Sashe 36
Tattalin So Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Zainab ta dan mika bakinta dai-dai kunnen Aliyutace, don
Allah yaya ka amince min naje na gaidaaunty?Yace okey
bakomai kije.A hankali ta rinka keta jama'a suna
gaisawa.Kamshin data keji a jikin Aliyu mai dadi shi taji
tadago kai.Tana dago kai zainab tana mata murmushi,
saitaji gabanta yayi mummunar faduwa.Zainab ta rissina
sannu aunty ina wuni?Da kyar ta iya amsawa, ta kuma
rissina ta gaidayaya saratu.Ta dan doki kafadar hauwa,
mutuniyar ba aganinku ko?Hauwa tayi dariya tana rike da
hannunta, taceAllah zainab kin canja, sam ban ganeki ba,
saikace bakuwar baturiya.Tayi murmushi hauwa bana son
sharri fa.Zainab tace aunty yaya yace kizo mu koma can.Ta
kalleta ta doka mata harara, tace dan Allahcan matsa ki
bani waje, banza munafuka, bazanjeba din.Zainab tace kiyi
hakuri aunty, don Allah kizomuje.Bazan jeba munafuka
Aliyu dai kin aureshi kinjiabunda yake min mun zama
matsayi daya dake.Hankalinki ya kwanta ko?Zainab tace da
ita subhanallah aunty me yayi zafihaka? Allah ya zuci
zuciyarki.Tayi murmushin karfin hali tace hauwa yayasaratu
sai anjima.Suka ce to zainab yaya saratu ta riko
hannunta,don Allah zainab kiyi hakuri da abunda ta
miki.Tace, lah wallahi bakomai yaya. Ta juya ta tafi.Dai-dai
lokacin sabis suke raba abinci, Aliyu yarikota yace mata a
kunnenta, kika yi zamanki kikabarni ni kadai ko?Tace kayi
hakuri yayana, bazan kuma ba.To shikenan na
hakura.Ni'ima da sadiya suka zo wajensu, anata
hotuna.Sadiya tace, sadiya tace dan Allah yaya kadanara
mana zainab mintuna kadan kagakawayenmu ne ke son yin
hoto da ita.Yace, to bakomai, amma kada a wahalar da
ita.Tasa dariya, yaya daga yin hoto sai mutum yawahala?
Suka tafi da ita, sunata hotuna da kawayensu.Yana shan
lemo hankalinsa yana kan zeey dinsa,tana tsakiyarsu anayi
musu hotuna, dukkansubabu wanda ya kama kafar zeey
dinshi wajenkyau.Yaji anayi masa sallama, ya dago kai ya
kalleta,zulaiha ce, kanwar abokinsa yarinyar data keneman
takurawa rayuwarsa, a dole sonsa take,du da hade mata
ran da yake yi.Ya dan hade fuska yace ya lafiya?Tayi masa
murmushi ta zauna, tace yallabaikenan, kwana uku kenan
ina yo maka tes baamsa, ko sau daya nayi call dinka kaki
dagawa,haba yallabai ina laifin mai sonka?Zainab ana
shirin daukansu a hoto, kamar walkiyata hango mace kusa
da Aliyu tana yi masamurmushi.A hankali ta rinka yo
takunta, tazo ta zauna kantebir din da yake gabansu.Bata
ce komai ba, tadai juya musu keya, yacezeeyta, tayi masa
shiru kawai.Yace lafiya zeeyta me yake faruwa?Taki
waiwayowa bare tace masa wani abu.Ya taso ya rankwafo
gabanta, yayi kasa damuryarsa, gaya min meye zeeyta?
Kawai saihawaye ya gani ya kokarin zubowa
dagaidanuwanta.Yace, "O shit zeeyta.Ya kamo hannunta,
taso mu tafi.Sojan yayi saurin bude musu bayan motar,
sukashiga ya rufe, zai shigo ya jasu Aliyu ya dagamasa
hannu, tare da cewar ba tafiya zamuyi ba.Yace ok sir, ya
tafi can wajen shuke-shuke yayizamansa.Ya dubeta, yace
zeeyra menene?Meya daga miki hankali kike hawaye?Ta
marairaice masa, tace yaya daman 'yan matane dakai?
Yace zeeyta wace irin magana ce wannan? Ainakika taba
ganina da 'yan mata?Yaya gani nayi ranar da muka zo,
wata tayomaka tes, tana yi maka barka da sauka,
yanzukuma gashi kuna ta hira da wata, tana tayi
makamurmushi.Oh! Sorry zeeyta, ya rungumota yana
rarrashinta,yayi murmushi wai zeey dinshi ta iya kishi.Ya
rada mata kunanta zeey kinsan bani dara'ayin tara mata,
da ina da ra'ayi shekarun damukayi da mansura a baya
danayi aure.To da yake bani da wani buri sai naki
shiyasawata 'ya mace bata taba burgeni ba, bare ta
banisha'awa. Shiyasa na zauna zaman jiranki HarAllah ya
kawomu na aureki, yanda kike auta agidanmu, to a wajena
ma kene autar mata, dominkece gimbiyar zuciyata ba wata
bayanke. Tasadariya Allah yayana?Allah zeeyta.Ta
rungumeshi tana dariya.Satinsu biyu a kano suka koma
abuja, kuma batasake haduwa da mansura ba, tun a wajen
fatinnan, bata kuma gayawa Aliyu cewar, ga abundatayi
mata ba.Tana kicin tana girki, ta rinka jin kanta yanajuyawa,
jiri yana dibanta, ta kasa hassala komaita zauna a kicin din
dirshan, ta matsa kararrawarkiran talatu ta shigo da
saurinta, tana fadin ganiaunty mami,halin data ganta ciki ya
bata tsorolafiya aunty mami.Ta rinka nuna mata kanta tana
lumshe idosaboda jiri.Talatu ta gigice ta daukota ta
shimfide a falo, kandoguwar kujera.Ta dauki wayan zainab
din ta laluba numbarAliyu, ta danna, tana ringin daya ya
dauka, hellozeeyta.Cikin dabir-dabir tace, ba ita bace talatu
ce, yacecikin rikicewa, talatu lafiya, ina zeey din tawa ne?
Tace bata jin dadi ne gata a kwance.Yayi zumbur ya mike
da wayan a hannunsa yafito, ya hau motarsa, bai tsaya
kiran direba bayayo gida cikin mintuna kadan.Talatu tayi
mamakin saurin zuwansa.Ya dagota zeeyta lafiya meya
sameki haka?Ta rinka nuna masa kanta, ya rike kan yana
yimata addu'a, ta rinka jin tashin zuciya, tanakokarin amai,
ta yunkura, tana so tabar jikinsa,
[7:59AM, 07/05/2017] 💞@lh@ji💞: TATTALIN SO 4**2
Tana kokarin amai ta yunkura, tana so tabar
jikinsa, don kada ta bata shi, amma sai ya sake
rungumeta, ta rinka yunkurin aman kasancewar
bata ci komaiba sai ruwan shayi kawai data sha
ta amayar.
Ya rinka shafa kanta yana yi mata sannu, idonsa
shima yayi ja kamar yayi kuka don tausayin zeey
dinshi.
Saida ta gama aman ta kwanta luu a jikinsa
saboda rashin kuzari.
Ya dauketa ya kaita toilet ya wanke mata jikinta,
ya cire mata kayan jikinta, ya sake yi mata
wanka ya nadeta a tawul.
Ya cire kayansa yayi wanka ya canja kaya, yasa
mata wasu kayan, ya dauketa ya nufi mota, ya
sata ya figi motar da gudu.
Don du ta galabaita aman data yi ya rafkar da
ita.
Abunka da asibiti na kudi, na manya mutane, nan
da nan aka karbi zeey, likita ya fara yi mata
aune-aune da taimakon gaggawa.
Aka debi fitsarinta da jininta.
Suka jona mata karin ruwa da allura, tana ta
baccinta, Aliyu yana zaune gefenta, du ya damu
ganin yanda ta rame lokaci daya.
Bayan lokaci kadan likita ya dawo da gwaje-
gwajen tes din da yayi mata.
Ya mikawa Aliyu hannu cngrtln soja mata tana
dauke da cikin wata biyu.
Wani irin nishadi da farin ciki ne ya kwarara a
zuciyar Aliyu, ya washe baki yana murna ya daga
hannu sama yana godiya ga ubangiji.
Yace nagode likita, ka duba min madam sosai,
inaso ka kure tunaninka, ka rubuta mana
maganguna masu kyau, wanda zasu kara mata
lafiya da kuzari ita da baby.
Likita yayi murmushi yace, kada ka damu, du
maganin da nasan zai taimaka musu zan rubuta
muku, amma laulayi dole sai kunyi a hankali, da
cikin yayi kwari zata samu yanda kake so.
Ka rubuta min abubuwan da zata rinka ci da sha
da zai kara mata lafiya da babyn.
Ok zan rubuta muku, Allah ya kara sauki, amin.
Likitan ya fita Aliyu yayi waya ofis dinsa yake
gayawa sakatariyarsa du wanda yazo nemansa
yana asibiti, madam dinshi ba lafiya.
Ta jajanta masa tare da fatan Allah bata lafiya.
A hankali ta bude idonta tana kallon karin ruwan
da akayi mata.
Ya kashe wayar tare cewa sannu zeeyta.
Tace, yaya kasa akayi min allura, a cire min
wannan bana so.
Ya rinka shafa kanta yi hakuri barinsa su cire
miki,
ya dagota zaune, tana rungume a jikinsa, likitan
ya shigo Aliyu yace, yauwa cire mata karin ruwan
naga ya kare.
Tana noke hannun, tana wash-wash, tana
langwabe ajikin yayan nata, da haka likitan ya
zare mata allura yana tsokanarta raguwa me raki.
Aliyu ya rinka rarrashinta yana bata youghot da
kaza.
Kwananta uku a asibiti ta samu sauki, ta ware,
abokan Aliyu da matansu kullum suna turuwar
zuwa dubata, taji sauki an sallameta ta koma
gida.
Aliyu kullum yana manne da zainab har hutu ya
dauka, yake zaune a gida, don dai kawai kulawa
da ita, bashi da magana sai cikin dake jikinta
kamar bai taba haihuwa ba.
Tana kwance akan kujera tayi matashin da
cinyarsa yana karanta mata jarida.
Talatuwa ta kwankwasa kofar akayi mata iznin
shigowa.
Tace aunty mami, me za a girka miki?
Tace kiyi min pepper chicken, sai kiyi min hadin
salad. Shikenan
tace, to yaya fa? Tace a'a haba talatu girkin
yayan nawa zan baki kiyi?
Ki bari kawai na samu sauki zan mishi da kaina,
na hotel dinma an daina siye.
Talatu tayi murmushi, tace to uwar dakina, ta fita
Aliyu yace nifa bana son abunda zaki wahala ki
bari naci gaba da siyo a hotel din.
Tace, haba yayana kamarka ka rinka shiga hotel
siyan abinci.
Ni dai bana so, ka bari zan rinka yi maka nafa
samu sauki.
Ya shafa cikin nata, to ai ni babyn nawa kada
yazo yana kara saki amai, wahala kike yi zeeyta.
Bari dai nayiwa su Abba waya na gaya musu
albishir tunda kin samu sauki na gaya musu mun
samu ciki.
Tayi saurin damke wayar cikin shagwaba, nidai
yaya gaskiya kada ka gaya musu, so kake su san
abunda muke yi, da wane ido zamu kallesu? Nidai
kunya nake ji.
Haba zainab haka zamuyi ta zama bazamu gaya
musu abun farin ciki da ya samemu ba?
Um nidai yaya kada ka fada kunya nakeji.
To shikenan bazan fada ba.
Cikinta yana wata hudu aka karawa Aliyu girman
babban matsayi a soja, a lokacin ne kuma ya
gama musu tamfatsetsen gida da yake musu gina
a kano, ginin da aka farashi tun kafin ya auri
zainab.
Kowa da bangarensa fadin tsarin gidan bata
lokacine,
lokacin suka taho kano don zasu tare a sabon
gida.
Sannan zainab ta ciko tayi fresh, yaron cikin dan
wata hudu yayi mata kyau, yadan tasa kadan,
amma ba kowa ne zai iya ganewa da cikin ba, sai
me kula.
Lokacin da suka sauka 'yan gidansu sun
zagayeta kamarsa cinyeta, kowa dada sonta
yake, Abba da daddy sunfi kowa jin dadi da
alfaharin auren 'ya'yan nasu.
Umma kuwa kamar ta lashe zainab saboda
tsananin jin dadi, bama data hango dan matashin
cikin da yake jikinta, tana ganin kuma ta samun
jika daga wajen yaron kirki.
Ni'ima da sadiya suna zuwa suka rungumeta,
suka yi saurin cikata suna taba cikin, zeey ciki?
Ta kwalalo ido "bani da komai, suka yi dariya,
"um mun gani dai.
Ranar akayi walimar tarewansu a sabon gida,
kowa ya yaba da tsarin gidan da kyansa makeken
gida unguwa guda, ga wajen wasan buga ball,
wajen basket ball, lilina na yara, ga lambu da
swiming ful a ciki. Da dai abubuwan kawata gida.
Allah yaya ka amince min naje na gaidaaunty?Yace okey
bakomai kije.A hankali ta rinka keta jama'a suna
gaisawa.Kamshin data keji a jikin Aliyu mai dadi shi taji
tadago kai.Tana dago kai zainab tana mata murmushi,
saitaji gabanta yayi mummunar faduwa.Zainab ta rissina
sannu aunty ina wuni?Da kyar ta iya amsawa, ta kuma
rissina ta gaidayaya saratu.Ta dan doki kafadar hauwa,
mutuniyar ba aganinku ko?Hauwa tayi dariya tana rike da
hannunta, taceAllah zainab kin canja, sam ban ganeki ba,
saikace bakuwar baturiya.Tayi murmushi hauwa bana son
sharri fa.Zainab tace aunty yaya yace kizo mu koma can.Ta
kalleta ta doka mata harara, tace dan Allahcan matsa ki
bani waje, banza munafuka, bazanjeba din.Zainab tace kiyi
hakuri aunty, don Allah kizomuje.Bazan jeba munafuka
Aliyu dai kin aureshi kinjiabunda yake min mun zama
matsayi daya dake.Hankalinki ya kwanta ko?Zainab tace da
ita subhanallah aunty me yayi zafihaka? Allah ya zuci
zuciyarki.Tayi murmushin karfin hali tace hauwa yayasaratu
sai anjima.Suka ce to zainab yaya saratu ta riko
hannunta,don Allah zainab kiyi hakuri da abunda ta
miki.Tace, lah wallahi bakomai yaya. Ta juya ta tafi.Dai-dai
lokacin sabis suke raba abinci, Aliyu yarikota yace mata a
kunnenta, kika yi zamanki kikabarni ni kadai ko?Tace kayi
hakuri yayana, bazan kuma ba.To shikenan na
hakura.Ni'ima da sadiya suka zo wajensu, anata
hotuna.Sadiya tace, sadiya tace dan Allah yaya kadanara
mana zainab mintuna kadan kagakawayenmu ne ke son yin
hoto da ita.Yace, to bakomai, amma kada a wahalar da
ita.Tasa dariya, yaya daga yin hoto sai mutum yawahala?
Suka tafi da ita, sunata hotuna da kawayensu.Yana shan
lemo hankalinsa yana kan zeey dinsa,tana tsakiyarsu anayi
musu hotuna, dukkansubabu wanda ya kama kafar zeey
dinshi wajenkyau.Yaji anayi masa sallama, ya dago kai ya
kalleta,zulaiha ce, kanwar abokinsa yarinyar data keneman
takurawa rayuwarsa, a dole sonsa take,du da hade mata
ran da yake yi.Ya dan hade fuska yace ya lafiya?Tayi masa
murmushi ta zauna, tace yallabaikenan, kwana uku kenan
ina yo maka tes baamsa, ko sau daya nayi call dinka kaki
dagawa,haba yallabai ina laifin mai sonka?Zainab ana
shirin daukansu a hoto, kamar walkiyata hango mace kusa
da Aliyu tana yi masamurmushi.A hankali ta rinka yo
takunta, tazo ta zauna kantebir din da yake gabansu.Bata
ce komai ba, tadai juya musu keya, yacezeeyta, tayi masa
shiru kawai.Yace lafiya zeeyta me yake faruwa?Taki
waiwayowa bare tace masa wani abu.Ya taso ya rankwafo
gabanta, yayi kasa damuryarsa, gaya min meye zeeyta?
Kawai saihawaye ya gani ya kokarin zubowa
dagaidanuwanta.Yace, "O shit zeeyta.Ya kamo hannunta,
taso mu tafi.Sojan yayi saurin bude musu bayan motar,
sukashiga ya rufe, zai shigo ya jasu Aliyu ya dagamasa
hannu, tare da cewar ba tafiya zamuyi ba.Yace ok sir, ya
tafi can wajen shuke-shuke yayizamansa.Ya dubeta, yace
zeeyra menene?Meya daga miki hankali kike hawaye?Ta
marairaice masa, tace yaya daman 'yan matane dakai?
Yace zeeyta wace irin magana ce wannan? Ainakika taba
ganina da 'yan mata?Yaya gani nayi ranar da muka zo,
wata tayomaka tes, tana yi maka barka da sauka,
yanzukuma gashi kuna ta hira da wata, tana tayi
makamurmushi.Oh! Sorry zeeyta, ya rungumota yana
rarrashinta,yayi murmushi wai zeey dinshi ta iya kishi.Ya
rada mata kunanta zeey kinsan bani dara'ayin tara mata,
da ina da ra'ayi shekarun damukayi da mansura a baya
danayi aure.To da yake bani da wani buri sai naki
shiyasawata 'ya mace bata taba burgeni ba, bare ta
banisha'awa. Shiyasa na zauna zaman jiranki HarAllah ya
kawomu na aureki, yanda kike auta agidanmu, to a wajena
ma kene autar mata, dominkece gimbiyar zuciyata ba wata
bayanke. Tasadariya Allah yayana?Allah zeeyta.Ta
rungumeshi tana dariya.Satinsu biyu a kano suka koma
abuja, kuma batasake haduwa da mansura ba, tun a wajen
fatinnan, bata kuma gayawa Aliyu cewar, ga abundatayi
mata ba.Tana kicin tana girki, ta rinka jin kanta yanajuyawa,
jiri yana dibanta, ta kasa hassala komaita zauna a kicin din
dirshan, ta matsa kararrawarkiran talatu ta shigo da
saurinta, tana fadin ganiaunty mami,halin data ganta ciki ya
bata tsorolafiya aunty mami.Ta rinka nuna mata kanta tana
lumshe idosaboda jiri.Talatu ta gigice ta daukota ta
shimfide a falo, kandoguwar kujera.Ta dauki wayan zainab
din ta laluba numbarAliyu, ta danna, tana ringin daya ya
dauka, hellozeeyta.Cikin dabir-dabir tace, ba ita bace talatu
ce, yacecikin rikicewa, talatu lafiya, ina zeey din tawa ne?
Tace bata jin dadi ne gata a kwance.Yayi zumbur ya mike
da wayan a hannunsa yafito, ya hau motarsa, bai tsaya
kiran direba bayayo gida cikin mintuna kadan.Talatu tayi
mamakin saurin zuwansa.Ya dagota zeeyta lafiya meya
sameki haka?Ta rinka nuna masa kanta, ya rike kan yana
yimata addu'a, ta rinka jin tashin zuciya, tanakokarin amai,
ta yunkura, tana so tabar jikinsa,
[7:59AM, 07/05/2017] 💞@lh@ji💞: TATTALIN SO 4**2
Tana kokarin amai ta yunkura, tana so tabar
jikinsa, don kada ta bata shi, amma sai ya sake
rungumeta, ta rinka yunkurin aman kasancewar
bata ci komaiba sai ruwan shayi kawai data sha
ta amayar.
Ya rinka shafa kanta yana yi mata sannu, idonsa
shima yayi ja kamar yayi kuka don tausayin zeey
dinshi.
Saida ta gama aman ta kwanta luu a jikinsa
saboda rashin kuzari.
Ya dauketa ya kaita toilet ya wanke mata jikinta,
ya cire mata kayan jikinta, ya sake yi mata
wanka ya nadeta a tawul.
Ya cire kayansa yayi wanka ya canja kaya, yasa
mata wasu kayan, ya dauketa ya nufi mota, ya
sata ya figi motar da gudu.
Don du ta galabaita aman data yi ya rafkar da
ita.
Abunka da asibiti na kudi, na manya mutane, nan
da nan aka karbi zeey, likita ya fara yi mata
aune-aune da taimakon gaggawa.
Aka debi fitsarinta da jininta.
Suka jona mata karin ruwa da allura, tana ta
baccinta, Aliyu yana zaune gefenta, du ya damu
ganin yanda ta rame lokaci daya.
Bayan lokaci kadan likita ya dawo da gwaje-
gwajen tes din da yayi mata.
Ya mikawa Aliyu hannu cngrtln soja mata tana
dauke da cikin wata biyu.
Wani irin nishadi da farin ciki ne ya kwarara a
zuciyar Aliyu, ya washe baki yana murna ya daga
hannu sama yana godiya ga ubangiji.
Yace nagode likita, ka duba min madam sosai,
inaso ka kure tunaninka, ka rubuta mana
maganguna masu kyau, wanda zasu kara mata
lafiya da kuzari ita da baby.
Likita yayi murmushi yace, kada ka damu, du
maganin da nasan zai taimaka musu zan rubuta
muku, amma laulayi dole sai kunyi a hankali, da
cikin yayi kwari zata samu yanda kake so.
Ka rubuta min abubuwan da zata rinka ci da sha
da zai kara mata lafiya da babyn.
Ok zan rubuta muku, Allah ya kara sauki, amin.
Likitan ya fita Aliyu yayi waya ofis dinsa yake
gayawa sakatariyarsa du wanda yazo nemansa
yana asibiti, madam dinshi ba lafiya.
Ta jajanta masa tare da fatan Allah bata lafiya.
A hankali ta bude idonta tana kallon karin ruwan
da akayi mata.
Ya kashe wayar tare cewa sannu zeeyta.
Tace, yaya kasa akayi min allura, a cire min
wannan bana so.
Ya rinka shafa kanta yi hakuri barinsa su cire
miki,
ya dagota zaune, tana rungume a jikinsa, likitan
ya shigo Aliyu yace, yauwa cire mata karin ruwan
naga ya kare.
Tana noke hannun, tana wash-wash, tana
langwabe ajikin yayan nata, da haka likitan ya
zare mata allura yana tsokanarta raguwa me raki.
Aliyu ya rinka rarrashinta yana bata youghot da
kaza.
Kwananta uku a asibiti ta samu sauki, ta ware,
abokan Aliyu da matansu kullum suna turuwar
zuwa dubata, taji sauki an sallameta ta koma
gida.
Aliyu kullum yana manne da zainab har hutu ya
dauka, yake zaune a gida, don dai kawai kulawa
da ita, bashi da magana sai cikin dake jikinta
kamar bai taba haihuwa ba.
Tana kwance akan kujera tayi matashin da
cinyarsa yana karanta mata jarida.
Talatuwa ta kwankwasa kofar akayi mata iznin
shigowa.
Tace aunty mami, me za a girka miki?
Tace kiyi min pepper chicken, sai kiyi min hadin
salad. Shikenan
tace, to yaya fa? Tace a'a haba talatu girkin
yayan nawa zan baki kiyi?
Ki bari kawai na samu sauki zan mishi da kaina,
na hotel dinma an daina siye.
Talatu tayi murmushi, tace to uwar dakina, ta fita
Aliyu yace nifa bana son abunda zaki wahala ki
bari naci gaba da siyo a hotel din.
Tace, haba yayana kamarka ka rinka shiga hotel
siyan abinci.
Ni dai bana so, ka bari zan rinka yi maka nafa
samu sauki.
Ya shafa cikin nata, to ai ni babyn nawa kada
yazo yana kara saki amai, wahala kike yi zeeyta.
Bari dai nayiwa su Abba waya na gaya musu
albishir tunda kin samu sauki na gaya musu mun
samu ciki.
Tayi saurin damke wayar cikin shagwaba, nidai
yaya gaskiya kada ka gaya musu, so kake su san
abunda muke yi, da wane ido zamu kallesu? Nidai
kunya nake ji.
Haba zainab haka zamuyi ta zama bazamu gaya
musu abun farin ciki da ya samemu ba?
Um nidai yaya kada ka fada kunya nakeji.
To shikenan bazan fada ba.
Cikinta yana wata hudu aka karawa Aliyu girman
babban matsayi a soja, a lokacin ne kuma ya
gama musu tamfatsetsen gida da yake musu gina
a kano, ginin da aka farashi tun kafin ya auri
zainab.
Kowa da bangarensa fadin tsarin gidan bata
lokacine,
lokacin suka taho kano don zasu tare a sabon
gida.
Sannan zainab ta ciko tayi fresh, yaron cikin dan
wata hudu yayi mata kyau, yadan tasa kadan,
amma ba kowa ne zai iya ganewa da cikin ba, sai
me kula.
Lokacin da suka sauka 'yan gidansu sun
zagayeta kamarsa cinyeta, kowa dada sonta
yake, Abba da daddy sunfi kowa jin dadi da
alfaharin auren 'ya'yan nasu.
Umma kuwa kamar ta lashe zainab saboda
tsananin jin dadi, bama data hango dan matashin
cikin da yake jikinta, tana ganin kuma ta samun
jika daga wajen yaron kirki.
Ni'ima da sadiya suna zuwa suka rungumeta,
suka yi saurin cikata suna taba cikin, zeey ciki?
Ta kwalalo ido "bani da komai, suka yi dariya,
"um mun gani dai.
Ranar akayi walimar tarewansu a sabon gida,
kowa ya yaba da tsarin gidan da kyansa makeken
gida unguwa guda, ga wajen wasan buga ball,
wajen basket ball, lilina na yara, ga lambu da
swiming ful a ciki. Da dai abubuwan kawata gida.