← Book details Tattalin So Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 31 OF 44

Sashe 31

Tattalin So Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

YA rinka bata abaki tana ci ayangace, shikuwa
yangartatabirgeshi take, don haka suka daukilokaci kafin ta
gama cin abincin.Harta gama, cikin shagwaba taceyaya
baka ce fa ka yafe minba.Yace, zeeyta ai bazanso Allah
yakamaki da hakkina ba, na yafe miki,tace yaya
nagode.Allah ya saka maka da alkhairiyayana.Ta
marairaice fuska tace, yaya zuwaabujan fa?Yace a'a
bazanje dake ba, kiyizamanki a gidan nan har na dawo."ta
kuma marairaita da magiya, donAllah yayana kaje dani.Ya
mike tsaye yana tafiya, yace um-um ba inda zanje
dake.Yayi shigewarsa dakinsa, yayi shirinkwanciya ya haye
gadonsa, yayiaddu'a ya shafe jikinsa, ya rufeidonsa yana so
yayi bacci, don yasaninya tashi sallar asuba bazaiyi
baccinsafe ba.Ta shigo cikin wata shedaniyar rigarbacci,
'yar karama, me siririn hannushimi daya, komai na jikinta
abayyane yake, ta fada kansa tana yimasa kukan
shagwaba. Ya ilahi!Yarinyar nan so take ta zautar dashida
kaunarta yaushe zai iya fushi dazeey?Ai bazai yiwu ba,
yarinyar 'yarkarama da ita ta san yadda zatafaranta ran
mijinta, lallai samunmace ta gari shine mafi alkhairi jindadin
duniya.Shi yasan yanzu bazai iya tafiyanwuni guda ba tare
da zeey dinshi ba,bare wajen da zai je ya kwana.Ai dole ne
yaje da ita, don inbatakusa dashima bazai iya bacci ba.Ta
dameshi da kukan shagwabarta,kukan da ba hawaye, ya
bude idonsadaya, yasa hannu daya yana shafakanta daya
kuma yana dan bubbugabayanta alamar rarrashi.Yace
zeeyta kinsan bana son kuka,kiyi shiru ki kyaleni nayi bacci,
kadakisa na makara gobe wajen tafiya.Ta marairaice masa
don Allah yayakayi hakuri ka tafi dani tsoro nakeji,bazan iya
zama a gidan nan ni kadaiba, kaji yayana? Ya daga kai
najizeeyta, zan tafi dake shikenan? Tashiga jikinsa ta
kankameshi sosaitana murna.Ba jimawa bacci ya dauketa,
saimunsharinta take yi a hankali, tanabaccinta cikin
kwanciyar hankali baruwanta, ba abunda ya
dameta.Shikuwa ya kasa baccin, ya rasa inazai cusa zeey
din tashi, ko zaijisa'idar zogin sonta, ya addabeshi
azuciya.Suna yin break suka daga zuwaabuja, tafkeken
gidan da aka bawaAliyu katon gaskene, fadan tsaringidan
bata lokacine, sun gamazagaye gidan Aliyu ya
jawohannunta, ta fada jikinshi sosai sunamasu farin ciki,
tace dashi yaya najidadi na tayaka murna sosai, Allah
yakara daukaka.Amin zeeyta."yace "zeeyta zaki zauna dani
anangidan? Tace yaya aunty fa? Yaceita zata cigaba da
zamanta a kano,tace "to yaya ai zata ci ga anyi matarashin
adalci.Yace bazata ce ba, tun ina kadunana taba cewa zan
tafi da ita can, tanuna bata so, tafi son zama a kusada
iyayenta da 'yan uwanta, kingakuwa ai ke bazaki ki zama
dani ananba, tunda ni dan uwanki ne ko? Taceyaya ko aina
ne zan zauna dakai,koda cikin tandun mai ne. Karkadamu
yayana zan zauna dakai.Dakyau zeeyta nagode,**** ******
****daga cewa kwana biyu, shiru balabari, ita kanta lawisa
bata kumazuwa gidan su mansura ba, gashi satibiyu kenan,
ba wata magana dagagidansu Aliyu, gashi Aliyu ya
daukezainab sunyi tafiyarsu sunyi zamansushiru.Ga
iyayenta sun watsar da ita, bawanda yake mata maganar
komawagidan Aliyu, ita yanzu abun tsoroyake bata, tana
gudun kada watarana Aliyu ya aiko mata da
takardarsaki.Lallai data yi muguwar asara, donina zata
samu gwarzon namijikaman Aliyunta? Wai ya zatayine
tadawo da Aliyu gareta?Ita yanzu abunda ya dameta
kusankullum sai sunyi fada da yayartasaratu.Ita fa ta gaji
da zaman gidan nan, sotake kawai ta koma gidan
mijinta.Saratu ce ta shigo ta doka tsaki, tace,wai dan Allah
malama uban waye zaiwanke miki wadancan wanke-
wankeda kika bari guda yana bi?Dubi yanda kikayi kaca-
kaca da daki,kinsha shayi kudaje sai bin kofi dawaje
sukeyi.Mansura tace haba saratu ki rinkatausaya min
halinda nake ciki mana,a gidan mijina tsinke bansan
yandazan kawar dashi a wajen ba, ammayanzu kuta hadani
da shara dawanke-wanke, inayi kinayi minmasifar ban
iyaba.Haba kefa 'yar uwata ce, yanzubazaki taimakamin na
koma dakinaba?Saratu, tace me zanyi miki, rashinhakurinki,
tunda mijinki yayi niyyaraure ko ba zainab, sai ya aura
mikikilaliyar mata gogaggiya, wacce zataiya fitar dake
lokaci daya, amma donya auri wannan karamar
yarinyar,doluwa, mara wayo, du kinbi kindaga hankalinki
har kina nemankashe musu 'ya, to kadan ma kikagani,
donma ba aurenki ne, ya mutuba da bakin cikin da zaki
gani, saiyafi haka.To yanzu yaya saratu ya zanyi?Nifa nayi
nadama.Ki kawo kudi naje miki wajen wanishararren
malami, aikinsa kamaryankan wuka.Haba yaya saratu, ni
na gaji da binwasu malamai, kudina du sun kare,na fara
fitar da kaddarata ama dubabu wani ci gaba, nina
gaji.Saratu tace, saiki ta zama, zamangidan ne baki gaji
dashi ba.Tace, to me zan bayar ki siyar? Tace,kayan da ya
baki na fadar kishiyabana ga baki dinki supern kiba, kibayar
asiyar, biyan bukata ai yafidogon buri.Mansura ta bude
akwati ta daukosuper ta mika mata.Saratu tace, to kinga
inada kudidubu koma sha biyar,
[9:18PM, 05/05/2017] 💞@lh@ji💞: TATTALIN SO 3**11
Saratu tace, to kinga inada kudi
dubu goma sha biyar, zan sai super
nan taki dasu, tunda ta zama ta
hannu, saina je miki gidan malam da
kudin.
Mansura tace, to shikenan.
Saratu ta fita da super ta kaita dinki,
tana cewa a ranta.
Me shegiyar rowar tsiya, inba da
hakaba bazaka ci komai nata ba.
Tace, na fara jin tausayinki, yanzu
zanje nayi miki taimako daya, don ta
hanyar ne kawai Aliyu zai saurareta,
wannan uban zuciyar.
Daga nan saita wuce ofis din daddyn
zainab, yace lafiya saratu kika zo
nan?
Cikin ladabi tace, wallahi daddy
daman akan abunda mansura tayiwa
zainab ne nazo kara baka hakuri,
wallahi mansura tayi nadama sosai,
don Allah daddy kayi hakuri, kasa
Aliyu ya mayar da ita dakinta.
Daddy yace banganeba, kina nufin
wai mansura bata gidan Aliyu?
Tace wallahi daddy tun sanda tayiwa
zainab abun nan ya korata gida. Har
yanzu tana nan.
Iyayenmu kuma sunce ba ruwansu,
donsu kunyarku suke ji.
Ba zasu tunkareku da maganar ba.
Daddy ya rinka salati yana cewa,
wallahi daga shi har iyayensa basu
san haka ba.
Abu wajen wata uku, ace tana zaune
a gida, Aliyu yayi kuruciya, yace kije
saratu yanzun nan zan nemi Aliyu a
waya, a satin nan mansura zata koma
dakinta.
Saratu ta taso tanata godiya.
Tana zuwa gida ta cewa mansura ai
malamin yace, ta kwantar da
hankalinta, acikin satin nan ALiyu zai
zo da kansa bikonta, tace, yace
amma daya zo kibishi, idan kika ce
zaki tsaya jan aji, to kuwa ajin zai
tsinke miki, ke kika jiyo wannan
kuma ba ruwana.
Mansura tace, um ni abun mafa ya
fara bani tsoro, Allah yasa dai yazo
din.
Can kuma Saratu na fita daddy ya
kira Aliyu, ringin daya tayi Aliyu ya
dauka, da saurinsa ya rissina yana
gaishe shi, saika ce agabanshi yake.
Yace haba Aliyu kai danake ganin
hankalinka, zakayi wannan danyen
aikin? Ka ajiye mace a gidansu
tsawon wata uku, baka waiwaiyeta
ba?
Kuma dagani har yayana bamu sani
ba, ai sai a rinka zarginmu ace don
mun aura maka tamune muka sa ka
wulakanta 'yar mutane.
Banji dadin abunda kayi ba Aliyu
kwata-kwata. Aliyu yace kayi hakuri
daddy, Allah ya huci zuciyarka.
Yace na hakura Aliyu, amma kazo da
kanka, kaje kayo bikon matarka,
yace to Abba zanzo.
Kazo fa acikin satinnan, bana so a
kuma daukan lokaci.
Yace "to daddy insha Allahu jibi
karshen sati zanzo.
To Allah kaimu.
Sukayi sallama yana yi masa godiya
suka kashe wayar.
Kanta yana kan cinyarsa tana so tayi
bacci, ta bude idonta tace, yaya me
kayiwa daddy, du yanda kuke shiri
dashi yake cewa yau baka kyauta ba?
Yace akan maganar auntynki ne
yake min fada, naje na dawo da ita
gidana.
Yaya wai ina ta tafine?
Gidansu na turata, take ta zama, tace
kai yaya auntyn tawa? Ni wallahi
dana san tana gidansu da tuni naje
da kaina nayo bikonta.
Meyasa yaya kayi mata haka.
To ya zanyi mata zeeyta? Ta
tabamin tauraruwar matana, ai dole
in nuna mata kurenta.
Amma kuma yaya saika barta a
gidansu kowa yasan tana gida?
To zeeyta ai bani da abinda zan
mata daya fi hakan, don in nace
dukanta zanyi bansan wani irin
mugun duka zanyi mata ba.
Kuma in na daketa mutane saisu
manta abunda tayi min, ace na
daketa akan kanwata, yanzu kuwa
kinga ba duka ba zagi, nasan ta
horu.
Tayi dan murmushinta mai kashe
zuciya tace "yaya jibin da wuri zamu
tafi ko?
Yace ina? Keda fita ai sai ranar da
kika zama mace.
Yaya yanzu ni ba mace bace?
Yanzu ke muna mace ce, baki zama
cikakkiyar mace ba tukunna.
Yaya to yaushe zan zamo macen?
Du ranar da kika so zaki zama.
Tayi shiru tana tunani me kalmar
tasa ke nufi, sai kawai ta share
maganar, bata kuma zancen zata
bishin ba.
Sai da safe bayan sun gama break,
yake ce mata, sadik tuntuni sun taho,
suna kan hanya, zai kawo miki talatu
nan zata ci gaba da zama dake,
kwana uku zanyi na dawo.
Ta zumbura baki ta mike tsaye tana
bubbuga kafa, ta tafi wajen labule
zata bude ta fita.
Ya kirata, zeeyta meye haka?
To yaya kai kadai zaka tafi, ni
bazaka tafi dani ba, naga su Abba da
dady ba?
Don Allah yaya ka tafi dani kaji?
Ya girgiza kai, kiyi zamanki a gida,
kwana uku kawai zanyi. Ta juya ta
hada kanta da bango ta kama kuka,
ya taso ya jawota jikinsa, yana
rarrashinta, yi hakuri zeeyta keda
kike 'yar gatana, ga sadik nan shida
talatu zasu zauna dake, har na dawo,
tunda sadik yana cikin hutu zai
zauna idan nadawo, sai ya tafi, talatu
kuwa anan zata zauna ta ringa
taimaka miki.
Ko bakya son zuwan sadik din? Tace
inaso.
To yi shiru share hawayenki, bazan
dade ba kinji zeeyta.
Ta daga masa kai, to yi dariya.
Tasa dariya, yauwa zeeyta. Dai-dai
lokacin da ake kwankwasa kofa ta
bude da sauri, wadanda take zato su
dinne, ta kankame sadik tana murna,
ta riko hannun talatu tana yi musu
sannu da zuwa.
Lokaci kankani ta cika musu gabansu
da kayan ciye-ciye, sannan ta zauna
suna gaisawa, ta tambayi wannan ta
tambayi wancan.
Sukuma sunata cin abubuwa data
kawo musu, suna gamawa suka mika
suna zaga gidan.
Sadik ya rinka santin gidan, gskya
yaya ka gama hutawa wannn
tanfatsetsen gidan, gashi yaji kayan
kawata gida kaman a turai? Aliyu
yayi murmushi yace Allah sarki sadik,
to idan ka tashi aure irinsa zan gina
maka.
[9:19PM, 05/05/2017] 💞@lh@ji💞: TATTALIN SO 3**11, 3**12 & 3**13
Chapter 31 · 0% Book details