su ta karba,
Tafito cikin natsuwa take takunta, a gefen titi tafiya take tana kallon titin kozata samu kabu kabu amma shiru gashi zata makara, ganin ta yi tafiya mai nisa bata samu achaba ba taja ta tsaya sai motoci ne ke wucewa da gudun gaske kowa na saurin zuwa bakin aikin shi domin kasancewar ta safiya ce,
Bata Ankara ba taji kamar anyi fatali da ita gefen titi domin wani irin iska da batasan daga ina yataso ba,
Jinta kawai tayi akasa ga kafarta datake jinta kamar ta karye saboda faduwar da tayi, ganin mutane sun nufota tareda mata sannu wani saurayi ne dake wurin ya dagata, "sannu kinji halin yaran manyan garinga kenan basuda mutunci saboda sunga sunada kuddi,
Kallon jikinta tayi sai yanzu ta fahimci fatali mota tayi da ita gefen titi,
Ga farin hijabinta ya koma brown,
Wani irin tukuki taji yataso mata yaza ayi taje school a haka?
Wajen da taka motocin sun tsaya a jere guda uku kirar Mercedes Benz bakake wuluk, a bayan su An rubuta A Yabo 3 wanda take iya gani,
Ko motsi motacin basu kuma yiba,
Matashin nan yace kije gida ko in kaiki ga mashin dina kije a dubaki ina fatan bakiji ciwoba,
Hawaye ta sharce ta girgiza kai, tareda cewa " wancan ne ya bugeni? "Eh kiyi hakuri A yabo ne baida mutunci kyale shi yanzu duk wanda ya nemi zuwa kusa dashi zai sha wulakanci,
"Saboda shi waye tafada cikeda jin haushi shine mutum na farko da taji tana burin fadawa magana domin yasan d'an Adam nada baiwa da daraja,
Jan kafarta ta farayi duk da tana mata zugI ta nufi wurin motocin, ko glass din su bakake ne wuluk baka ganin kowa a ciki ta bayan ta kwankwasa, drivern ya sauke glass "hajiya kiyi hakuri oga na wacccan motar and ki tafi kawai, tunda har yace mu tsaya aga lafiyarki tukuna kinga he care,
"Bala'i ta fada wato yafi karfin ma yafito yabada hakuri,
Nufar motar tayi ana karkije karkije ta ki sauraran driver da kuma wannan matashin,
Kwankwasa kofar bayan tayi saida aka dauki kusan minti Biyar kafin Yabawa driver damar sauke glass din,
A hakimce yake cikin gedzner sky blue tana maiko, ya kishin gida kamar wani prince ko sarki, idanun shi masu daukeda black eye glass ya rufe ruf,
"Muje inuwarka muyi magana malam bala taimako nake nema Allah yasa ka Amince,
"Bismillah Alhaji, ya bashi bencin da yake zama, ya ko zauna, tareda fuskantar shi,
"Dama Alfarmar itace, ina son ka Ajiye wannan sana'ar kazo muyi aiki tare idan Badamuwa ka zamo driver na akoda yaushe, zan rika biyanka Albashi mai tsoka,shiru malam bala yayi, Alhaji shuaibu yace" nawa ne ribar Albasar ka a kullum?
Shiru yayi nadan lokaci yana nazari kafin yace a kullum ina iya samun ribar dubu biyu, idan na siyarda ta dubu goma inkuma kasuwar tayi kasa bai wuce ma insamu Dari Biyar a rana wata rana har Dari biyu,
Kaga in za ayi cefane ma wata rana sai mun shiga cikin uwar kudin ma,
"Toh karka damu, yanzu dai zan hadaka da wani yaro na ya koya maka mota nan da sati biyu in kana da kai zaka kware da Y'ar dar Allah, ya ciro katin address din shi ya bashi yace ya same shi a gidan shi dake tamaje quarters,
Yayi godiya sosai, domin yana matukar bukatar canjin sana'ar domin wata rana ma Albasar tafka hasara yake musamman lokacin zafi taita rubewa,
Suka rabu A ranar da tsantsar farin ciki ya koma gidan shi, ya fadawa inna larai,
Tace "malam zaka iya kuwa? "Insha Allahu larai ki tayani Addu'a kinga HAJARA nakeso insaka ta makarantar da takeso HAJARA ta nason hutu larai ina son ta huta,
Murmushi tayi tareda kallon Y'ar karamar yarta RAHAMA dake wasan ta a lokacin, bata wuce shekara daya ba, tace to "ya' tafa? "Dukan su in Allah ya Y'ar da zasuji dadi, to Allah ya bamu Alkhairi malam Allah ya taimaka ya kuma bada sa'a, ya Amsa da Ameen,
Alhmdulillah cikin watanni kadan rayuwar su ta canja domin
Domin Alhaji shuaibu mutum ne mai dattako da sanin darajar d'an Adam bayan Albashi harda hidimar kayan Abinci yi musu yakeyi,,
Don haka har Account malam bala ya bude yana adana kudin shi, domin siyan gidan kanshi, ana haka mai gidan da suke ciki yanemi su tashi zai siyar da gidan, Hankalin malam bala ya tashi domin ko rabin kudin gidan baida da ya siya don haka, dole yafara neman gidan haya domin tashi su bashi gidan ya siyar,
Ranar yaje wurin aikin shi yake neman izinin Alhaji shuaibu domin komawa gida da wuri ya nemi haya domin notice din da aka bashi ya kusa cika,
Anan Alhaji shuaibu ya nemi yafada mai waye mai gidan?
Ya fadamai yace ko yanada number shi ya Bashi, yace eh ya ciro Y'ar karamar Nokia dinshi ya duba ya bashi, atake ya kirashi yace mai Alhaji shuaibu ne mai dala yabo ai kuwa cikin tsananin girmamawa ya gaida shi, ya tanbaye shi ina yake yana son ganin shi, cikin rawar jiki yace Alhaji lafiya? "No akan gidan kane da kakeson ka siyar na mabera so ina son siya,
Cikin rawar jiki yace ansiyar maka Alhaji duk da wani ya taya Amma kai nasiyar maka, domin duk garin sokoto yasan waye Alhaji shuaibu Mai dala yabo, domin ya shahara ta fagen daukaka da taimakon Al Umma,
A ranar ya biya kudin gidan tareda mallakawa malam bala takardum yace mishi nashine halak malak, kuka malam bala yayi sosai saboda jin dadin yadda Allah ya kawo Alhaji shuaibu cikin rayuwar su, gaba daya rayuwar iyalin shi ta inganta sutura Abinci Abin batarwa, ga inna larai ma tana sana'oin ta a Unguwar ya gyare gidan tsab ya zama na zamani da ajiyar da yakeyi, gini ne mai tsakar gida dakuna guda hudu ne a tsakar gidan ciki daya daya, sai kitchen da bayan gida sai kuma bandaki na bayan gida dana wanka,
Tsakar gidan fes yake ya lailayu da suminti wanda suke wanke shi kaida kai kasan cewar inna larai mace mai tsafta,
Ba Abinda zasuce sai hamdala,
HAJARA na makarantar da takeso, har lokacin da RAHAMA ma ta isa itama aka jefata, rayuwar su sai hamdala, Aliyu har ya kammala secondary ya shiga d'an fodio university sokoto,
Shekaru na tafiya cikin fik'irar ubangiji da kuma Y'ar dar shi, har Hajara ta shiga itama d'an fodio wanda da taimakon Alhaji shuaibu duk karatun su ke tafiya ba tangarda don kowa yasan karatun jami'a ba Abu ne mai sauki ba,
While RAHAMA na Ajin karshe a secondary,
HAJARA yarinya ce mai mugun girman kai da rashin kunya ga sangarta sam bata taba Ajiye kanta kusa ba don komai tagani duniya sai tasa malam bala ya siyeshi, shikuwa Allah ya dora mai sonta fiyeda Y'an Uwan ta yace MAMAN shi ce ita gata da sunan mahaifiyar shi gata suna kama, domin fara ce tas irin farin fulanin Asali tanada jikinta mulmule kamar mai rayuwa cikin kankara,
Kyakkyawar gaske ce tanada kyau a fuskar ta da laushin fata saidai batada cikar halittar ya mace ta gefen sura kirjin tama saitaga dama takesa musu brah a gida inzata fitane dai take Amfani da mai soso domin karawa halittar ta Armashi, sumar kanta kuwa batada tsawo sosai saidai inka kalleta zakayi tunanin tanada shi saboda yanda suma ke kwance saman goshinta,
Tana rikita Maza gida da school domin HAJARA akwai daukar wanka da gayu,
Akwai wulakanci domin har yau taki tsaida kwakkwaran saurayi saboda dogon buri a rayuwar ta don ita bama ta hango kanta a gidan gwamna tafi hangota a president Villa, tana ikirarin ita fa matar manya ce, inna tayi tayi ta rage mugun hali taki,
While RAHAMA kuwa she is very cool girl bata cika magana ba gata chocolate color ce ita mai haske ba mai duhu ba irin color din nan mai wuyar samu, kallo daya idan kayi mata idan tana tareda HAJARA zakace she is ugly but wanda duk yasan ainihin sirrin kyau yasan tafi HAJARA sinadaran kyau, eye lashes dinta is natural gira lips everything about her is unique she is very cam girl and simple,
Fagen jiki kuwa she is slim but akwai body figure ainihin coca cola shape akwai k,asa dai dai jikinta haka kirjinta a full da har suna damunta kuma irin masu bajewar nan ne saman kirji, that's why she is always in hijab to hide her body,
A fagen aikin gidan ma itace kan gaba duk aikin gidan shara girki wanke wanke har wankin kayan su da na HAJARA gata bata taba damuwa da rashin yin HAJARA ba,
Tasan duk yanda zata tafiyarda rayuwar ta tundaga boko har islamiyya,
Bata wasa domin tayi sauka yanzuma takai izu talatin a hadda,
Gashi yanzu Ana fama da zancen Auren HAJARA da d'an gidan Alhaji shuaibu,
*******************
Kamar koda yaushe ta tashi da wuri ta gyara ko ina tareda taya innar su hada Abin kari, ita ta dauki na yayan su ta kaimai dakin shi dake farkon shigowar sai ta dauki nasu, inna tace " Y'ar uwar ki taki tashi ko? "Eh inna nayi ta tashin ta taki,
"Allah ya shirya, ta fada tareda cewa " kiyi ki shirya karkiyi latti kinji? "To inna nama yi wanka saura kaya kawai zansaka,
Tafada tareda matsawa gefen fanfo ta wanke jikinta tareda nufar dakin su ta shirya cikin uniform dinta da sukasha guga riga da wando da kuma hijabinta fes, HAJARA nata juyi haka ta shirya tayi tafiyar ta, kudin mashin ta leka dakin baban su ta karba,
Tafito cikin natsuwa take takunta, a gefen titi tafiya take tana kallon titin kozata samu kabu kabu amma shiru gashi zata makara, ganin ta yi tafiya mai nisa bata samu achaba ba taja ta tsaya sai motoci ne ke wucewa da gudun gaske kowa na saurin zuwa bakin aikin shi domin kasancewar ta safiya ce,
Bata Ankara ba taji kamar anyi fatali da ita gefen titi domin wani irin iska da batasan daga ina yataso ba,
Jinta kawai tayi akasa ga kafarta datake jinta kamar ta karye saboda faduwar da tayi, ganin mutane sun nufota tareda mata sannu wani saurayi ne dake wurin ya dagata, "sannu kinji halin yaran manyan garinga kenan basuda mutunci saboda sunga sunada kuddi,
Kallon jikinta tayi sai yanzu ta fahimci fatali mota tayi da ita gefen titi,
Ga farin hijabinta ya koma brown,
Wani irin tukuki taji yataso mata yaza ayi taje school a haka?
Wajen da taka motocin sun tsaya a jere guda uku kirar Mercedes Benz bakake wuluk, a bayan su An rubuta A Yabo 3 wanda take iya gani,
Ko motsi motacin basu kuma yiba,
Matashin nan yace kije gida ko in kaiki ga mashin dina kije a dubaki ina fatan bakiji ciwoba,
Hawaye ta sharce ta girgiza kai, tareda cewa " wancan ne ya bugeni? "Eh kiyi hakuri A yabo ne baida mutunci kyale shi yanzu duk wanda ya nemi zuwa kusa dashi zai sha wulakanci,
"Saboda shi waye tafada cikeda jin haushi shine mutum na farko da taji tana burin fadawa magana domin yasan d'an Adam nada baiwa da daraja,
Jan kafarta ta farayi duk da tana mata zugI ta nufi wurin motocin, ko glass din su bakake ne wuluk baka ganin kowa a ciki ta bayan ta kwankwasa, drivern ya sauke glass "hajiya kiyi hakuri oga na wacccan motar and ki tafi kawai, tunda har yace mu tsaya aga lafiyarki tukuna kinga he care,
"Bala'i ta fada wato yafi karfin ma yafito yabada hakuri,
Nufar motar tayi ana karkije karkije ta ki sauraran driver da kuma wannan matashin,
Kwankwasa kofar bayan tayi saida aka dauki kusan minti Biyar kafin Yabawa driver damar sauke glass din,
A hakimce yake cikin gedzner sky blue tana maiko, ya kishin gida kamar wani prince ko sarki, idanun shi masu daukeda black eye glass ya rufe ruf,