← Book details Zanyi Biyayya Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 24 OF 60

Sashe 24

Zanyi Biyayya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

"Kai kawata ai kuwa ko makaho ya shafa yasan Al Ameen ya gama haduwa, kuma Karki manta kece kika fara turani ga soyayyar shi, tun baya burgeni har ya shiga zuciya ta, "tab wallahi yanzu nafi ganin Haduwar Alhaji bello, kibada kai Kawai kawata gayen badai motoci ba, kina ganin irin motocin da yake zuwa dasu kina Y'ar fa shi. Wallahi daga Gani yafi A yabo hutu da kudi,
Wani iri HAJARA tayi " Amma fa mummu na ne, "ke wa ya fada miki in mutum nada charas ana ganin munin shi? Ai beb ki fara sauraran shi Kawai kinga yanzu ko kinyi me bazaki taba Auren Al Ameen ba Amma zaki iya Amfani da wani ki rama, yakama ta kija ayiwa RAHAMA kishiya kota halin yaya ne, shine kadai hanyar da zaki rama, saboda bazai taba Auren ki ba koda ya saketa wahalar banza kikeyi ko kin rabasu,
Shiru tayi tareda cizon yatsa, tace "ai duk baki hango min hakan ba kawata,
Sai yanzu, "Amma ba komai, dole kuma in raba RAHAMA da farin cikin ta, bazan taba barin ta cikin farin ciki ba wanna kankanbar da takeyi sai na sa ta dawo Abar tausayi, kuma shawarar ki zanbi zan Auri bello Auren huce haushi za suga biki zasuga naira ranar zasuka kayan lefe, Amma kiyi min wata Al farma kawata,
Ke nakeso ki zamowa RAHAMA karfen kafa, ki bibiyi Al Ameen kota bala'i domin ki shiga cikin gidan ki hanata sakewa, Zanbaki taimako nima tareda fada miki komai yanda bazaki sha wahalar samun shi ba,

Wani irin mikewa ladidi tayi, kamar da gaske tace ", what? Ni in Auri wanda kikeso? Allah ya kiyaye ai bazan taba yarda in Auri masoyin aminiyata ba ina, ke nifa sam baya wani burgeni, ni Kawai ki kyale shi ko ki nemi wata cikin kawayen mu, "um um kece na yarda dake ke nakeso ki Aure shi domin kece kawar da ke share min hawaye kece Kawai ke iya bani shawara inga Amfanin ta,
Rungume ta ladidi tayi cikin matukar farin ciki harda hawayen karya, "bakomai kawata ko banaso dole in Y'ar da in Auri zabinki dole inbi Abinda kikeso,
A kasan zuciyar ta kuwa wani irin farin ciki takeji, lallai HAJARA akwai sakarya zakici ubanki, tafada a kasan zuciyar ta, domin mugun hassada da bakin cikin kyan HAJARA takeyi saboda duk inda suka fita ita ake cewa anaso, ba saurayin da zai taya su indai HAJARA na wurin don haka yasa take zugata akoda yaushe cewar duk tafi karfin su duk wanda ya fito zata nuna ina hajjo tafi karfin shi bai hadu ba,

"Al Ameen dai koda suka shige baiko daga kai ya kallesu ba, mikewa ma yayi yace wa Aliyu zai wuce, "Aliyu yace toh my in low zanbika in gida zakaje domin inga baby na nima tunda kazo naka gyaran Auren nikuma zanje inkara wanke tukunya ta,
Dariya yayi yace "ok da nayi fushi dasu bazan koma ba Amma yanzu muje inga tawa babyn nima inna larai sukayi wa sallama ya zaro kudi ya mika mata yace su sai sabulu, taki karba kuwa fir ya Ajiye yace inna kusa Albarka Kawai ba yawa ya fita batareda ya kuma jiran korafin taba , haka suka tafi kamar wasu friends ba inlows ba, hirar su sukeyi har suka isa, har ciki Al Ameen ya mai jagora, lokacin suna zaune a falon RAHAMA rike da sabuwar wayar ta da MOMY ta bata yanzu, tana murna tareda kokarin bude watsp saboda tana son itama ta Kara sanin kan duniyar da kyau, don ta lura idan ka cika zama cikin duhun kai a wannan zamanin tofa za a barka a baya,

Wata doguwar riga ce ajikin ta ta atanfa ita da husna iri daya, kanta yasha kitso kana na ba ko d'an kwali yana gefe ga dinkin ya kamata kana ganin yanda kirjinta ya kunburo sosai, tunda ya sallamo falon idanun shi da ita yafara cin karo, ya daure fuska, duk da yasan Aliyu muharramin ta ne saida yaji wani irin kishi,
Don haka tuni fuskar shi ta sauya, har ya kasa yin magana, Husna dai wani irin farin ciki taji ganin sanyin idaniyar ta,
Tsayawa RAHAMA yayi kikam a gaba yana mai zubawa kirjinta ido da su suka fara tsokale mai ido, kafin ya kalli tsalelen kitson ta,
Dago kanta tayi cikin basar wa tareda kuma jin kishin shi dake cinta har yanzu ta kalle shi kadan kafin tace " ina wuni,
Kin amsa ta yayi sai wani irin mayen kallo da yake bin ko ina na jikinta dashi,

Mikewa tayi tareda rabewa, ta gaida yaya Aliyu cikin murna tace "yaya nasan me kazoyi ai ni na shige yanzu sam baka sona ka daina damuwa dani sai Husna ni ma ba ruwana dakai yanzu ta fada zata wuce,
Wani irin adoration look yake binta dashi komai tayi is unique a wurin shi, don haka bakinta Kawai yake kallo kamar ya lashe ta, har ta wuce Husna nace mata "lallai ma ni banyi korafi ba sai ke, kina kallon yaya Al Ameen ko ganin na bayayi in kina wuri kin kwace min shi duka baiko damuwa dani sai kece mai korafi ko,?

Juyowa yayi ya d'an harareta, "zaki hada kanku damu ne? "We are Already married ku kuma, fa har yanzu ba ako tsaida zance ba kuna nan kuna I yo ne Kawai saman ruwa,
"Hhhhh yayi my in low gori ne Abin nima zanje inyi tsiya a gida yau dole azo nema min Aure kodan ku ma rama, "zadai ku rame yafada yana nufar inda tabi,
Tana zaune sai latsa wayar ta takeyi ya shigo, tareda zama gab da ita yaja numfashi, "inna na gai dake, yafada a hankali, dago kanta tayi cikin basar da mamakin shi, "me kajeyi gidan?
Kallon ta yayi tareda juyawa ya fuskance ta, "ni ma gidan mu ne so naje gaida sune tareda kai karar ki,

Saurin Ajiye wayar tayi gefe ta fuskance shi cikin damuwa, "nayi ma laifi ne? "Eh sosai, "me nayi?
"Kina min tallar kayan dadi na baby. Yafada tareda kaucewa zancen ta ya dora but hannayen shi ta saman kirjinta ya shafa tareda. Matsawa, ta d'an runtse idanun ta kadan domin kamar da gayya yakeyi, ta Sa hannuta saman nashi tana kokarin saukewa, ya mata kallon why?
"Akwai zafi stop, " Hmmmmmm laifinki ne da kinbani dama da sun daina miki zafi saboda ba a tabasu tun tuni da sundaina zafin,

" Hmmm baby kidaina fita da irin wannan shigar am very jealous fa inada zafin kishi look at your brest ko ina a cike kuma kin zauna a main falo in wani ya shigo ya ganki a haka fa,? Nifa ko Aliyu naji haushin da ya ganki a haka fa,
"Hmm Kawai tace tayi mai shiru bata ce mai komai ba saboda tana hango hoton shi tsakiyar matan India,
Sam bai gane mata ba ya kalli fuskar ta tareda dago kanta da tafin hannun shi, yace "what happen? Me yasa ki fushi? " hope you are not angry because of me?
" kaine ta fada tareda dauke kanta,
"Tofa me nayi? Yafada yana dariya,
" ina wayar ka? Gata hajiya RAHAMA ya ciro ya mika mata, budewa tayi fuskar ta a daure, ta shiga gallery tafara searching pictures din shi, saida takai wurin hoton da tagani ta mika mai tareda dauke kai,

Kallon hoton yayi, yayi dariya mai Y'ar Kara ya mika mata wayar yace "banyi kyau bane a wurin,?
Saurin dago kanta tayi tareda zabga mai harara "kayi sosai kuma ka burgesu shiyasa har sukayi hoto dakai, dama kasaba posting hotunan ka a Instagram twitter Facebook ko ina saboda ka janyo ra ayin mata kuma hakan na burgeka ko, "ok nima zanfara tura nawa idan har ka tura daya saikaga nawa goma wallahi daga yau,

D'an daure fuska yayi tareda riko kafadun ta ya kalli cikin idanun ta, ta Dukar da kanta domin tana hango bacin ranshi a bayyane, "you think is a jock? "Don't even dream of posting your pictures on social media, "you are one man woman, you are mine a lone, your body your heart is all belongs to me, inada tsananin kishin ki RAHAMA, Allah yagani inada zafin kishi sosai shiyasa ma na kasa yarda kije makaranta I can't, kiyi hakuri da karatun nan please kifito ki fadawa su dady kin janye so that su barmu mutare baby inaji a jikina da Ace tunfarko inada lafiya bazan iya kawowa haka ba Aure ba nikadai nasan how am feeling, musamman if I saw you,

"Suwaye ka dauki hoto dasu? "Hhhh nuna mata babbar yayi, she is my friend on Facebook, when I post my pics ina India she beg to meet me and her sister that's all,
"Hmmm what a friendship, saboda kuna friends a Facebook sai Kawai kuyi sabo har ta nemi ganin ka? Gaskiya I don't like you posting your pictures on media this has to stop,
"Yes ma andaina, daga yau zan yi deleting All my pictures because of you,

A gaskiya samari da Y'an matan wannan zamani akwai gyara, domin posting pictures yazama ruwan dare a social media, for what,? You are insulting your self my sister, gwara maza akan ke mace, ba duk namijin kwarai bane zaiyi sha awar Aurenki saboda kina watsa hotunan ki a media, wallahi ku gane maza ma sunfi bukatar sweet a leda ba wanda kuda yabi ba, kukan Kurciya.......

Wayar shi ta dauka ta share duka hotunan da ke kan shafunan shi ta mika mai wayar domin tasan kan waya sosai zama da husna, dariya yayi yace "are you satisfied madam??
Gyada mai kai tayi, yace "tom Alhmdulillah, yanzu ya muje ciki? "Muje gida na ne ko kuwa.......
"Aa momy baza ta barni ba, saurin riko hannun ta yayi ya matse a tsakan kanin cinyoyin shi yana mika. "Kinji baby..... Please muje in rage ruwan mara ta yau,
Chapter 24 · 0% Book details