Sashe 14
Tattalin So Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
NURA yaba so yayi masa bayani ya daka masa tswa tare da
nuna masa kofa, da sauri nura ya fice ya shiga motarsa
yaja. A fusace ya
shiga
gidan, zainab duta gigice ta rukunkume
mansura
tana cewa "aunty ki ceceni, ki ceceni aunty. Mansura tana
ta tambayarta meye? Ta kasa gaya
mata saboda rudewa da gigita da take ciki. Cikin takunsa ya
shigo, ta saki mansura tai daki da gudu ta turo kofar, da
kafa ya daki kofar
dakin ta bude, ya zari wayar radio, ta rude, tana
bashi
hakuri yace "uban waye ya baki iznin zance
da
wani?
Harda bashi lemo a baki. Dama abunda
kikeyi
kenan in ba na nan? Ya tsula mata wayar, ta
gigice ta rukukume mansura. Mansura ta
tareshi tana masa magiya yayi hakuri. Ya hankade ta,
yace ina nan zuwa kanki, zaki san kinsata
zance. Mansura tayi saurin barin gurin danta san
halinsa. Ya sake tsulawa zainab, ta
rukunkumeshi
tana ihu, "don Allah yaya kayi hakuri, wallahi
bazan sake ba kaji yaya, kayi hakuri yayana, wallahi dukan
da zafi. Allah zankiyaye bazan sake
ba." ya cillar da wayan, tayi saurin cikashi,
yayi dakinsa. Zainab ta zauna tana kuka. Mansura ta
dagota tayi dakinta da'ita tana rarrashinta.
Wallahi bansan zai dawo yau ba, shida baya dawowa sai
jumma'a da mangariba, to me ya kawoshi gida yau
Alhamis?
Ya kwalawa mansura kira, ta fito da saurinta.
Ya rinka gaya mata maganganu, yaci mata mutunci.
Yace wallahi wannan shine na karshe, du
sanda
ta sake barinta ta fita zance wajen wani sai ranta yayi
mummunan baci.
Ya fice ya bar gidan, mansura tace,
masifaffe,
kada ka barta tayi zance ta samu mijin aure, saika
kwadantata kaci." zainab tana daki tana sheshekar kukanta
taji wayanta na ringing.
Ta duba, saita daga tace hello! Mazaje. Yace a'a zeeyta
yana ji haka? Du yanda akayi akwai
damuwa, gaya min zeeyta meyake faruwa?
Cikin sanyinta tace lafiya lau mazan jiya ba komai.
A'a daga jin muryar nan ba kalau ba, bazan
iya hakurin zuwa gobenba, bari yanzu nazo naji
ko meye." tayi saurin cewa a'a mazaje kada kazo ka bari
tukunna saina gayawa yayana.
Haba zeeyta ki bari nazo mana muga juna, yanzu du donki
da nake bazaki bari nazo ba?
Tace, "kabari sai wani lokacin.
Yace don bakya sona baki damu dani bako? Ya kashe
wayar tasa.
Ta dafe kanta, "ya Allah sharrin soyayyar kenan, da da bata
kula kowa tayi zamanta lafiya, yanzu
kuwa daka fara soyayyar tata gashi ta fara cin karo da
matsaloli." ita dai gaskiya tana son
haidar, don bata taba ganinshi ba amma yanda take jin
muryarsa da lafazinsa tasan cikakken
mutum ne me mutunci da kamala
baza taso ace ta rabu dashi ba dan bata san wa zata hadu
dashi agaba ba.
Ta dauki wayarta ta buga masa, ringin daya ya dauka, yayi
shiru. Cikin sanyinta da marairaita tace "mazaje fushi kake
yi? Yayi mata shiru
cikin shagwaba tace, "mazan jiya, kada kayi fushi
dani, baka sani bane wallahi ina cikin matsala shiyasa."
cikin sanyi rai yayi ajiyar zuciya, yace wacce irin
matsalace? Ki gaya min mana." dazu yayana
yazo ya sameni ina zance, baka ga yanda ransa ya baci ba.
Yaita mana fada nida aunty na.
To idan kazo ya ganka kaga bansan abunda zai kuma
faruwa ba.
Wallahi bana so naga ran yaya abace,
ballantana kuma ace nina bata masa, wallahi raina yaki dadi
duk nadamu da fushin da ya keyi, don ni
yaya shine uwata.
Haidar yace gaskiyane na gane, tunda ina sonki dole na
tayaki biyayya ga iyayenki da 'yan
uwanki, zan nemi yayan naki na gaya masa ina
sonki, ina so ya amincemin na fara zuwa zance
gurinki kina ganin hakan yayi?
Tace, yauwa mazaje nagode.
Yace kada ki damu na gaya miki, i care 4 u, i miss u, i luv
u."
tace, "nima haka" tayi saurin kashe wayar tana dariya.
Shima daga can dariyar yayi yana mai farin ciki yanda ya
samu karbu awajen yarinyar.
Sai goma na dare sannan Aliyu ya koma gida, yana zaune a
falo, Ahmad yazo ya zauna a jikinsa
yana dan lallbashi har yayi bacci. Mansura tana
jin shi bata fito ba, ita a dole fushi takeyi
akan fadan da yayi mata akan zainab.
Zainab tana sanye da kayan bacci kwance akan
gado ta kasa bacci, tunaninta yana kan
yayanta da yake fushi da ita.
Ta mike ta daura zani tasa hijabinta akanta, ta
rufe jikinta. Ta bude dakinta ta fita falon, tayi
sallama cikin sanyinta da yanayi na tausayi aciki,
ya amsa sallamar, ta zauna akasa kusa da kafarshi, tace
yaya don Allah kayi hakuri, Allah ya
huci zuciyarka, don Allah yaya ka yafe min bata maka
danayi.
Yace, zainab kin batamin rai, daman inba na
nan zance kikeyi? Meyasa kike kula samari?
Don Allah kayi hakuri yaya bazan kuma ba. Yace, "gaya min
da mutum nawa kike yin zance.
Wallahi yaya shikadai ne yake zuwa." to
kuma suwa kike waya dasu? Wallahi yaya shima shikadai
ne." gaya min sunansa?
Tayi murmushi sunkuyar da kai. Yace kina sonshi? Ta rufe
idonta bata ce komaiba. Yace "nida burina naga kinyi digiri,
ashe hakan bazata
samu ba, samari bazasu barki kiyi karatu ba, ko auren za
ayi ne?
Yace ga maganin na dauki kisha kada jikinki yayi ciwo.
Tace to yaya nagode. Ta dauka tayi dakinta. Ya bita da
kallo yana kissima abu a zuciyarshi, yayi murmushi ya
lumshe ido yana tunani abunda yake tabo ranshi. A daure
ayi like da comments don hakan ke kara mana kwarin
gwiwa
nuna masa kofa, da sauri nura ya fice ya shiga motarsa
yaja. A fusace ya
shiga
gidan, zainab duta gigice ta rukunkume
mansura
tana cewa "aunty ki ceceni, ki ceceni aunty. Mansura tana
ta tambayarta meye? Ta kasa gaya
mata saboda rudewa da gigita da take ciki. Cikin takunsa ya
shigo, ta saki mansura tai daki da gudu ta turo kofar, da
kafa ya daki kofar
dakin ta bude, ya zari wayar radio, ta rude, tana
bashi
hakuri yace "uban waye ya baki iznin zance
da
wani?
Harda bashi lemo a baki. Dama abunda
kikeyi
kenan in ba na nan? Ya tsula mata wayar, ta
gigice ta rukukume mansura. Mansura ta
tareshi tana masa magiya yayi hakuri. Ya hankade ta,
yace ina nan zuwa kanki, zaki san kinsata
zance. Mansura tayi saurin barin gurin danta san
halinsa. Ya sake tsulawa zainab, ta
rukunkumeshi
tana ihu, "don Allah yaya kayi hakuri, wallahi
bazan sake ba kaji yaya, kayi hakuri yayana, wallahi dukan
da zafi. Allah zankiyaye bazan sake
ba." ya cillar da wayan, tayi saurin cikashi,
yayi dakinsa. Zainab ta zauna tana kuka. Mansura ta
dagota tayi dakinta da'ita tana rarrashinta.
Wallahi bansan zai dawo yau ba, shida baya dawowa sai
jumma'a da mangariba, to me ya kawoshi gida yau
Alhamis?
Ya kwalawa mansura kira, ta fito da saurinta.
Ya rinka gaya mata maganganu, yaci mata mutunci.
Yace wallahi wannan shine na karshe, du
sanda
ta sake barinta ta fita zance wajen wani sai ranta yayi
mummunan baci.
Ya fice ya bar gidan, mansura tace,
masifaffe,
kada ka barta tayi zance ta samu mijin aure, saika
kwadantata kaci." zainab tana daki tana sheshekar kukanta
taji wayanta na ringing.
Ta duba, saita daga tace hello! Mazaje. Yace a'a zeeyta
yana ji haka? Du yanda akayi akwai
damuwa, gaya min zeeyta meyake faruwa?
Cikin sanyinta tace lafiya lau mazan jiya ba komai.
A'a daga jin muryar nan ba kalau ba, bazan
iya hakurin zuwa gobenba, bari yanzu nazo naji
ko meye." tayi saurin cewa a'a mazaje kada kazo ka bari
tukunna saina gayawa yayana.
Haba zeeyta ki bari nazo mana muga juna, yanzu du donki
da nake bazaki bari nazo ba?
Tace, "kabari sai wani lokacin.
Yace don bakya sona baki damu dani bako? Ya kashe
wayar tasa.
Ta dafe kanta, "ya Allah sharrin soyayyar kenan, da da bata
kula kowa tayi zamanta lafiya, yanzu
kuwa daka fara soyayyar tata gashi ta fara cin karo da
matsaloli." ita dai gaskiya tana son
haidar, don bata taba ganinshi ba amma yanda take jin
muryarsa da lafazinsa tasan cikakken
mutum ne me mutunci da kamala
baza taso ace ta rabu dashi ba dan bata san wa zata hadu
dashi agaba ba.
Ta dauki wayarta ta buga masa, ringin daya ya dauka, yayi
shiru. Cikin sanyinta da marairaita tace "mazaje fushi kake
yi? Yayi mata shiru
cikin shagwaba tace, "mazan jiya, kada kayi fushi
dani, baka sani bane wallahi ina cikin matsala shiyasa."
cikin sanyi rai yayi ajiyar zuciya, yace wacce irin
matsalace? Ki gaya min mana." dazu yayana
yazo ya sameni ina zance, baka ga yanda ransa ya baci ba.
Yaita mana fada nida aunty na.
To idan kazo ya ganka kaga bansan abunda zai kuma
faruwa ba.
Wallahi bana so naga ran yaya abace,
ballantana kuma ace nina bata masa, wallahi raina yaki dadi
duk nadamu da fushin da ya keyi, don ni
yaya shine uwata.
Haidar yace gaskiyane na gane, tunda ina sonki dole na
tayaki biyayya ga iyayenki da 'yan
uwanki, zan nemi yayan naki na gaya masa ina
sonki, ina so ya amincemin na fara zuwa zance
gurinki kina ganin hakan yayi?
Tace, yauwa mazaje nagode.
Yace kada ki damu na gaya miki, i care 4 u, i miss u, i luv
u."
tace, "nima haka" tayi saurin kashe wayar tana dariya.
Shima daga can dariyar yayi yana mai farin ciki yanda ya
samu karbu awajen yarinyar.
Sai goma na dare sannan Aliyu ya koma gida, yana zaune a
falo, Ahmad yazo ya zauna a jikinsa
yana dan lallbashi har yayi bacci. Mansura tana
jin shi bata fito ba, ita a dole fushi takeyi
akan fadan da yayi mata akan zainab.
Zainab tana sanye da kayan bacci kwance akan
gado ta kasa bacci, tunaninta yana kan
yayanta da yake fushi da ita.
Ta mike ta daura zani tasa hijabinta akanta, ta
rufe jikinta. Ta bude dakinta ta fita falon, tayi
sallama cikin sanyinta da yanayi na tausayi aciki,
ya amsa sallamar, ta zauna akasa kusa da kafarshi, tace
yaya don Allah kayi hakuri, Allah ya
huci zuciyarka, don Allah yaya ka yafe min bata maka
danayi.
Yace, zainab kin batamin rai, daman inba na
nan zance kikeyi? Meyasa kike kula samari?
Don Allah kayi hakuri yaya bazan kuma ba. Yace, "gaya min
da mutum nawa kike yin zance.
Wallahi yaya shikadai ne yake zuwa." to
kuma suwa kike waya dasu? Wallahi yaya shima shikadai
ne." gaya min sunansa?
Tayi murmushi sunkuyar da kai. Yace kina sonshi? Ta rufe
idonta bata ce komaiba. Yace "nida burina naga kinyi digiri,
ashe hakan bazata
samu ba, samari bazasu barki kiyi karatu ba, ko auren za
ayi ne?
Yace ga maganin na dauki kisha kada jikinki yayi ciwo.
Tace to yaya nagode. Ta dauka tayi dakinta. Ya bita da
kallo yana kissima abu a zuciyarshi, yayi murmushi ya
lumshe ido yana tunani abunda yake tabo ranshi. A daure
ayi like da comments don hakan ke kara mana kwarin
gwiwa