Sashe 23
Tattalin So Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Hello! Mansura ya akayi? Jin yaambaci mansura tasan
auntynta ce,kawai saita mike zata bar wajen, yazuba mata
ido yana kallon yanayinyanda take tafiyarta kamar bata
sontaka kasa, yarinyar ta shige ransadayawa, yanda yake
jin kaunarta tarinka azalzalar zuciyarsa, dole sai yaganta
koya ji muryanta, inba hakaba baya iya rintsawa. Son
gaskiyakenan, ko yaushe yana ranka. Yaugashi zeey dinshi
a matsayinmatarshi ta aure, ko yaushe mafarkinnasa zai
tabbata ya ganshi manneajikinta suna faranta ran juna?
Tace baka jinane? Yace inajinkimansura ya akayi? Dama
yar lawisakawata ce ta haihu, shine zamujesuna.Yace a'a
bazaki ba.Saboda me? Kana ganin irinamintakar da take
tsakaninmu dalawisa, amma kace bazan je sunanyarta
ba.Eh nace bazaki ba, kada kuma ki sakekiyi min
maganar.Ta kama maganganu, "haka kawai adakeka a
hanaka kuka, ka gama cinamanata ka auri 'yar dana rika
kumani ka rinka takurawa rayuwata kanagallaza min. Haka
kawai kai ba'agidan kake ba kuma ka hanani fita,zanta
zama ne ni kadai kamarmayya?To ya isheki haka, ina gaya
miki kirinka iya bakinki, ki rinka saninkalmar da zaki gaya
min.Ya kashe wayar.Lawisa ta kalleta, tace, to ya ya,
yabarki? Ta tabe baki, ya hananizuwa." lawisa tace mugu,
dayakyaleki muka je wurin malamin nandu taurin kansa sai
yayi laushi, donsaiya lankwasa mik shi, saikin juyashi a
tafin hannunki. Amma yanzuma ba zama za ayiba, ki bani
kudi ninaje miki." tace to. Ta mike ta shigedaki, ta fito da
kudi ta bawa lawisa.Yauwa kin gani ba, ai Aliyu dazainan
sun shiga uku, sai sun sansunci amarki."yauwa aminiyata,
don Allah kikokarta, kada kiji komai kawata.***** ****
*****da daddare ta bar yayan nata a faloyana kallo, tayi
shiri kwanciya bacci,saita rasa ya zatayi saboda yayanyace
kada ta sake rufe kofa takwanta bacci ita kadai a daki. To
yazatayi?Ta dauko bargo da filo takudunduna a kasa kan
kafet, tayiaddu'o'inta ta shafa, ba jimawa bacciya
dauketa.Du da har yau 'yar uwar tashi takisakin jikinta
dashi, saboda tsaninkunyarsa data keji, shidai yana so
yakasance tare da ita, don inya kalletasaiya ji farin
ciki.Intayi magana kalamominta sai sunsanyaya masa
zuciyarsa, yana sonyanayin maganarta cikin shagwabada
sanyi, bata son yawan hayaniyaamma baza a kirata miskila
ba,saboda akwaita da fara'a da kumafaram-faram da
jama'a.Tunda ta mike yaji du zaman kadaiciya isheshi, shi
kadai awajen. Donhaka ya kashe komai ya rufe ko ina.Ya
tofe ko ina da addu'o'i, sannan yashiga dakin ya rufe kofar,
ya ganta akudundune akasa cikin bargo tatakure waje
daya.Yayi murmushi ya tsugunna kasanya janye bargon a
hankali, bacci takesosai. Yasa hannu ya shafikumatunta.
Yasan shidai maikyaune, du inda ya shiga ana yabashi. 'yan
uwa suna zuzuta kamaninsada zainab. Amma ina, shidai
yasanzeey dinshi tafi dhi kyau, yarinyamai hakuri da
nutsuwa, shidai Allahya barshi da zeey dinshi.Ya dauketa
cak ya daurata akangado, ya tofeta da addu'o'i, sannanshi
ya sakko kasa ya kwanta. Shidahakan yafi mashikwanciyar
hankali, da ace zeey dinshitana wani daki shi yana wani
dakidaban.Cikin dare ya manta bai kashewayarsa ba, tai ta
damunshi da karahar zainab ta farka, tayi mamakinganin
yayanta akasa ita kuma akangado, alhalin ba anan ta
kwanta ba.Yayi tsaki cikin yanayin bacci yadaga wayar,
daga can dayanbangaren amininsa, abokin aikinsadaga
kaduna, kanal faruk yayi yomasa wayar, cikin magagin
bacciyace waye ne?Faruk yace, magagin amarci kakeyine
shiyasa baka gane lambarba?Aliyu yace "shegen gari maye
nayomin waya cikin dare haka?Ai tun dazu naso nayo
maka, sainace dai kada na katse maka hanzaribari na bari
ka gama samun untsuwatukunna."Aliyu yace, dan
ganganci, autar tamudanake ji da ita a rayuwata, aiyarinya
ce karama saita wahala.Faruk ya kwashe da dariya,
yacekaidai ko gudunka take yi, yandanasanka da kaunar
zainab anya zakasaurara mata?Ba dole ba tunda ina
tausayinta, waimeyene ka tasheni cikin dare haka?Yanzu da
idon zeey biyu ai da kafirgitamin ita.Faruk yace, ai ya zama
dole nanemeka, aiki aka turamu kasarbayelsa tafiyar
gaggawa jibi-jibnnan.Aliyu yace haba dan Allah, kumadole
saidani basu san inada sabuwaramarya ba? Ina zan tafi na
barta?Faruk yace ai anan zaka tafi ka barta,ai tasan
cigabane yazo ai bazata kicigabanka ba.Aliyu yace, wai
daga ina tafiyar tataso haka?Daga can sama takardar ta iso
manaa dazun nan office, kamata yayigobe ka taho nan
kaduna, jibi dasafe jirginmu zai daga."Aliyu yace innalilahi
wa'inna ilaihiraji'un, banso tafiyar nan ta sameni awannan
lokacin ba, ya zanyi dazeeyta?Faruk yace, kaji ka, saika ce
wanimace, kai ba namiji bane. Kakarfafawa iyalanka gwiwa
har mujemu dawo. Bari na barka sai gobeninka iso."da safe
tun wuri ya tashi, zainab tanakicin tana hada break, tana
fitowataga yayi zugum alamar tunani. Takawo break din ta
jere, tazo tadurkusa agabansa tace, yayamenene?Ya rike
hannunta zainab tafiyace tasamemu ba shiri."
A daure ayi likes da comments
[9:19AM, 05/05/2017] 💞@lh@ji💞: TATTALIN SO 2**14, 2**15
YA rike hannunta, zainab tafiya ne ta samemu bashiri.Toh
don Allah yaya meye abun damuwa? Bakasaba tafiye-
tafiyen nan ba, zaka sawa kankadamuwa. Don Allah ka cire
komai daga ranka zomuyi break din.Ya biyota kan tebir, ta
rinka jan ra'ayinsa yanatura abincin aciknsa, har yaci mai
yawa. Yacemata zaije wajen mansura yanzu zai
dawo."yana fita zainab murna ta rinka yi sosai, zatakoma
gidansu kafin yaya ya dawo.Aliyu yana shiga falon
mansura yaji shiru, yashiga cikin dakin tana kudundune
cikin bargo, yazauna gefen gadon ya zanye bargon, ta
budeidonta, tana ganinsa tayi zumbur ta tashi tace,lafiya
yanzu da sassafen nan?Yace lafiya lau ke baki san ma
garin ya waye bako?Karfe goma kina kwance. Kaduna zan
tafi yanzu.Tace au har amaryar ta ginsheka ka fasa yi
matakwana bakwai, yau fa kwananku hudu.Yayi tsaki ya
harareta, ki rinka sanin kalmar dazaki gayamin.Yau zan
koma kaduna zamuyi asubancin tafiyabayelsa aikin
gaggawa.Tayi dariya da shewa, Alhamdulillah, Allah nagode
maka, ai gwanda ka tafi. Ya bude baki yanamamaki, au har
so kike ma na tafi bakya sonzamana kusa daku."tace
wallahi bana so, aini tafiyarka tafi komaikwanciyar hankali
awajena. Ya daga mata hannuto naji, ya kuma isheni haka
kafin ki fara fatannabar duniyar. Kiyi min lis din abunda
kukebukata keda Ahmad. Sito dai cike yake da
kayanabinci.Tace "zaku dade ne?Ya mutsa fuska, eh to
zamu iya yin sati hudu kozuwa sama.Ta hau lissafe-
lissafemai dalili da mara dalili. Yabata damin kudi kamar
yanda tace ya kara matawasu ma akai.Ya mike zai fita yace
mansura kiyi min addu'a,anason addu'ar mace zuwa ga
mijinta, Allah yanaamsawa zan biya makarantar su Ahmad
yanzumuyi sallama, don Allah ki kula da komai, kijagirmanki
da mutuncinki, don Allah kada kuyiabunda zai daga min
hankali.Kinga yaki zamu tafi, ko mudawo da rai koakawo
gawarwakinmu, laifin da kike ganin nayimiki kiyi hakuri ki
yafemin.Jikinta yayi sanyi tace, amma kasani baka
kyautamin bako?Na riki yarinya ka aureta.Yace haba
mansura, ba zaki yarda da kaddara bakinsan bana son
mita. Kiyi hakuri don Allah kibarmaganan nan.Tace to
shikenan naji, Allah ya kiyaye hanya."yace Amin, nagode.Ya
shiga motarsa ya nufi makarantar su Ahmad,har sun fito
break, yana ganinsa ya rungumesayace Abbana har yau
aunty mami bata dawoba.kuma naje gidan Abbanka ban
gantaba, in natambayi mama ina aunty mami saita doke
bakinatace kada na kuma zancenta.Abba zaka kaini wajen
aunty mami? Ya shafakanshi, zan kaikaamma kayi hakuri
kaga yanzu tafiya zanyi wajenaikina, sainayi kwanaki
dayawa zan dawo, karinka kula kana maida kai akan
karatunka kaji.Ya rike hannunsa zuwa wani dan kes na
cikinmakarantar, ya saya masa mitfy da kek da
lemonkwalba, ya zaunar dashi ya cinye indomi da kwaidin,
ya shanye lemon kwalbar yace ya koshi.To sai ya saka
masa mitfy din da kek a jaka,yace ya koma aji.Shikuma ya
tafi gida.Zainab tun bayan fitarsa ta gama share-
sharentada goge-gogenta, ko ina yayi tas yana kyalli,
tayiwanka ta gyara kanta cikin wani material bakimai
gwaldin da gashi-gashi ajiki. Dinkin yayimata das dai-dai
jikinta, farar fatarta ta karamata kyanta da kwarjini acikin
kayan, ta feshejikinta da turararuka.Haka kawai take jin
nishadi, yau zata komagidansu du da dai tasan dole ta rinka
jin kunyarsu umma da ummi, ai saitai ta zama abangarensu
wajen babanta.Yaya Aliyu ne yayi sallama, ya katse
matatunaninta, ta mike tsaye tana yi masa sannu dazuwa,
ya nufo wajenta ya zaunar da ita, ya zaunakusa da ita yana
amsa mata da yauwa. Ya shafikuncinta kinyi kyau
zeeyta."ta mike ta nufi firij ta dauko mishi lemo da ruwa,ta
shiga kicin ta dakko masa gasashen nama takawo masa.
Yace yauwa zeeyta nagode.Yana ci yace, yanzu zeeyta
yanda kika farasangartani da wannan girki naki masu dadi
badole nayi maraicinki ba, wa zai rinka kula daniidan na
koma can?Gashi da yamma zan tafi.Tace yaya inka tafi da
yamma nikuma saida darezan tafi? Yayi saurin cewa ina?
Har yana kokarinkwarewa. Cikin sanyin murya tace, "yaya
gidamana.Kije gida kiyo me?Yaya ba a gida zan zauna
saika dawo ba?Ya girgiza kai, a ina kika taba ganin anyi
haka?Zamanki zakiyi a gidan mijinki har saina dawo.Nan
da nan hawaye ya wanke mata fuska, tadurkusa kasa
agabanshi takama kuka, "don Allahyaya ka mayar dani gida.
Idan ka dawo na dawo.Wallahi yaya tsoro nakeji bazan iya
zama ni kadaiba, kaji yaya.Ya dafa kanta yana rarrashinta,
kiyi hakuri za akawo miki wa'yanda zasu tayaki zama ko
mutumnawa ne a 'yan uwanmu, amma bazan iya
mayardake gida ba, gwanda kina inda na ajiyeki.Nidai nafi
son ka mayar dani gida.Ta kifa kanta a jikin kujera, kuka
take yi masasosai.Ransa du ya baci shi kwata-kwata baya
sonkuka.Bare kukan mace, ballantana kuma zeey
dinshiwanda tun tana yarinya baya kaunar
ganinkukanta.......
auntynta ce,kawai saita mike zata bar wajen, yazuba mata
ido yana kallon yanayinyanda take tafiyarta kamar bata
sontaka kasa, yarinyar ta shige ransadayawa, yanda yake
jin kaunarta tarinka azalzalar zuciyarsa, dole sai yaganta
koya ji muryanta, inba hakaba baya iya rintsawa. Son
gaskiyakenan, ko yaushe yana ranka. Yaugashi zeey dinshi
a matsayinmatarshi ta aure, ko yaushe mafarkinnasa zai
tabbata ya ganshi manneajikinta suna faranta ran juna?
Tace baka jinane? Yace inajinkimansura ya akayi? Dama
yar lawisakawata ce ta haihu, shine zamujesuna.Yace a'a
bazaki ba.Saboda me? Kana ganin irinamintakar da take
tsakaninmu dalawisa, amma kace bazan je sunanyarta
ba.Eh nace bazaki ba, kada kuma ki sakekiyi min
maganar.Ta kama maganganu, "haka kawai adakeka a
hanaka kuka, ka gama cinamanata ka auri 'yar dana rika
kumani ka rinka takurawa rayuwata kanagallaza min. Haka
kawai kai ba'agidan kake ba kuma ka hanani fita,zanta
zama ne ni kadai kamarmayya?To ya isheki haka, ina gaya
miki kirinka iya bakinki, ki rinka saninkalmar da zaki gaya
min.Ya kashe wayar.Lawisa ta kalleta, tace, to ya ya,
yabarki? Ta tabe baki, ya hananizuwa." lawisa tace mugu,
dayakyaleki muka je wurin malamin nandu taurin kansa sai
yayi laushi, donsaiya lankwasa mik shi, saikin juyashi a
tafin hannunki. Amma yanzuma ba zama za ayiba, ki bani
kudi ninaje miki." tace to. Ta mike ta shigedaki, ta fito da
kudi ta bawa lawisa.Yauwa kin gani ba, ai Aliyu dazainan
sun shiga uku, sai sun sansunci amarki."yauwa aminiyata,
don Allah kikokarta, kada kiji komai kawata.***** ****
*****da daddare ta bar yayan nata a faloyana kallo, tayi
shiri kwanciya bacci,saita rasa ya zatayi saboda yayanyace
kada ta sake rufe kofa takwanta bacci ita kadai a daki. To
yazatayi?Ta dauko bargo da filo takudunduna a kasa kan
kafet, tayiaddu'o'inta ta shafa, ba jimawa bacciya
dauketa.Du da har yau 'yar uwar tashi takisakin jikinta
dashi, saboda tsaninkunyarsa data keji, shidai yana so
yakasance tare da ita, don inya kalletasaiya ji farin
ciki.Intayi magana kalamominta sai sunsanyaya masa
zuciyarsa, yana sonyanayin maganarta cikin shagwabada
sanyi, bata son yawan hayaniyaamma baza a kirata miskila
ba,saboda akwaita da fara'a da kumafaram-faram da
jama'a.Tunda ta mike yaji du zaman kadaiciya isheshi, shi
kadai awajen. Donhaka ya kashe komai ya rufe ko ina.Ya
tofe ko ina da addu'o'i, sannan yashiga dakin ya rufe kofar,
ya ganta akudundune akasa cikin bargo tatakure waje
daya.Yayi murmushi ya tsugunna kasanya janye bargon a
hankali, bacci takesosai. Yasa hannu ya shafikumatunta.
Yasan shidai maikyaune, du inda ya shiga ana yabashi. 'yan
uwa suna zuzuta kamaninsada zainab. Amma ina, shidai
yasanzeey dinshi tafi dhi kyau, yarinyamai hakuri da
nutsuwa, shidai Allahya barshi da zeey dinshi.Ya dauketa
cak ya daurata akangado, ya tofeta da addu'o'i, sannanshi
ya sakko kasa ya kwanta. Shidahakan yafi mashikwanciyar
hankali, da ace zeey dinshitana wani daki shi yana wani
dakidaban.Cikin dare ya manta bai kashewayarsa ba, tai ta
damunshi da karahar zainab ta farka, tayi mamakinganin
yayanta akasa ita kuma akangado, alhalin ba anan ta
kwanta ba.Yayi tsaki cikin yanayin bacci yadaga wayar,
daga can dayanbangaren amininsa, abokin aikinsadaga
kaduna, kanal faruk yayi yomasa wayar, cikin magagin
bacciyace waye ne?Faruk yace, magagin amarci kakeyine
shiyasa baka gane lambarba?Aliyu yace "shegen gari maye
nayomin waya cikin dare haka?Ai tun dazu naso nayo
maka, sainace dai kada na katse maka hanzaribari na bari
ka gama samun untsuwatukunna."Aliyu yace, dan
ganganci, autar tamudanake ji da ita a rayuwata, aiyarinya
ce karama saita wahala.Faruk ya kwashe da dariya,
yacekaidai ko gudunka take yi, yandanasanka da kaunar
zainab anya zakasaurara mata?Ba dole ba tunda ina
tausayinta, waimeyene ka tasheni cikin dare haka?Yanzu da
idon zeey biyu ai da kafirgitamin ita.Faruk yace, ai ya zama
dole nanemeka, aiki aka turamu kasarbayelsa tafiyar
gaggawa jibi-jibnnan.Aliyu yace haba dan Allah, kumadole
saidani basu san inada sabuwaramarya ba? Ina zan tafi na
barta?Faruk yace ai anan zaka tafi ka barta,ai tasan
cigabane yazo ai bazata kicigabanka ba.Aliyu yace, wai
daga ina tafiyar tataso haka?Daga can sama takardar ta iso
manaa dazun nan office, kamata yayigobe ka taho nan
kaduna, jibi dasafe jirginmu zai daga."Aliyu yace innalilahi
wa'inna ilaihiraji'un, banso tafiyar nan ta sameni awannan
lokacin ba, ya zanyi dazeeyta?Faruk yace, kaji ka, saika ce
wanimace, kai ba namiji bane. Kakarfafawa iyalanka gwiwa
har mujemu dawo. Bari na barka sai gobeninka iso."da safe
tun wuri ya tashi, zainab tanakicin tana hada break, tana
fitowataga yayi zugum alamar tunani. Takawo break din ta
jere, tazo tadurkusa agabansa tace, yayamenene?Ya rike
hannunta zainab tafiyace tasamemu ba shiri."
A daure ayi likes da comments
[9:19AM, 05/05/2017] 💞@lh@ji💞: TATTALIN SO 2**14, 2**15
YA rike hannunta, zainab tafiya ne ta samemu bashiri.Toh
don Allah yaya meye abun damuwa? Bakasaba tafiye-
tafiyen nan ba, zaka sawa kankadamuwa. Don Allah ka cire
komai daga ranka zomuyi break din.Ya biyota kan tebir, ta
rinka jan ra'ayinsa yanatura abincin aciknsa, har yaci mai
yawa. Yacemata zaije wajen mansura yanzu zai
dawo."yana fita zainab murna ta rinka yi sosai, zatakoma
gidansu kafin yaya ya dawo.Aliyu yana shiga falon
mansura yaji shiru, yashiga cikin dakin tana kudundune
cikin bargo, yazauna gefen gadon ya zanye bargon, ta
budeidonta, tana ganinsa tayi zumbur ta tashi tace,lafiya
yanzu da sassafen nan?Yace lafiya lau ke baki san ma
garin ya waye bako?Karfe goma kina kwance. Kaduna zan
tafi yanzu.Tace au har amaryar ta ginsheka ka fasa yi
matakwana bakwai, yau fa kwananku hudu.Yayi tsaki ya
harareta, ki rinka sanin kalmar dazaki gayamin.Yau zan
koma kaduna zamuyi asubancin tafiyabayelsa aikin
gaggawa.Tayi dariya da shewa, Alhamdulillah, Allah nagode
maka, ai gwanda ka tafi. Ya bude baki yanamamaki, au har
so kike ma na tafi bakya sonzamana kusa daku."tace
wallahi bana so, aini tafiyarka tafi komaikwanciyar hankali
awajena. Ya daga mata hannuto naji, ya kuma isheni haka
kafin ki fara fatannabar duniyar. Kiyi min lis din abunda
kukebukata keda Ahmad. Sito dai cike yake da
kayanabinci.Tace "zaku dade ne?Ya mutsa fuska, eh to
zamu iya yin sati hudu kozuwa sama.Ta hau lissafe-
lissafemai dalili da mara dalili. Yabata damin kudi kamar
yanda tace ya kara matawasu ma akai.Ya mike zai fita yace
mansura kiyi min addu'a,anason addu'ar mace zuwa ga
mijinta, Allah yanaamsawa zan biya makarantar su Ahmad
yanzumuyi sallama, don Allah ki kula da komai, kijagirmanki
da mutuncinki, don Allah kada kuyiabunda zai daga min
hankali.Kinga yaki zamu tafi, ko mudawo da rai koakawo
gawarwakinmu, laifin da kike ganin nayimiki kiyi hakuri ki
yafemin.Jikinta yayi sanyi tace, amma kasani baka
kyautamin bako?Na riki yarinya ka aureta.Yace haba
mansura, ba zaki yarda da kaddara bakinsan bana son
mita. Kiyi hakuri don Allah kibarmaganan nan.Tace to
shikenan naji, Allah ya kiyaye hanya."yace Amin, nagode.Ya
shiga motarsa ya nufi makarantar su Ahmad,har sun fito
break, yana ganinsa ya rungumesayace Abbana har yau
aunty mami bata dawoba.kuma naje gidan Abbanka ban
gantaba, in natambayi mama ina aunty mami saita doke
bakinatace kada na kuma zancenta.Abba zaka kaini wajen
aunty mami? Ya shafakanshi, zan kaikaamma kayi hakuri
kaga yanzu tafiya zanyi wajenaikina, sainayi kwanaki
dayawa zan dawo, karinka kula kana maida kai akan
karatunka kaji.Ya rike hannunsa zuwa wani dan kes na
cikinmakarantar, ya saya masa mitfy da kek da
lemonkwalba, ya zaunar dashi ya cinye indomi da kwaidin,
ya shanye lemon kwalbar yace ya koshi.To sai ya saka
masa mitfy din da kek a jaka,yace ya koma aji.Shikuma ya
tafi gida.Zainab tun bayan fitarsa ta gama share-
sharentada goge-gogenta, ko ina yayi tas yana kyalli,
tayiwanka ta gyara kanta cikin wani material bakimai
gwaldin da gashi-gashi ajiki. Dinkin yayimata das dai-dai
jikinta, farar fatarta ta karamata kyanta da kwarjini acikin
kayan, ta feshejikinta da turararuka.Haka kawai take jin
nishadi, yau zata komagidansu du da dai tasan dole ta rinka
jin kunyarsu umma da ummi, ai saitai ta zama abangarensu
wajen babanta.Yaya Aliyu ne yayi sallama, ya katse
matatunaninta, ta mike tsaye tana yi masa sannu dazuwa,
ya nufo wajenta ya zaunar da ita, ya zaunakusa da ita yana
amsa mata da yauwa. Ya shafikuncinta kinyi kyau
zeeyta."ta mike ta nufi firij ta dauko mishi lemo da ruwa,ta
shiga kicin ta dakko masa gasashen nama takawo masa.
Yace yauwa zeeyta nagode.Yana ci yace, yanzu zeeyta
yanda kika farasangartani da wannan girki naki masu dadi
badole nayi maraicinki ba, wa zai rinka kula daniidan na
koma can?Gashi da yamma zan tafi.Tace yaya inka tafi da
yamma nikuma saida darezan tafi? Yayi saurin cewa ina?
Har yana kokarinkwarewa. Cikin sanyin murya tace, "yaya
gidamana.Kije gida kiyo me?Yaya ba a gida zan zauna
saika dawo ba?Ya girgiza kai, a ina kika taba ganin anyi
haka?Zamanki zakiyi a gidan mijinki har saina dawo.Nan
da nan hawaye ya wanke mata fuska, tadurkusa kasa
agabanshi takama kuka, "don Allahyaya ka mayar dani gida.
Idan ka dawo na dawo.Wallahi yaya tsoro nakeji bazan iya
zama ni kadaiba, kaji yaya.Ya dafa kanta yana rarrashinta,
kiyi hakuri za akawo miki wa'yanda zasu tayaki zama ko
mutumnawa ne a 'yan uwanmu, amma bazan iya
mayardake gida ba, gwanda kina inda na ajiyeki.Nidai nafi
son ka mayar dani gida.Ta kifa kanta a jikin kujera, kuka
take yi masasosai.Ransa du ya baci shi kwata-kwata baya
sonkuka.Bare kukan mace, ballantana kuma zeey
dinshiwanda tun tana yarinya baya kaunar
ganinkukanta.......