Chapter thirty one: her shield
Waye Shi Part 1 Complete Hausa Novel · about 9 min read
ð‘Šð´ð‘Œð¸ ð‘†ð»ð¼?(ðµð‘’ℎð‘–ð‘›ð‘‘ ð‘¡â„Žð‘’ ð‘šð‘Žð‘ ð‘˜) ðµð‘¦ ð´ð‘¢ð‘¡ð‘¢ð‘šð‘› 17
ð¶â„Žð‘Žð‘ð‘¡ð‘’𑟠ð‘¡â„Žð‘–ð‘Ÿð‘¡ð‘¦ ð‘œð‘›ð‘’: ð»ð‘’𑟠ð‘ ℎð‘–ð‘’ð‘™ð‘‘
Gudu Salamatu da Aliyu suke cuz their lives depends on it zuciyar Salamatu cike da tsoro haka ma Aliyu but he was sure about one thing, koda an kamasu sai inda ƙarfin sa yaƙare wurin kare soyayyar sa. Faɗuwa sukayi su biyun kasancewar hannun su na cikin na juna idan ɗaya ya faɗi ɗayan ma dole yabi, suka fara mulmula suna buguwa da abubuwa,a wannan yanayin ma Aliyu ya rungume Salamatu a jikin sa making sure ita bata ji rauni ba har suka faɗa cikin wani rami Aliyu yaji ciwo sosai kansa kuma ya bugu hakan yasa ya suma, a haukace Salamatu ta fara jijjiga sa tana faɗin '' Aliyu, Aliyuuuuu pls don't leave me'' ta na maganar tana cigaba da jijjiga sa ga hawayen dake bin fuskar ta ita ma kuma taji ciwo, miƙewa tayi ta fara jan Aliyu tana ƙoƙarin fitar dashi daga ramin tunda ramin bai da zurfi tasha wahala kafin ta iya fitar da shi kasancewar yana da nauyi
Bayan
Sojojin sun shigo cikin dajin rabuwa sukayi kasancewar sun riga da sun kan dajin, they were always in it Dan haka ba abu ne mai wahala ba wurin su....
Wasu sojoji ne su uku suka nufo inda su Salamatu suke jin sawun mutum hankalin ta ya tashi, kafin ta iya yin wani yunƙuri har sun iso wurin...firgicin dake fuskar ta bai ɓoyuba hankalin ta yayi ƙololuwar tashi.
Sukuma sojojin sai kallon Aliyu da Salmah suke, they couldn't believe they found her. Kallon juna sukayi ita kuma ta bisu da kallon tsoro tana ƙara rungume sumammen Aliyu jikin ta
ÆŠayan sojojin ne mai suna kalu ya ciro waya zai sanar da shugaban su akan sun gano su, wani mai suna Nnameka yayi saurin hana shi yana tare da raÉ—a masa Abu a kunne
Murmushi kalu yayi ya dawo da duban sa ga uche dake tsaye gefe yana wani kallon Salamatu yana lashe baki, because she was wearing their traditional attire wani ɗan guntun skirt iya guiwa, sai waist bead da aka samata that highlighted her small waist sai ɗan ƙaramin ƙyalle da aka ɗaura mata a ƙirjin ta, tasha kwalliya,she looked absolutely breathtaking
Ganin kallon da su uku suke mata gaban ta ya faÉ—i dum! Tun ba yau ba tasan uche wasn't a good person kuma duk sanda zata wuce idan har yana wuri sai ya biya da wani shegen kallo
Akwai ranar da ta taɓa kwashe da da mari because he held her waist,haka ma tasan Nnameka ba mutumin kirki bane but she never imagined she will ever be in a situation like this....
Tunanin ta ya yanke lokacin da su uku suka zuƙunna gaban ta suna murmushin iskanci
Kafin uche ya kai hannunsa yana shafa shoulders ɗin ta tare da faɗin '' absolutely beautiful '' ture hannun sa Salamatu tayi,she looked angry, tuntsire wa da dariya sukayi su uku Nnameka na faɗin '' look at her attitude?'' sai kuma ya shafa kuncin da yace '' har yanzu Ban manta da marin da kikai min ba, tun lokacin nake neman hanyar ramawa isn't God wonderful? Yanzu ba gashi kin shigo hannu ba?" Yayi maganar yana ƙare mata kallo from head to toe, she felt gross
Kauda kanta tayi kalu yace ''ashe kai ma kasha mari ba uche kaɗai ba?" A fusace uche yace ai bata daki banza ba,yau xan fanshi kai na daga wannan jikin nata nasan ba ƙaramin hutawa zan ba" jin abinda suke faɗa ba karamin tada na Salamatu hankali tayi ba,but ya zatayi? Aliyu ya suma kuma koda idon sa biyu he wouldn't be able to take them. Yanzu WA zai taimake ta?" Maganar zuci ta ya katse lokacin da taji kalU yana faɗin '' listen girl, ki bani haɗin kai muyi abinda zamu yi mu taimake ki ku bar wurin nan ke da wannan abun a wuce wurin kawai ko ba haka ba?" Yayi maganar yana kallon ta da Aliyu sai kuma ya juyi yana kallon yan uwansa da suke ta wani girgiɗa kai kamar kiski,ƙanƙantar da idon ta Salamatu tayi tace '' idan naƙi pa?" Tana ƙara ƙanƙame Aliyu a jikin ta,wani wawan murmushi sukayi su duka uche yace '' we will rape you and blame it on him '' yayi maganar yana nuna Aliyu, Nnameka ya ƙara da faɗin '' za kuma mu maida ku gida agaban ki za'a yi masa kisan wulaƙanci You won't be able to do anything '' kallon su duka Salamatu ke yi tana ƙara jin yanda bugun zuciyar ta ke amsa kuwwa cikin kunnen ta, kallon gabas da yamma tayi taga sun fito fili daga cikin dajin but all around them were surrounded by trees ga wani gulbi daga ɗan nesa kaɗan da su the water was still, kaɗan kaɗan iska ke kaɗawa the trees swaying along ƙara kallon ƙasan wurin tayi taga suna zaune saman pebbles sai yanzu taji jikin ta na mata tsami. Hasken ranar har ya fara faɗuwa.... 'Ya Allah ka taimake ni' tayi maganar a zuciya hawaye na bin kuncin ta,tana ƙara riƙe Aliyu
Ganin zata ɓata masu lokaci yasa sukayi ma juna signal da ido, kalu ya miƙe yana fisge Aliyu daga jikin ta uchena da Nnameka kuma suka fara jan ta zuwa cikin dajin,ihu take tana turjewa kamar maƙoshin ta zai faɗo tana faɗin '' Aliyuuuuu '' su kuma sai dariya suke kalu yace '' well you have no saviour so save your energy '' fara ƙwacewa Salamatu tayi kamar zatayi faɗa dasu, wani gigitaccen mari Uche da Nnameka suka ɗauke ta dashi ta the same time faɗuwa tayi wurin bakin ta na fidda jini....
Uche na huci yayo kanta yana faɗin '' shegiya duk abinda zaki yi yau sai dai kiyi amma sai mun mora,baza'a turo mu wahalar banza ba wallahi '' yayi maganar yana matso ta tare da kwance belt ɗin wandon sa ita ko tana matsawa baya her eyes looking everywhere ko zata samu abin da zata ƙare kanta
Supa uche yayi zai haye ta bayan ya yi ƙasa da wandon shi Salamatu ta ɗaga ƙafar tana karanto addu'a tayi Sa'a ta halbe wuyan sa da ƙafar ta,zube wa wurin yayi sume,ganin haka yasa kalu da Nnameka ƙarasowa, basu yi takan uche ba suka farmata su biyu sai kokuwa take da su, tana karanto addu'a tana kiran sunan Aliyu,ta riga da ta fara gajiya
Riƙemata hannaye kalu yayi shi kuma Nnameka yana ƙoƙarin kwance mata zane sosai suke faɗa she felt her life depends on saving her dignity and honor idan wani abu ya same ta...? Ganin sun kusa yin galaba yasa ta ƙara kiran Aliyu da ƙarfi tana fashewa da kuka,she felt helpless and desperate
Buɗe idanun sa Aliyu yayi a hankali har idanunsa suka sauka akan abinda ke faruwa wani irin zallo zuciyar sa tayi kamar zata faɗo daga ƙirjin sa
Miƙewa yayi da sauri forgetting all the pain he was feeling yayi kansu kamar wani zaki,da gudu ya ƙaraso ya tunkuɗe Nnameka da ke ƙoƙarin ketawa Salamatu mutunci ya fara tumurmusar sa, kalu mai makon ya taimaki Nnameka sai yake ƙoƙarin maye gurbin sa,sai da Aliyu yaga kamar Nnameka baya numfashi sannan ya barsa. Yayo kan kalu da yayi ƙasa da wando yana ƙoƙarin afka ma Salamatu dake kwance ko numfashin kirki bata yi saboda kafin Aliyu yazo ya ceceta tasha wahala fiye da zaton mai zato. Gwara kan kalu da bishiyar dake kusa da su Aliyu yayi,take kalu ya zube wurin, Aliyu bai barsa ba ya fara kicking ɗin private part ɗinsa sai kururuwa kalu ke saki
Sai da Aliyu yayi ya gaji sannan ya barsa kowa ma yayi inda Salamatu take kwance ya cicciɓe ta duk da bai da karfi suka bar wurin the sun was setting.ya gode Allah da bai basu ikon cutar da ita ba duk da tasha wahala
Tafiya Aliyu yayi mai nisa cikin dajin his head turning him GA yunwa ga gajiya ga ciwo. Sai wurin bayan magari ya iso wani ƙauye, mutanen dake bakin dajin da yafito sai gudu suke saboda mafi yawancin su mata ne so they got scared ganin Abu kamar mutum kamar ba mutum dan lokacin duhu ya sauko
Cigaba da tafiya Aliyu yayi yana ji kamar zai faÉ—i,amma baya so yayi losing conscious batareda ya tabbatar suna cikin aminci ba.
Yana tsaka da tafiya matasan wannan ƙauyen suka zo da sanduna da gorori da Adda and all kamar zasuyi masu farmaki, zubewa ƙasa Aliyu yayi tare da yin amfani da jikin sa as a shield to protect Salamatu that was still unconscious
'' ku daka ta'' wani tsoho da tunda Aliyu ya fito daga daji yake biye da shi ya faɗa ganin samarin zasuyi musu aika aika, dakatawa suka yi in one piece Dan kowa a garin yana matuƙar girmama Mallam Isa,
Ƙarasowa Malam isa yayi yana kallon Aliyu that was shaking Amma ya ɓoye Salamatu da jikin sa,
Magana ya farayi da Aliyu while su kuma matasan sai exchanging glances suke
Daga ƙarshe kawu Isa yayi addressing ɗin su kafin yayi leading ɗin Aliyu zuwa gidan sa.....
Koda suka isa daƙyar Aliyu ya yarda ya bada Salamatu a kula da ita, acewarsa he will do it sai da suka kai ruwa rani kafin ya bada ita shima kuma aka fara treating ɗin ciwukan da yaji especially head injuries nashi.
Koda aka gama nashi faɗawa ɗakin da Salamatu take yayi, matar dake kula da ita tace '' wai kai wane irin jarababbe ne? Baza ka bari a ba yarin ya tai makon da take buƙata ba? Wama ya sani ko sato ta kayi mtscheww " ta ƙarashe maganar tana jan tsaki, duk abinda ta faɗa Aliyu bai ma jita ba and he was unwilling to leave sai ma kallon salamatu yake da har an riga da an canja mata kaya she looked a little pale kamar tayi jinya na kwanaki, ganin bai tafi ba yasa matar faɗin '' su bazaka tafin ba?" Ƙin tafiya Aliyu yayi sai ma wuri da ya samu ya zauna a little away from them,matar ta riƙe baki tana buga salati '' oh Ni ya su yaran yanzu ba kuda kunya wallahi...'' maganar ta ta katse lokacin da taga Aliyu ya matso tare da jawo Salamatu ya rungume jikin sa tsam, ashe matar tana nan tana banbami Salamatu ta farka tana Faman kiran Aliyu bata ji ba,ganin yanda Aliyu ya rungume Salamatu yasa ta miƙe ta fice tana cigaba da zubda ruwan masifa she absolutely detest shameless ppl
Ƙanƙamesa juna Aliyu da Salamatu sukayi sai Faman kuka take tana taɓa shi ko ina to be sure je was okay, riƙe hannun ta yayi tare da faɗin '' I'm fine Rosy '' duk da halin da suke ciki she found her self blushing jin ya kira ta da Rosy, acewarsa she looks like a rose especially when she blushes..
Kallon ta yake yana ƙara godema Allah da ya cece su, yanzu da suke nan he will protect her and he will be her shield from every harm....
WAYE SHI?(Behind the mask) By Autumn 17
ð¶â„Žð‘Žð‘ð‘¡ð‘’𑟠ð‘¡â„Žð‘–ð‘Ÿð‘¡ð‘¦ ð‘œð‘›ð‘’: ð»ð‘’𑟠ð‘ ℎð‘–ð‘’ð‘™ð‘‘
Gudu Salamatu da Aliyu suke cuz their lives depends on it zuciyar Salamatu cike da tsoro haka ma Aliyu but he was sure about one thing, koda an kamasu sai inda ƙarfin sa yaƙare wurin kare soyayyar sa. Faɗuwa sukayi su biyun kasancewar hannun su na cikin na juna idan ɗaya ya faɗi ɗayan ma dole yabi, suka fara mulmula suna buguwa da abubuwa,a wannan yanayin ma Aliyu ya rungume Salamatu a jikin sa making sure ita bata ji rauni ba har suka faɗa cikin wani rami Aliyu yaji ciwo sosai kansa kuma ya bugu hakan yasa ya suma, a haukace Salamatu ta fara jijjiga sa tana faɗin '' Aliyu, Aliyuuuuu pls don't leave me'' ta na maganar tana cigaba da jijjiga sa ga hawayen dake bin fuskar ta ita ma kuma taji ciwo, miƙewa tayi ta fara jan Aliyu tana ƙoƙarin fitar dashi daga ramin tunda ramin bai da zurfi tasha wahala kafin ta iya fitar da shi kasancewar yana da nauyi
Bayan
Sojojin sun shigo cikin dajin rabuwa sukayi kasancewar sun riga da sun kan dajin, they were always in it Dan haka ba abu ne mai wahala ba wurin su....
Wasu sojoji ne su uku suka nufo inda su Salamatu suke jin sawun mutum hankalin ta ya tashi, kafin ta iya yin wani yunƙuri har sun iso wurin...firgicin dake fuskar ta bai ɓoyuba hankalin ta yayi ƙololuwar tashi.
Sukuma sojojin sai kallon Aliyu da Salmah suke, they couldn't believe they found her. Kallon juna sukayi ita kuma ta bisu da kallon tsoro tana ƙara rungume sumammen Aliyu jikin ta
ÆŠayan sojojin ne mai suna kalu ya ciro waya zai sanar da shugaban su akan sun gano su, wani mai suna Nnameka yayi saurin hana shi yana tare da raÉ—a masa Abu a kunne
Murmushi kalu yayi ya dawo da duban sa ga uche dake tsaye gefe yana wani kallon Salamatu yana lashe baki, because she was wearing their traditional attire wani ɗan guntun skirt iya guiwa, sai waist bead da aka samata that highlighted her small waist sai ɗan ƙaramin ƙyalle da aka ɗaura mata a ƙirjin ta, tasha kwalliya,she looked absolutely breathtaking
Ganin kallon da su uku suke mata gaban ta ya faÉ—i dum! Tun ba yau ba tasan uche wasn't a good person kuma duk sanda zata wuce idan har yana wuri sai ya biya da wani shegen kallo
Akwai ranar da ta taɓa kwashe da da mari because he held her waist,haka ma tasan Nnameka ba mutumin kirki bane but she never imagined she will ever be in a situation like this....
Tunanin ta ya yanke lokacin da su uku suka zuƙunna gaban ta suna murmushin iskanci
Kafin uche ya kai hannunsa yana shafa shoulders ɗin ta tare da faɗin '' absolutely beautiful '' ture hannun sa Salamatu tayi,she looked angry, tuntsire wa da dariya sukayi su uku Nnameka na faɗin '' look at her attitude?'' sai kuma ya shafa kuncin da yace '' har yanzu Ban manta da marin da kikai min ba, tun lokacin nake neman hanyar ramawa isn't God wonderful? Yanzu ba gashi kin shigo hannu ba?" Yayi maganar yana ƙare mata kallo from head to toe, she felt gross
Kauda kanta tayi kalu yace ''ashe kai ma kasha mari ba uche kaɗai ba?" A fusace uche yace ai bata daki banza ba,yau xan fanshi kai na daga wannan jikin nata nasan ba ƙaramin hutawa zan ba" jin abinda suke faɗa ba karamin tada na Salamatu hankali tayi ba,but ya zatayi? Aliyu ya suma kuma koda idon sa biyu he wouldn't be able to take them. Yanzu WA zai taimake ta?" Maganar zuci ta ya katse lokacin da taji kalU yana faɗin '' listen girl, ki bani haɗin kai muyi abinda zamu yi mu taimake ki ku bar wurin nan ke da wannan abun a wuce wurin kawai ko ba haka ba?" Yayi maganar yana kallon ta da Aliyu sai kuma ya juyi yana kallon yan uwansa da suke ta wani girgiɗa kai kamar kiski,ƙanƙantar da idon ta Salamatu tayi tace '' idan naƙi pa?" Tana ƙara ƙanƙame Aliyu a jikin ta,wani wawan murmushi sukayi su duka uche yace '' we will rape you and blame it on him '' yayi maganar yana nuna Aliyu, Nnameka ya ƙara da faɗin '' za kuma mu maida ku gida agaban ki za'a yi masa kisan wulaƙanci You won't be able to do anything '' kallon su duka Salamatu ke yi tana ƙara jin yanda bugun zuciyar ta ke amsa kuwwa cikin kunnen ta, kallon gabas da yamma tayi taga sun fito fili daga cikin dajin but all around them were surrounded by trees ga wani gulbi daga ɗan nesa kaɗan da su the water was still, kaɗan kaɗan iska ke kaɗawa the trees swaying along ƙara kallon ƙasan wurin tayi taga suna zaune saman pebbles sai yanzu taji jikin ta na mata tsami. Hasken ranar har ya fara faɗuwa.... 'Ya Allah ka taimake ni' tayi maganar a zuciya hawaye na bin kuncin ta,tana ƙara riƙe Aliyu
Ganin zata ɓata masu lokaci yasa sukayi ma juna signal da ido, kalu ya miƙe yana fisge Aliyu daga jikin ta uchena da Nnameka kuma suka fara jan ta zuwa cikin dajin,ihu take tana turjewa kamar maƙoshin ta zai faɗo tana faɗin '' Aliyuuuuu '' su kuma sai dariya suke kalu yace '' well you have no saviour so save your energy '' fara ƙwacewa Salamatu tayi kamar zatayi faɗa dasu, wani gigitaccen mari Uche da Nnameka suka ɗauke ta dashi ta the same time faɗuwa tayi wurin bakin ta na fidda jini....
Uche na huci yayo kanta yana faɗin '' shegiya duk abinda zaki yi yau sai dai kiyi amma sai mun mora,baza'a turo mu wahalar banza ba wallahi '' yayi maganar yana matso ta tare da kwance belt ɗin wandon sa ita ko tana matsawa baya her eyes looking everywhere ko zata samu abin da zata ƙare kanta
Supa uche yayi zai haye ta bayan ya yi ƙasa da wandon shi Salamatu ta ɗaga ƙafar tana karanto addu'a tayi Sa'a ta halbe wuyan sa da ƙafar ta,zube wa wurin yayi sume,ganin haka yasa kalu da Nnameka ƙarasowa, basu yi takan uche ba suka farmata su biyu sai kokuwa take da su, tana karanto addu'a tana kiran sunan Aliyu,ta riga da ta fara gajiya
Riƙemata hannaye kalu yayi shi kuma Nnameka yana ƙoƙarin kwance mata zane sosai suke faɗa she felt her life depends on saving her dignity and honor idan wani abu ya same ta...? Ganin sun kusa yin galaba yasa ta ƙara kiran Aliyu da ƙarfi tana fashewa da kuka,she felt helpless and desperate
Buɗe idanun sa Aliyu yayi a hankali har idanunsa suka sauka akan abinda ke faruwa wani irin zallo zuciyar sa tayi kamar zata faɗo daga ƙirjin sa
Miƙewa yayi da sauri forgetting all the pain he was feeling yayi kansu kamar wani zaki,da gudu ya ƙaraso ya tunkuɗe Nnameka da ke ƙoƙarin ketawa Salamatu mutunci ya fara tumurmusar sa, kalu mai makon ya taimaki Nnameka sai yake ƙoƙarin maye gurbin sa,sai da Aliyu yaga kamar Nnameka baya numfashi sannan ya barsa. Yayo kan kalu da yayi ƙasa da wando yana ƙoƙarin afka ma Salamatu dake kwance ko numfashin kirki bata yi saboda kafin Aliyu yazo ya ceceta tasha wahala fiye da zaton mai zato. Gwara kan kalu da bishiyar dake kusa da su Aliyu yayi,take kalu ya zube wurin, Aliyu bai barsa ba ya fara kicking ɗin private part ɗinsa sai kururuwa kalu ke saki
Sai da Aliyu yayi ya gaji sannan ya barsa kowa ma yayi inda Salamatu take kwance ya cicciɓe ta duk da bai da karfi suka bar wurin the sun was setting.ya gode Allah da bai basu ikon cutar da ita ba duk da tasha wahala
Tafiya Aliyu yayi mai nisa cikin dajin his head turning him GA yunwa ga gajiya ga ciwo. Sai wurin bayan magari ya iso wani ƙauye, mutanen dake bakin dajin da yafito sai gudu suke saboda mafi yawancin su mata ne so they got scared ganin Abu kamar mutum kamar ba mutum dan lokacin duhu ya sauko
Cigaba da tafiya Aliyu yayi yana ji kamar zai faÉ—i,amma baya so yayi losing conscious batareda ya tabbatar suna cikin aminci ba.
Yana tsaka da tafiya matasan wannan ƙauyen suka zo da sanduna da gorori da Adda and all kamar zasuyi masu farmaki, zubewa ƙasa Aliyu yayi tare da yin amfani da jikin sa as a shield to protect Salamatu that was still unconscious
'' ku daka ta'' wani tsoho da tunda Aliyu ya fito daga daji yake biye da shi ya faɗa ganin samarin zasuyi musu aika aika, dakatawa suka yi in one piece Dan kowa a garin yana matuƙar girmama Mallam Isa,
Ƙarasowa Malam isa yayi yana kallon Aliyu that was shaking Amma ya ɓoye Salamatu da jikin sa,
Magana ya farayi da Aliyu while su kuma matasan sai exchanging glances suke
Daga ƙarshe kawu Isa yayi addressing ɗin su kafin yayi leading ɗin Aliyu zuwa gidan sa.....
Koda suka isa daƙyar Aliyu ya yarda ya bada Salamatu a kula da ita, acewarsa he will do it sai da suka kai ruwa rani kafin ya bada ita shima kuma aka fara treating ɗin ciwukan da yaji especially head injuries nashi.
Koda aka gama nashi faɗawa ɗakin da Salamatu take yayi, matar dake kula da ita tace '' wai kai wane irin jarababbe ne? Baza ka bari a ba yarin ya tai makon da take buƙata ba? Wama ya sani ko sato ta kayi mtscheww " ta ƙarashe maganar tana jan tsaki, duk abinda ta faɗa Aliyu bai ma jita ba and he was unwilling to leave sai ma kallon salamatu yake da har an riga da an canja mata kaya she looked a little pale kamar tayi jinya na kwanaki, ganin bai tafi ba yasa matar faɗin '' su bazaka tafin ba?" Ƙin tafiya Aliyu yayi sai ma wuri da ya samu ya zauna a little away from them,matar ta riƙe baki tana buga salati '' oh Ni ya su yaran yanzu ba kuda kunya wallahi...'' maganar ta ta katse lokacin da taga Aliyu ya matso tare da jawo Salamatu ya rungume jikin sa tsam, ashe matar tana nan tana banbami Salamatu ta farka tana Faman kiran Aliyu bata ji ba,ganin yanda Aliyu ya rungume Salamatu yasa ta miƙe ta fice tana cigaba da zubda ruwan masifa she absolutely detest shameless ppl
Ƙanƙamesa juna Aliyu da Salamatu sukayi sai Faman kuka take tana taɓa shi ko ina to be sure je was okay, riƙe hannun ta yayi tare da faɗin '' I'm fine Rosy '' duk da halin da suke ciki she found her self blushing jin ya kira ta da Rosy, acewarsa she looks like a rose especially when she blushes..
Kallon ta yake yana ƙara godema Allah da ya cece su, yanzu da suke nan he will protect her and he will be her shield from every harm....
WAYE SHI?(Behind the mask) By Autumn 17