Sashe 12
Tattalin So Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
A hankali ya dawo hayyacinsa,
yaci gaba da maimaita salatin daya ji zainab tanayi. Saida
taji ya samu nutsuwa sannan itama tafita daga tsoron data
shiga, tayi saurin komawa
wajenta. Yaci gaba da tukin a hankali cikin nutsuwa, zainab
ta fashe da kuka tace, "don Allah yaya kayi hakuri bazan
kuma ba. Don Allah ka yafe min." da kyar ya iya bude
bakinsa yace,
zainab meya hadaki da wa 'yannan maza da suka
rufu suna yi miki liki? Tace "wallahi yaya ban san su ba, ban
taba ganinsu ba sai yau. Kuma ko magana bata hadamu
dasu ba, wallahi ina zaune
wata kawata tajani gurin rawar, kawai sai gani nayi anamin
liki. Kayi hakuri kaji yaya bazan kuma ba. Ya daga kai, yace
shikenan ya wuce."
da sassafe aunty sadiya tayo mata waya tana tambayarta,
"ince kodai yaya bai dake kiba? Tace
baiyi min komaiba." ta bata labarin abunda ya
faru, suka yi dariya gaba daya. Bayan sun gama
hirarsu, ni'ima ta bugo ta tambayi abunda yaya
yayi mata. Itama ta bata labarn yanda suka yi.
Ni'ima tace, "dadina da yaya akwai zafin zuciya,
amma inka bashi hakuri shikenan komai ya wuce.
** ** ** ** *** ni'ima ce ta shigo, suka rungume
juna, suka zauna talatuwa ta shigo musu da
abinci, ni'ima tace, aunty sadiya fa tace muje
goben ta sai mana material din, kala uku ta dibar
mana. Zainab tace sai auntynmu, gaskiya mun
gode, kawai daga can sai mu wuce gurin dinki.
Ni'ima tace daman mama ma zata karba mana
kudin dinki awajen Abba." ta mike, tafiya zanyi."
haba yaya ni'ima tun yanzu? Wallahi inkin zo
bana so ki tafi." ta dafa kafadarta, kiyi hakuri
zainab, na baro yaya a gida, kinsan yanzu zai
taho, idan ya sameni anan, gobe inkin tambaye
shi zuwa gidan aunty sadiya cewa zaiy ni nake
zuwa nake saki yawo. To shikenan yaya ni'ima
sai goben." sha biyun dare ta tashi tayi na filla,
tai ta addu'o'inta tayiwa mahaifiyarta addu'a tare
da mahaifinta, da fatan Allah ya bashi zaman
lafiya da matar da ya sake aura. Ta gama
shirinta, ta gama tofa addu'o'inta ta kwanta, taja
bargonta zata rufa. Yayinda ta jawo wayarta zata
kashe, dai-dai lokacin da zata kashe, sakkonni
suka shigo. Mamaki ya sake kamata, ta fara
budewa ga abunda yake ciki. "wah! Zeeytah
tsananin sonki da kaunarki kullum yakan hanani
bacci. Zeeytah yaushe zaki ban dama na
bayyana gareki, na matsu na aureki. Na jini
manne a kirjinki ina bacci kona ji sauki da
radadin sonki. Wayyo zeey kece rayuwata."
subhanallahi, waye wannan? Na shiga uku! Allah
yasa dai ba aljani bane. Ta sake bude sakon ga
yanda yake. "zeeytah kaunarki takai makura a
zuciyata, dab nake da rasa rayuwa saboda zugin
sonki. Wai yaushe mafarkina zai zamo
gaskiyane? Na jiki kan kirjina ina lallaminki ina
riritaki, na dameki da soyayyata mai hanani
bacci. Ta cillar da wayan tana cewa na shiga
uku! Waye wannan? Waya ke son rikitamin
zuciya? Mutumne ko aljan? Allah gani gareka,
Allah ka kawomin sauki. Dakyar tunani ya barta
tayi barci. Ranar alhamis da yamma bakonta
yazo, saurayin da suka hadu a kofar wajen salon.
Ahmad ne ya shigo da gudunsa yana cewa,
"aunty mami kizo inji wani dan gayu a mota mai
kyau. Tace "dan gayu a mota mai kyau? Yace ka
kirawo ni? Eh, aunty mami, yace nace wai
mutumin da muka hadu dashi ranan." mansura
tace mutumin da kikace kin bawa katine. Saiga
talatuwa ta shigo tana dariya, tace "don Allah
aunty mami. Yanda Ahmad yake gaya mata, tace
don Allah yau dai kije kada ki kori wannan, ki
taimaka kije. Mansura tace kai mata kujera
farare guda biyu harabar gida, yanzu zata zo.
Mansura tace kije ki shirya, ba kyau fa
wulakanci." ta mike ta shiga dakinta ta sako
hijabinta ta fito. Mansura ta kalleta tayi tsaki,
meye haka? Yanzu zance ma saida hijabi zakije?
Wallahi kedai gidahuma ce kije ki yafo karamin
mayafi." tace don Allah aunty ki kyaleni, yaushe
zanje gaban wani kato da dan karamin mayafi ya
karewa halitta na kallo ya cuce ni? Mansura tace
saiki tayi 'yar kauye kawai." tayi murmushi ta
wuce ta tafi harabar gidan. Yana zaune akan
kujera, ya rinka sakin murmushi dan yaga ta taho
gareshi. Ta zauna tace barka da zuwa." ya amsa
"yauwa zainab ya gida, kun dawo? Ta amsa da
"lafiya lau. Yace "to dama gaskiyar abunda yake
tafe dani, na ganki kuma gaskiya naji ina sonki,
ina kaunarki, ina matukar son na aureki. Shiyasa
nake neman amincewarki, daki amince ki aureni
dan mu zamo abokanan rayuwan juna nan gaba."
tace mishi, bakomai Allah ya zaba mana mafi
Alkahiri. Yace Amin. Kin amince naci gaba da
zuwa kenan? Ta daga masa kai. Yace naji dadi,
ubangiji Allah ya tabbatar mana da alkahairi."
talatuwa ta kawo mishi ruwa da lemo, zainab ta
zuba masa ruwa da lemon a kofuna, tace masa
bisimillah mana, kasha." ya dauka yana sha suna
ci gaba da hirarsu, yayi mata bayanin kansa.
"nidan garin nan ne, muna zaune a unguwar
gandu. Mahaifina Alh sani yana da mata biyu da 'ya'ya
tara, nine na uku a gidanmu sunana nura.
Nayi karatu na firame da sakandare a garin nan, inda nayi
jami'a a dubai. Ina kan harkokin mahaifina na bangaren
kamfanin motoci." ta jinjina kai, tace naji labarinka, Allah
yayi mana jagoranci na Alheri.
yaci gaba da maimaita salatin daya ji zainab tanayi. Saida
taji ya samu nutsuwa sannan itama tafita daga tsoron data
shiga, tayi saurin komawa
wajenta. Yaci gaba da tukin a hankali cikin nutsuwa, zainab
ta fashe da kuka tace, "don Allah yaya kayi hakuri bazan
kuma ba. Don Allah ka yafe min." da kyar ya iya bude
bakinsa yace,
zainab meya hadaki da wa 'yannan maza da suka
rufu suna yi miki liki? Tace "wallahi yaya ban san su ba, ban
taba ganinsu ba sai yau. Kuma ko magana bata hadamu
dasu ba, wallahi ina zaune
wata kawata tajani gurin rawar, kawai sai gani nayi anamin
liki. Kayi hakuri kaji yaya bazan kuma ba. Ya daga kai, yace
shikenan ya wuce."
da sassafe aunty sadiya tayo mata waya tana tambayarta,
"ince kodai yaya bai dake kiba? Tace
baiyi min komaiba." ta bata labarin abunda ya
faru, suka yi dariya gaba daya. Bayan sun gama
hirarsu, ni'ima ta bugo ta tambayi abunda yaya
yayi mata. Itama ta bata labarn yanda suka yi.
Ni'ima tace, "dadina da yaya akwai zafin zuciya,
amma inka bashi hakuri shikenan komai ya wuce.
** ** ** ** *** ni'ima ce ta shigo, suka rungume
juna, suka zauna talatuwa ta shigo musu da
abinci, ni'ima tace, aunty sadiya fa tace muje
goben ta sai mana material din, kala uku ta dibar
mana. Zainab tace sai auntynmu, gaskiya mun
gode, kawai daga can sai mu wuce gurin dinki.
Ni'ima tace daman mama ma zata karba mana
kudin dinki awajen Abba." ta mike, tafiya zanyi."
haba yaya ni'ima tun yanzu? Wallahi inkin zo
bana so ki tafi." ta dafa kafadarta, kiyi hakuri
zainab, na baro yaya a gida, kinsan yanzu zai
taho, idan ya sameni anan, gobe inkin tambaye
shi zuwa gidan aunty sadiya cewa zaiy ni nake
zuwa nake saki yawo. To shikenan yaya ni'ima
sai goben." sha biyun dare ta tashi tayi na filla,
tai ta addu'o'inta tayiwa mahaifiyarta addu'a tare
da mahaifinta, da fatan Allah ya bashi zaman
lafiya da matar da ya sake aura. Ta gama
shirinta, ta gama tofa addu'o'inta ta kwanta, taja
bargonta zata rufa. Yayinda ta jawo wayarta zata
kashe, dai-dai lokacin da zata kashe, sakkonni
suka shigo. Mamaki ya sake kamata, ta fara
budewa ga abunda yake ciki. "wah! Zeeytah
tsananin sonki da kaunarki kullum yakan hanani
bacci. Zeeytah yaushe zaki ban dama na
bayyana gareki, na matsu na aureki. Na jini
manne a kirjinki ina bacci kona ji sauki da
radadin sonki. Wayyo zeey kece rayuwata."
subhanallahi, waye wannan? Na shiga uku! Allah
yasa dai ba aljani bane. Ta sake bude sakon ga
yanda yake. "zeeytah kaunarki takai makura a
zuciyata, dab nake da rasa rayuwa saboda zugin
sonki. Wai yaushe mafarkina zai zamo
gaskiyane? Na jiki kan kirjina ina lallaminki ina
riritaki, na dameki da soyayyata mai hanani
bacci. Ta cillar da wayan tana cewa na shiga
uku! Waye wannan? Waya ke son rikitamin
zuciya? Mutumne ko aljan? Allah gani gareka,
Allah ka kawomin sauki. Dakyar tunani ya barta
tayi barci. Ranar alhamis da yamma bakonta
yazo, saurayin da suka hadu a kofar wajen salon.
Ahmad ne ya shigo da gudunsa yana cewa,
"aunty mami kizo inji wani dan gayu a mota mai
kyau. Tace "dan gayu a mota mai kyau? Yace ka
kirawo ni? Eh, aunty mami, yace nace wai
mutumin da muka hadu dashi ranan." mansura
tace mutumin da kikace kin bawa katine. Saiga
talatuwa ta shigo tana dariya, tace "don Allah
aunty mami. Yanda Ahmad yake gaya mata, tace
don Allah yau dai kije kada ki kori wannan, ki
taimaka kije. Mansura tace kai mata kujera
farare guda biyu harabar gida, yanzu zata zo.
Mansura tace kije ki shirya, ba kyau fa
wulakanci." ta mike ta shiga dakinta ta sako
hijabinta ta fito. Mansura ta kalleta tayi tsaki,
meye haka? Yanzu zance ma saida hijabi zakije?
Wallahi kedai gidahuma ce kije ki yafo karamin
mayafi." tace don Allah aunty ki kyaleni, yaushe
zanje gaban wani kato da dan karamin mayafi ya
karewa halitta na kallo ya cuce ni? Mansura tace
saiki tayi 'yar kauye kawai." tayi murmushi ta
wuce ta tafi harabar gidan. Yana zaune akan
kujera, ya rinka sakin murmushi dan yaga ta taho
gareshi. Ta zauna tace barka da zuwa." ya amsa
"yauwa zainab ya gida, kun dawo? Ta amsa da
"lafiya lau. Yace "to dama gaskiyar abunda yake
tafe dani, na ganki kuma gaskiya naji ina sonki,
ina kaunarki, ina matukar son na aureki. Shiyasa
nake neman amincewarki, daki amince ki aureni
dan mu zamo abokanan rayuwan juna nan gaba."
tace mishi, bakomai Allah ya zaba mana mafi
Alkahiri. Yace Amin. Kin amince naci gaba da
zuwa kenan? Ta daga masa kai. Yace naji dadi,
ubangiji Allah ya tabbatar mana da alkahairi."
talatuwa ta kawo mishi ruwa da lemo, zainab ta
zuba masa ruwa da lemon a kofuna, tace masa
bisimillah mana, kasha." ya dauka yana sha suna
ci gaba da hirarsu, yayi mata bayanin kansa.
"nidan garin nan ne, muna zaune a unguwar
gandu. Mahaifina Alh sani yana da mata biyu da 'ya'ya
tara, nine na uku a gidanmu sunana nura.
Nayi karatu na firame da sakandare a garin nan, inda nayi
jami'a a dubai. Ina kan harkokin mahaifina na bangaren
kamfanin motoci." ta jinjina kai, tace naji labarinka, Allah
yayi mana jagoranci na Alheri.